Sashe 40
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ja yayi da baya ya hade hannaye ya kulle ido ya shiga jero addu'o'in su nayan choci , far far ya fara yi da idanun shi a hankali kafin daga bisani ya bude su tar, akan fuskar Dr James dake tsaye shi daya kwllin kwal a dakin, daidai shima ya gama jero addu'a ya bude ido,.
Daga yanayin yadda yaga kwayar idanun shi kadai ya tabbatar da insha Allahu aiki yayi kyau, motsa baki Aslam ya shigayi alamar yana magana ne amma rashin karfin jiki yasa maganar bata fitar da karfi, ganin haka yasa Dr James ya matsa kusa da Aslam din ya tasa kunnen shi a wurin bakin shi yana sauraran me yake fada,.
Alhaji baba daddy mummy nake son gani yanzu, sanin irin laruran shi daya shafi matsalar zuciya, gara a bashi dama ya fadi abinda yake son fadi kar ya kara saka shi a zuciya ya dawo musu da aiki baya,.
Dr James fita yayi wurin tarin yan uwan majinyacin da suke matukar bashi tausayi, ganin yadda suka zuba mai idanu yuuuuu yasa tun daga nesa ya fara sakar musu murmushi alamar aiki yayi kyau, Abba ne ya fara tambayar sa yaya ya farka, don tun da aka sanar musu da ya motsa gaba daya suka shiga zulimin , a wani hali zai farka, wanne daga cikin ukun da Dr ya gaya musu ne,..............
Kuyi hakuri yauma dai abin ba yawa ga ba editing🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu.}
Page 77 & 78
Dr James ya kalli Abba yace,"ya farka, kuma we thanks God, ga dukkan alamu aiki yayi kyau, saidai kuma akwai wasu abubuwa da ya kamata a kiyaye, wanda kiyaye su shine zaiba patient din daman gama warware da wuri rashin kiyaye su kuwa zai kasance makamashi ne na fama ciwon har fiye da da,".
Daidai lokacin Alhaji baba da Alhaji Mallam suka shigo cikin asibitin, dukkansu fuskokin a haɗe alamar kaman sun samu wata matasala a tsàkaninsu, Alhaji Mallam zuwànshi asibitin na uku kenen yayinda alhaji baba zuwan shi na farko kenan,.
Kusan kowa yayi mamakin ganin Alhaji baba a asibitin, amma kuma ba Wanda keda ikon tambaya akan dalili , Abba ne ma a zuciyar shi yayi hasashen duk yadda akayi Alhaji Mallam ne ya sako shi a gaba zuwa asibitin, domin duk duniya babu Wanda ke iya saka Alhaji baba kuma ya hanashi ya hanu kamar Alhaji Mallam, haka shima Mallam din, Alhaji baba kadai ne kedai iya tursasa shi yin Abu, tun suna yara suka ba junan su wannan daman.
Bayan gaggaisawa Dr James yaci gaba da cewa"kafin na faɗa muku abubuwan daya kamata ku kiyaye a game da patient dina a matsayinku na ƴan ruwan shi, a kwai wani roƙo guda ɗaya da nakeson na maku, nasan nan cikin ku akwai mahaifiya da mahaifin shi akwai ƴan ruwan mahaifansa akwai yayyi da kannen sa kai harma da kakanin sa ko",amsawa wasun su sukayi yayinda wasu suka gyda kai,.
Dr James yaci gaba da cewa"dan Allah idan kunsan abinda patient dina yake so da har ya saka shi a rai ya haifar mai da wannan mummunan ciwo ku bashi ko kumu shi abinda yake so, idan kuka mai haka ina mai tabbatar muku zaku nemi ciwon nan ku rasa gaba ɗaya a jikin sa, domin shi ya haifar da cutan, kunga kenan shine original maganin da zai warkar da shi gaba ɗaya don wannan aikin ba yana nufin ya rabu da ciwon kwata kwata bane,yadai kwantar da ciwon ne kuma zai iya tashi akoda yaushe, so ina rokon ku pls and pls ku mai abinda ya keso" Abu na biyu patient ɗina yana da bukatar ganin, mummy da Daddy da kuma Alhaji baba, to idan suna nan zamu Baku dama ku shiga gare shi , amma banda hayaniya da yawa kuma banda fada mai maganganun da suka shafi ciwon shi, ma'ana abin da zai iya tayar mai da ciwon shi,.
