Sashe 77
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mikewa yayi ya wuce ciki, domin yin wanka, dakinshi daya ke nan cikin part dinta ya nufa,dan tun bayan tafiyar maryama ya kulle nashi part din ya tattaro ya dawo nan baki daya, Dan bazai yuwa su dinga tafiya can suna barin yara su kadai ba.
Bayan shigewar shi ta dauki ledar tsarabar daya kawo musu ta bude ta damkawa kowa nashi, kayan kwalama ne dangin su chocolate biscuits, sweet da sauransu, nan suka zauna kowa ya shiga cin nashi, bayan sun gama har zuwa lokacin bai fitoba, ga dare nayi kuma yara gobe akwai school, kawai tace su tashi ta rakasu dakinsu, ba musu kuwa suka tashi, kinkiman Ahmad tayi da ya riga yayi barci suka wace, saida ta gama musu komai na shirin kwanciyar su, ta musu addu'a tana shirin kashe musu wuta ta fice ya shigo dakin, karasawa yayi shima ya musu addu'o'i ya shafa musu shima, ganin ya gama ya mike zai fice yasa ta saurin ficewa ba tare data jira shi ba.
A dining ya sameta tana serving dinshi dinner, kujera dake facing dinta yaja ya zauna, yana kallonta sai wani ciccin magani take tana kumbura fuska, dariya yake mata a zuciyar shi sarai ya gane abinda takeyiwa fushi, shi mamaki ma take bashi, lallai Zahra tanada kyakkyawan zuciyar.
Plate ɗin data tura mai gabanshi ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin daya Lula, kallonta yayi yana murmushi tare da cewa "nagode amaryata inasonki sosai babyna" wani harara ta zuba mishi mai kayatarwa, dariya ya kwashe dashi tare da cewa "wow wannan kallon luv din gaskiya ya kayatar dani, ki dinga min irin shi kullum kiñji my baby" jin haka yasa ta gimtse hararan tare da dauke kanta gefe, tana turo baki, a haka ya gama cin abincin yana yi yana tsokanarta, yana mata dariya, ita ko sai kara kunbure fuska take a dole tana fushi.
Mikewa yayi bayan ya ajiye cokalin ya daukin tissue yà goge baki, gyatsa yayi yana shafa cikin shi, tare da cewa ”alhmdllh girki yayi dadi yama fi na kullum dadi, inaci kamar kunne na zai tsinke" yanzu ma still bata tanka shiba saima kara cuno baki da tayi tare da mikewa tana kimtsa dinning ɗin, tattare kwanika masu datti tayi ta kwasa zuwa kitchen, ba tare da ta tanka shiba, binta yayi a baya zuwa kitchen din yana ta mata magana ta share, sai ma wanke wanke data tsiri hadawa zatayi, ganin alamar zata wàhalar dashi yasa ya shammaceta ta baya tana cikin hada ruwan kumfa taji anyi sama da ita ta baya, wutsil wustil ta fara yi tana son kwacewa amma ba hali donba rikon wasa ya mata ba, ganin dai da gaske bazata iya ba yasa ta hakura tare da yin lamo a hannun shi kamar wata yar jinjira.
Ganin ta nutsu yasa ya fara takawa da ita a hañunshi a hankali, bai diretà ko ina ba kuwa sai tsakiyar bed dinsu,kafin tayi yunkurin tashi ya bita da sauri ya danne , kokarin ture shi ta shiga yi ta kasa, hannunta ya hada duka ya rike tare da cewa cikin muryar lallashi, "haba my baby meke faruwa ne haka, wanene ya taba min ke ne haka yanzu mu fara shari'a dashi daga nan har kotun koli, uhummm, gayamin kinji babyna" kukan shagwaba ta fashe dashi tana matsar kwallah tare da cewa "ba kaibane" zaro ido yayi tare da cewa "subhanallahi ni da kaina?" ta girgiza mai kai alamar eh, yace "um umh amma kuwa ban kyauta ba dana ɓatawa babyna rai, yanzu ki gayamin laifina na hada hakuri" cikin shagwaba tace"ba Kaine nace ka dawo mana da yaya maryama ba kaƙi, kullum inna maka magana baka amsani" shiru yayi ya tsira mata idanu yana kallonta dama ya riga yasani, idan akwai abinda ke haɗa su rigima to wannan maganar ne, ta dage kai da fata itafa sai dawo da uwargidan shi, yayinda shi kuma yake ta doje wa, ya tuna yadda suka rabu yau da safe kafin ya fita aiki, duk dai akan maganar, ya rasa wani irin zuciya kega Zahra, shidai bai taba ganin mace mai kaunar kishiya ba tunda yake sai ita, kishiyar ma irin maryama wacce idan aka bata wuka tsab zata iya daba mata a kahon zuciya.
Sheshshekan kukanta ne ya dawo da shi hayyacinsa baya son bacin ranta ko kadan, rarrashinta ya shiga yi, amma sai kara sautin shashshekanta takeyi, bata bari ba kuwa saida taji yana cewa"naji naji ya isa haka baby zan dawo da ita naji na amince" tsayawa tayi da kukan da take ta kalle shi ido gaje gaje da hawaye tare da cewa "da gaske kake?" ya girgiza mata kai alamar eh, ta sake cewa "kayi alkawari" yace "nayi" tace "to yaushe " yace "yaushe kikeso " cikin zakuwa da jin dadi tace "gobe" yace "an gama amaryar Adam"kamkameshi tayi cike da farin ciki ta shiga zuba mai godiya.
Dakatar da ita yayi tare da cewa "ni wannan godiya gaskiya bata gamshe ni ba, ba irinta nake bukata ba," fuska a washe kamar ba ita bace ta gama fushi yanzu ba tace"ka fadi duk irin Wanda kake so zan maka habibi" murmushi yayi tare da raɗa mata irin Wanda yake so ɗin a kunne, da Sauti ta kai hannu ta rufe fuskarta tana dariya kasa kasa, yace "uhummm ke nake saurare ko baza ki iya bane" a kan labbanta ta "furta zan iya" kafin takai hannu a hankali ta shiga balle mai maballan gaban rigarshi.............
Rashin samun comment da yawa shekaran jiya shiya hanani karfin gwiwar yi muku posting jiya, in kuna son mu gama da wuri mu daura wani to oya naga ruwan comment masoya😍
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
109
~MALAYSIA~
Bayan wata uku
Dad ɗin zee na hango zaune a cikin wani ƙaton falo mai dauke da kujeru sama da guda hamsin, a cikin falon akwai wani ɗaki mai wawakeken kofar glass, zaune yake ya zuba tagumi da hannu bibbiyu yayinda gabanshi kaɗan mum ne sai safa da marwa takeyi ta kasa zaune ta kasa tsaye, basu kaɗai bane a falon a kwai wasu mutanen amma kowa da abinda ya dameshi babu mai shiga harkar kowa,
Daga kaina nayi na kallin sunan da ke rubuce a saman dakin ~labour room~ abunda idanuna suka hango min kenan.
Suna a wannan yanayin bini bini dad kan amsa call a waya yayinda mum kam gaba daya bata cikin hayyacinta, sai yi take tana aza hannu a kai tana saukewa, can bayan kamar 30 minutes sukaga an budo kofar glass din an fito, wani mutumi ne fari sol kamar zabiya sanye da kayan likitoci ya fito daga dakin, da sauri Dad ya zabura ya mike,shida mum har suna rige rigen isa gareshi, a ruɗe. Dad ya fara cewa "Dr ina daughter ta haihun,ko har yanzu?" Mum ma cewa take "pls Dr ina daughter na, wani hali take ciki, Dr idan abin bazai yuwu ba kawai ayi mata theater" Dr kam rasa ma wani amsa zai basu yayi, ganin yadda suka tare shi, gashi shi kuma sauri yakeyi yasa yace musu"excuse me pls" tare da dojewa ya wuce su da sauri, hannu mum ta daura akai tana hawaye tare da ambaton "innalillahi wainnailaihi rajiun" Dad kam bin bayan Dr yayi da sauri saidai kafin ya cin masa ya shige wani office, Wanda babu mai ikon shiga sai likitocin asibitin, dawowa yayi jiki a sanyaye ya nemi gurin shi Nada ya kuma zama.