Abba yace ta "Dr mun gode amma inda hali ka Bari mu shiga gaba ɗayan mu domin dukkan mu nan muna bukatar ganin sa , ko dan hankalin mu ya kwanta"
Dan shiru Dr yayi kafin yace"zaku iya shiga amma, dan Allah banda hayaniya , banda kuma maganar da zata tayar mai da hankali, amma ku bamu minti biyar mu canja mai daki tukunna, " juyawa Dr James yayi ya koma dakin kamar da minti uku sai gashi an fito da Aslam daga wannan dakin da mutane basa shiga zuwa na kusa dashi, Wanda anan ake ajiye duk Wanda ya fito daga wancen dakin,
Har cikin dakin ya Dr James ya musu jagora, yana kwance akan gadon marasa lafiya na ɗakin, karin ruwa ɗaure a hannun shi, dukkansu da kallon tausayi suke binsa , ya rame ya jeme ya ƙara fari fat, idanun shi sun zurma sunyi zuru zuru, abin gwanin tausayi.
Ware idanu yayi yana bin mutanen dakin gaba daya da kallo, akan Alhaji baba ya tsaida kallon shi, buɗe baki yayi a hankali , idanunshi sun cicciko da ruwan hawaye idanun shi cikin na Alhaji baba yace"na Sani ni mai laifi ne a gareka, laifi kuma mai girma, na tuna ranar da kake cemin, wata rana zanyi nadamar abinda na aikata ,ranar da nadamar baza ta amfaneni ba, yau ga ranar tazo, kuma as u say a lokacin da danamar bazata amfaneni ba,", haɗe Hanna yenshi yayi muryar shi ta fara rawa, idanun shi still akan alhaji baba ya cigaba da cewa "dan girman Allah Alhaji baba, dan darajer annabin rahama( S a w) ka yafemin abinda na aika ta a gareka ina rokon ka gafara, bazan iya tashi daga kan gadon ba balle na duƙa maka, nayi babban kuskure a rayuwa ta, kuma na gane kuskurena, na Sani wannan ciwon da nakeyi shine ajali na, inaji a jiki na bazan tashi daga kan gadon nan ba, don Allah kace ka yafe min ko na kwanta kabari na cikin salama," daidai lokacin wani kuka ya kufce mai , mai ban tausayi,.
Tuni daki ya kacame da koke koke masu ruwan hawaye kuwa tuni ya wanke musu fuskoki , babu abinda ke tashi a ɗakin sai sheshshe ƙan kuka, mazan ne ma masu taurin zuciya , suma ko wanne ka kalla cikin su idanu yayi jajur kamar garwashi,.
Idanun shi ya mayar kan Daddy da Mummy, cikin muryar shi dake fita a wahalce yaci gaba da cewa "iyaye na daddy mummy ,kuma kuyi hakuri akan duk laifin da na aikata muku, duk bacin ran dana sanyaku tun daga haihuwata har zuwa yau, ku dubi girman Allah ku yafe min, idan da fushin ku ko kannani a tare da ni bazan ji ɗaɗin kwanciyar kabari na ba", sauran mutane dakin yake bi da kallo yana kiran sunan kowannen su yana cewa su yafe shi shidai yana ji a jikin shi karshen shi yazo ,.