Tsakanin shida mum an rasa mai jarumtar rarrashin wani, kimanin awa goma kenan da suka kawota asibitin, tun cikin dare naƙuda ya tasar mata gadan gadan, ba shiri kuwa aka shige da ita labour room, saidai har zuwa yanzu karfe goman safe bata haihu ba kuma ba Wanda yace musu wani Abu game da ita, saidai kawai gani sukeyi likitoci da nurses nata zirga zirga a ɗakin.
Hankulansu gaba ɗaya yakai matukar ƙololuwar tashi, tsoron su gaba ɗaya kar su rasa
ta, itace farin ciki su, ita kaɗai suka mallaka suna matukar tsoran rasata.
A wannan yanayin maimakon su tayata da addu'a, amma ina abinka da jahilai, Dad sai zufa yake hadawa idanunshi sun rine jajur,in yayi ya lailayo ashar ya ɗura wa Aslam, yayinda mum ta kasa tsaye ta kasa zaune sai fareti takeyi tana risgan kuka.
Bayan mintunan da basu gaza goma ba wata nurses ta fito daga ɗakin, nan itama suka mata caa aka, kallon mutanen falon tayi fuskarta dauke da murmushi tace,"su wanene iyayen zainab Abdussalam" bakin na rawa Dad yace "yes mune mune" mum ma tace "eh nice mahaifiyar ta, wani hali take ciki" nurse tace "alhmdllh ta sauka lafiya yanzu an samu baby boy," tsabar farin ciki mum batasan sanda ta rungume nurse ba, Dad kuma kallonta yayi yace "nurse wani hali take ciki" cikin murmushi tace," tana lafiya yanzu haka ana gyarasu ita da babyn nan da yan mintoci za'a fito da ita zuwa ɗakin Hutu, sai ku samu ku ganta" dad" ajiyar zuciya Dad ya sauke tare da shiga jero ma nurse ɗin godiya, nan kuma ya ɗauki waya ya shiga kiraye kiraye.
Nurse kam da'ker ta samu ta kwace kanta a hannun mum ta koma ɗakin da ta fito.
Ba'afi 20 ba kuwa aka gunguro zee daga labour room zuwa ɗakin Hutu, sai lokacin su mum suka samu ganinta, tayi fiyaut da ita, ta kara haske, basu Daɗe a ɗakin ba akace su fita su barta ta samu barci sosai an mata alluran barcine, kasancewar ba karamin wuya tasha ba, tayi nakuda mai tsayi kamin ta samu ta haihu da taimakon kwararrun likitocin asibitin.
Babyn dake nannade cikin farin shawel an mishi wanka an shiryashi cikin tsadaddun kayan sanyi aka mikoma mum, hannu na rawa ta karɓa, tsurawa yaron idanu tayi tana kallo, Dad dake tsaye ganin haka yasa shima ya matso don yaga mai take kallo haka, abinda ya faru da mum ne shima ya faru dashi, kallon yaron sukeyi babu ko keftawa.
Bayan shigewar shi ta dauki ledar tsarabar daya kawo musu ta bude ta damkawa kowa nashi, kayan kwalama ne dangin su chocolate biscuits, sweet da sauransu, nan suka zauna kowa ya shiga cin nashi, bayan sun gama har zuwa lokacin bai fitoba, ga dare nayi kuma yara gobe akwai school, kawai tace su tashi ta rakasu dakinsu, ba musu kuwa suka tashi, kinkiman Ahmad tayi da ya riga yayi barci suka wace, saida ta gama musu komai na shirin kwanciyar su, ta musu addu'a tana shirin kashe musu wuta ta fice ya shigo dakin, karasawa yayi shima ya musu addu'o'i ya shafa musu shima, ganin ya gama ya mike zai fice yasa ta saurin ficewa ba tare data jira shi ba.
A dining ya sameta tana serving dinshi dinner, kujera dake facing dinta yaja ya zauna, yana kallonta sai wani ciccin magani take tana kumbura fuska, dariya yake mata a zuciyar shi sarai ya gane abinda takeyiwa fushi, shi mamaki ma take bashi, lallai Zahra tanada kyakkyawan zuciyar.
Plate ɗin data tura mai gabanshi ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin daya Lula, kallonta yayi yana murmushi tare da cewa "nagode amaryata inasonki sosai babyna" wani harara ta zuba mishi mai kayatarwa, dariya ya kwashe dashi tare da cewa "wow wannan kallon luv din gaskiya ya kayatar dani, ki dinga min irin shi kullum kiñji my baby" jin haka yasa ta gimtse hararan tare da dauke kanta gefe, tana turo baki, a haka ya gama cin abincin yana yi yana tsokanarta, yana mata dariya, ita ko sai kara kunbure fuska take a dole tana fushi.
Mikewa yayi bayan ya ajiye cokalin ya daukin tissue yà goge baki, gyatsa yayi yana shafa cikin shi, tare da cewa ”alhmdllh girki yayi dadi yama fi na kullum dadi, inaci kamar kunne na zai tsinke" yanzu ma still bata tanka shiba saima kara cuno baki da tayi tare da mikewa tana kimtsa dinning ɗin, tattare kwanika masu datti tayi ta kwasa zuwa kitchen, ba tare da ta tanka shiba, binta yayi a baya zuwa kitchen din yana ta mata magana ta share, sai ma wanke wanke data tsiri hadawa zatayi, ganin alamar zata wàhalar dashi yasa ya shammaceta ta baya tana cikin hada ruwan kumfa taji anyi sama da ita ta baya, wutsil wustil ta fara yi tana son kwacewa amma ba hali donba rikon wasa ya mata ba, ganin dai da gaske bazata iya ba yasa ta hakura tare da yin lamo a hannun shi kamar wata yar jinjira.
Ganin ta nutsu yasa ya fara takawa da ita a hañunshi a hankali, bai diretà ko ina ba kuwa sai tsakiyar bed dinsu,kafin tayi yunkurin tashi ya bita da sauri ya danne , kokarin ture shi ta shiga yi ta kasa, hannunta ya hada duka ya rike tare da cewa cikin muryar lallashi, "haba my baby meke faruwa ne haka, wanene ya taba min ke ne haka yanzu mu fara shari'a dashi daga nan har kotun koli, uhummm, gayamin kinji babyna" kukan shagwaba ta fashe dashi tana matsar kwallah tare da cewa "ba kaibane" zaro ido yayi tare da cewa "subhanallahi ni da kaina?" ta girgiza mai kai alamar eh, yace "um umh amma kuwa ban kyauta ba dana ɓatawa babyna rai, yanzu ki gayamin laifina na hada hakuri" cikin shagwaba tace"ba Kaine nace ka dawo mana da yaya maryama ba kaƙi, kullum inna maka magana baka amsani" shiru yayi ya tsira mata idanu yana kallonta dama ya riga yasani, idan akwai abinda ke haɗa su rigima to wannan maganar ne, ta dage kai da fata itafa sai dawo da uwargidan shi, yayinda shi kuma yake ta doje wa, ya tuna yadda suka rabu yau da safe kafin ya fita aiki, duk dai akan maganar, ya rasa wani irin zuciya kega Zahra, shidai bai taba ganin mace mai kaunar kishiya ba tunda yake sai ita, kishiyar ma irin maryama wacce idan aka bata wuka tsab zata iya daba mata a kahon zuciya.
Sheshshekan kukanta ne ya dawo da shi hayyacinsa baya son bacin ranta ko kadan, rarrashinta ya shiga yi, amma sai kara sautin shashshekanta takeyi, bata bari ba kuwa saida taji yana cewa"naji naji ya isa haka baby zan dawo da ita naji na amince" tsayawa tayi da kukan da take ta kalle shi ido gaje gaje da hawaye tare da cewa "da gaske kake?" ya girgiza mata kai alamar eh, ta sake cewa "kayi alkawari" yace "nayi" tace "to yaushe " yace "yaushe kikeso " cikin zakuwa da jin dadi tace "gobe" yace "an gama amaryar Adam"kamkameshi tayi cike da farin ciki ta shiga zuba mai godiya.