Lokacin da idanun shi suka sauka akanta, idanunta sunyi jajur fuskarta kuwa ta cabe da majina da hawaye, sai sheshsheka takeyi tana ajiyar zuciya, saida ya kureta da kallo na kusan mintuna biyar, kafin ya buɗe baki idanunshi a kanta yace"ki dena kukan nan haka husnah ta , kukan ki yana taba min zuciya ,digar hawayen ki daidai yake da digar, ruwan dalma a zuciyata, bana so na koma ga mahaliccina na barki kina kuka, share min hawayenki kinji my husnah" abin kamar almara samun kanta tayi da bin umarnin sa wato ta shiga share hawayenta da hijabin ta, kallon shi ya mayar kan kamal, dake tsaye kusa da Daddy, yace"dan uwa kamal wasiyyar da zan bar maka itace, dan Allah ga amanar husnah ta nan a hannunka, zan mutu zan koma ga mahalicci na saboda rashinta, ka rike min amanarta karka bari hayawe su kwaranya daga idanunta , itace rayuwata farin cikina sanyin idaniyata,bayan raina ka kula min da ita ka wanzar da farin ciki a cikin duniyar ta, kowani bawa da kalan kaddaransa ni nawa kaddaran rayuwar, itace husnah, ina son husnah so mai tsanani Wanda na tabbata, soyyayar ta itace ajalina , nayi wasa da damata ta farko Dana samu akanta, gashi kuma har yanzu Allah bai bani dama ta biyu akanta ba, kai Allah yaba dama ta biyu akanta soda haka ka riƙe daman ka da kyau ɗan uwana".
Girgiza kai kamal ya shiga yi idanun shi jajur cikin tsananin tashin hankali, kasa tsaya wa yayi, da sauri ya karasa gaban gadon ya rungume Aslam a jikinsa dukansu suka fashe da wani wani irin kuka mai ban tausayi, cikin muryar kuka kamal yake cewa,"A'a ya Aslam dan Allah ka dena fadin irin wadanan kalaman marasa ɗaɗin ji a kunnuwan mu, insha Allah baza ka mutu ba zaka rayu, zaka rayu tare da husnan ka , kuyi aure ku hayayyafan ma su Abba jikoki, indai har saboda Asmah ne ka shiga wannan halin wallahi na hakura da Asmah na bar maka ita duniya da lahira, dama matarka Ce nima karanbani nayi nake Neman shiga gonar da ba tawa ba nayi kiwo," kamkame shi Aslam yayi, a hankali ya shiga furta"A'a ɗan uwana ban cancanci haka ba kada ka sadaukar da farin cikin ka akaina,domin nima ban sadaukar da farin cikina akan na iyayen mu ba". kamal yace "A'a yaya Aslam kafini bukarta ta a halin yanzu na sadaukar maka da soyyaya ta domin rayuwar ka ya Aslam"
Daga yanayin yadda yaga kwayar idanun shi kadai ya tabbatar da insha Allahu aiki yayi kyau, motsa baki Aslam ya shigayi alamar yana magana ne amma rashin karfin jiki yasa maganar bata fitar da karfi, ganin haka yasa Dr James ya matsa kusa da Aslam din ya tasa kunnen shi a wurin bakin shi yana sauraran me yake fada,.
Alhaji baba daddy mummy nake son gani yanzu, sanin irin laruran shi daya shafi matsalar zuciya, gara a bashi dama ya fadi abinda yake son fadi kar ya kara saka shi a zuciya ya dawo musu da aiki baya,.
Dr James fita yayi wurin tarin yan uwan majinyacin da suke matukar bashi tausayi, ganin yadda suka zuba mai idanu yuuuuu yasa tun daga nesa ya fara sakar musu murmushi alamar aiki yayi kyau, Abba ne ya fara tambayar sa yaya ya farka, don tun da aka sanar musu da ya motsa gaba daya suka shiga zulimin , a wani hali zai farka, wanne daga cikin ukun da Dr ya gaya musu ne,..............
Kuyi hakuri yauma dai abin ba yawa ga ba editing🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu.}
Page 77 & 78
Dr James ya kalli Abba yace,"ya farka, kuma we thanks God, ga dukkan alamu aiki yayi kyau, saidai kuma akwai wasu abubuwa da ya kamata a kiyaye, wanda kiyaye su shine zaiba patient din daman gama warware da wuri rashin kiyaye su kuwa zai kasance makamashi ne na fama ciwon har fiye da da,".
Daidai lokacin Alhaji baba da Alhaji Mallam suka shigo cikin asibitin, dukkansu fuskokin a haɗe alamar kaman sun samu wata matasala a tsàkaninsu, Alhaji Mallam zuwànshi asibitin na uku kenen yayinda alhaji baba zuwan shi na farko kenan,.
Kusan kowa yayi mamakin ganin Alhaji baba a asibitin, amma kuma ba Wanda keda ikon tambaya akan dalili , Abba ne ma a zuciyar shi yayi hasashen duk yadda akayi Alhaji Mallam ne ya sako shi a gaba zuwa asibitin, domin duk duniya babu Wanda ke iya saka Alhaji baba kuma ya hanashi ya hanu kamar Alhaji Mallam, haka shima Mallam din, Alhaji baba kadai ne kedai iya tursasa shi yin Abu, tun suna yara suka ba junan su wannan daman.
Bayan gaggaisawa Dr James yaci gaba da cewa"kafin na faɗa muku abubuwan daya kamata ku kiyaye a game da patient dina a matsayinku na ƴan ruwan shi, a kwai wani roƙo guda ɗaya da nakeson na maku, nasan nan cikin ku akwai mahaifiya da mahaifin shi akwai ƴan ruwan mahaifansa akwai yayyi da kannen sa kai harma da kakanin sa ko",amsawa wasun su sukayi yayinda wasu suka gyda kai,.
Dr James yaci gaba da cewa"dan Allah idan kunsan abinda patient dina yake so da har ya saka shi a rai ya haifar mai da wannan mummunan ciwo ku bashi ko kumu shi abinda yake so, idan kuka mai haka ina mai tabbatar muku zaku nemi ciwon nan ku rasa gaba ɗaya a jikin sa, domin shi ya haifar da cutan, kunga kenan shine original maganin da zai warkar da shi gaba ɗaya don wannan aikin ba yana nufin ya rabu da ciwon kwata kwata bane,yadai kwantar da ciwon ne kuma zai iya tashi akoda yaushe, so ina rokon ku pls and pls ku mai abinda ya keso" Abu na biyu patient ɗina yana da bukatar ganin, mummy da Daddy da kuma Alhaji baba, to idan suna nan zamu Baku dama ku shiga gare shi , amma banda hayaniya da yawa kuma banda fada mai maganganun da suka shafi ciwon shi, ma'ana abin da zai iya tayar mai da ciwon shi,.
Abba yace ta "Dr mun gode amma inda hali ka Bari mu shiga gaba ɗayan mu domin dukkan mu nan muna bukatar ganin sa , ko dan hankalin mu ya kwanta"
Dan shiru Dr yayi kafin yace"zaku iya shiga amma, dan Allah banda hayaniya , banda kuma maganar da zata tayar mai da hankali, amma ku bamu minti biyar mu canja mai daki tukunna, " juyawa Dr James yayi ya koma dakin kamar da minti uku sai gashi an fito da Aslam daga wannan dakin da mutane basa shiga zuwa na kusa dashi, Wanda anan ake ajiye duk Wanda ya fito daga wancen dakin,
Har cikin dakin ya Dr James ya musu jagora, yana kwance akan gadon marasa lafiya na ɗakin, karin ruwa ɗaure a hannun shi, dukkansu da kallon tausayi suke binsa , ya rame ya jeme ya ƙara fari fat, idanun shi sun zurma sunyi zuru zuru, abin gwanin tausayi.
Ware idanu yayi yana bin mutanen dakin gaba daya da kallo, akan Alhaji baba ya tsaida kallon shi, buɗe baki yayi a hankali , idanunshi sun cicciko da ruwan hawaye idanun shi cikin na Alhaji baba yace"na Sani ni mai laifi ne a gareka, laifi kuma mai girma, na tuna ranar da kake cemin, wata rana zanyi nadamar abinda na aikata ,ranar da nadamar baza ta amfaneni ba, yau ga ranar tazo, kuma as u say a lokacin da danamar bazata amfaneni ba,", haɗe Hanna yenshi yayi muryar shi ta fara rawa, idanun shi still akan alhaji baba ya cigaba da cewa "dan girman Allah Alhaji baba, dan darajer annabin rahama( S a w) ka yafemin abinda na aika ta a gareka ina rokon ka gafara, bazan iya tashi daga kan gadon ba balle na duƙa maka, nayi babban kuskure a rayuwa ta, kuma na gane kuskurena, na Sani wannan ciwon da nakeyi shine ajali na, inaji a jiki na bazan tashi daga kan gadon nan ba, don Allah kace ka yafe min ko na kwanta kabari na cikin salama," daidai lokacin wani kuka ya kufce mai , mai ban tausayi,.
Tuni daki ya kacame da koke koke masu ruwan hawaye kuwa tuni ya wanke musu fuskoki , babu abinda ke tashi a ɗakin sai sheshshe ƙan kuka, mazan ne ma masu taurin zuciya , suma ko wanne ka kalla cikin su idanu yayi jajur kamar garwashi,.
Idanun shi ya mayar kan Daddy da Mummy, cikin muryar shi dake fita a wahalce yaci gaba da cewa "iyaye na daddy mummy ,kuma kuyi hakuri akan duk laifin da na aikata muku, duk bacin ran dana sanyaku tun daga haihuwata har zuwa yau, ku dubi girman Allah ku yafe min, idan da fushin ku ko kannani a tare da ni bazan ji ɗaɗin kwanciyar kabari na ba", sauran mutane dakin yake bi da kallo yana kiran sunan kowannen su yana cewa su yafe shi shidai yana ji a jikin shi karshen shi yazo ,.
Lokacin da idanun shi suka sauka akanta, idanunta sunyi jajur fuskarta kuwa ta cabe da majina da hawaye, sai sheshsheka takeyi tana ajiyar zuciya, saida ya kureta da kallo na kusan mintuna biyar, kafin ya buɗe baki idanunshi a kanta yace"ki dena kukan nan haka husnah ta , kukan ki yana taba min zuciya ,digar hawayen ki daidai yake da digar, ruwan dalma a zuciyata, bana so na koma ga mahaliccina na barki kina kuka, share min hawayenki kinji my husnah" abin kamar almara samun kanta tayi da bin umarnin sa wato ta shiga share hawayenta da hijabin ta, kallon shi ya mayar kan kamal, dake tsaye kusa da Daddy, yace"dan uwa kamal wasiyyar da zan bar maka itace, dan Allah ga amanar husnah ta nan a hannunka, zan mutu zan koma ga mahalicci na saboda rashinta, ka rike min amanarta karka bari hayawe su kwaranya daga idanunta , itace rayuwata farin cikina sanyin idaniyata,bayan raina ka kula min da ita ka wanzar da farin ciki a cikin duniyar ta, kowani bawa da kalan kaddaransa ni nawa kaddaran rayuwar, itace husnah, ina son husnah so mai tsanani Wanda na tabbata, soyyayar ta itace ajalina , nayi wasa da damata ta farko Dana samu akanta, gashi kuma har yanzu Allah bai bani dama ta biyu akanta ba, kai Allah yaba dama ta biyu akanta soda haka ka riƙe daman ka da kyau ɗan uwana".
Girgiza kai kamal ya shiga yi idanun shi jajur cikin tsananin tashin hankali, kasa tsaya wa yayi, da sauri ya karasa gaban gadon ya rungume Aslam a jikinsa dukansu suka fashe da wani wani irin kuka mai ban tausayi, cikin muryar kuka kamal yake cewa,"A'a ya Aslam dan Allah ka dena fadin irin wadanan kalaman marasa ɗaɗin ji a kunnuwan mu, insha Allah baza ka mutu ba zaka rayu, zaka rayu tare da husnan ka , kuyi aure ku hayayyafan ma su Abba jikoki, indai har saboda Asmah ne ka shiga wannan halin wallahi na hakura da Asmah na bar maka ita duniya da lahira, dama matarka Ce nima karanbani nayi nake Neman shiga gonar da ba tawa ba nayi kiwo," kamkame shi Aslam yayi, a hankali ya shiga furta"A'a ɗan uwana ban cancanci haka ba kada ka sadaukar da farin cikin ka akaina,domin nima ban sadaukar da farin cikina akan na iyayen mu ba". kamal yace "A'a yaya Aslam kafini bukarta ta a halin yanzu na sadaukar maka da soyyaya ta domin rayuwar ka ya Aslam"