Dakatar da ita yayi tare da cewa "ni wannan godiya gaskiya bata gamshe ni ba, ba irinta nake bukata ba," fuska a washe kamar ba ita bace ta gama fushi yanzu ba tace"ka fadi duk irin Wanda kake so zan maka habibi" murmushi yayi tare da raɗa mata irin Wanda yake so ɗin a kunne, da Sauti ta kai hannu ta rufe fuskarta tana dariya kasa kasa, yace "uhummm ke nake saurare ko baza ki iya bane" a kan labbanta ta "furta zan iya" kafin takai hannu a hankali ta shiga balle mai maballan gaban rigarshi.............
Rashin samun comment da yawa shekaran jiya shiya hanani karfin gwiwar yi muku posting jiya, in kuna son mu gama da wuri mu daura wani to oya naga ruwan comment masoya😍
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
109
~MALAYSIA~
Bayan wata uku
Dad ɗin zee na hango zaune a cikin wani ƙaton falo mai dauke da kujeru sama da guda hamsin, a cikin falon akwai wani ɗaki mai wawakeken kofar glass, zaune yake ya zuba tagumi da hannu bibbiyu yayinda gabanshi kaɗan mum ne sai safa da marwa takeyi ta kasa zaune ta kasa tsaye, basu kaɗai bane a falon a kwai wasu mutanen amma kowa da abinda ya dameshi babu mai shiga harkar kowa,
Daga kaina nayi na kallin sunan da ke rubuce a saman dakin ~labour room~ abunda idanuna suka hango min kenan.
Suna a wannan yanayin bini bini dad kan amsa call a waya yayinda mum kam gaba daya bata cikin hayyacinta, sai yi take tana aza hannu a kai tana saukewa, can bayan kamar 30 minutes sukaga an budo kofar glass din an fito, wani mutumi ne fari sol kamar zabiya sanye da kayan likitoci ya fito daga dakin, da sauri Dad ya zabura ya mike,shida mum har suna rige rigen isa gareshi, a ruɗe. Dad ya fara cewa "Dr ina daughter ta haihun,ko har yanzu?" Mum ma cewa take "pls Dr ina daughter na, wani hali take ciki, Dr idan abin bazai yuwu ba kawai ayi mata theater" Dr kam rasa ma wani amsa zai basu yayi, ganin yadda suka tare shi, gashi shi kuma sauri yakeyi yasa yace musu"excuse me pls" tare da dojewa ya wuce su da sauri, hannu mum ta daura akai tana hawaye tare da ambaton "innalillahi wainnailaihi rajiun" Dad kam bin bayan Dr yayi da sauri saidai kafin ya cin masa ya shige wani office, Wanda babu mai ikon shiga sai likitocin asibitin, dawowa yayi jiki a sanyaye ya nemi gurin shi Nada ya kuma zama.
Tsakanin shida mum an rasa mai jarumtar rarrashin wani, kimanin awa goma kenan da suka kawota asibitin, tun cikin dare naƙuda ya tasar mata gadan gadan, ba shiri kuwa aka shige da ita labour room, saidai har zuwa yanzu karfe goman safe bata haihu ba kuma ba Wanda yace musu wani Abu game da ita, saidai kawai gani sukeyi likitoci da nurses nata zirga zirga a ɗakin.
Hankulansu gaba ɗaya yakai matukar ƙololuwar tashi, tsoron su gaba ɗaya kar su rasa
ta, itace farin ciki su, ita kaɗai suka mallaka suna matukar tsoran rasata.
A wannan yanayin maimakon su tayata da addu'a, amma ina abinka da jahilai, Dad sai zufa yake hadawa idanunshi sun rine jajur,in yayi ya lailayo ashar ya ɗura wa Aslam, yayinda mum ta kasa tsaye ta kasa zaune sai fareti takeyi tana risgan kuka.
Bayan mintunan da basu gaza goma ba wata nurses ta fito daga ɗakin, nan itama suka mata caa aka, kallon mutanen falon tayi fuskarta dauke da murmushi tace,"su wanene iyayen zainab Abdussalam" bakin na rawa Dad yace "yes mune mune" mum ma tace "eh nice mahaifiyar ta, wani hali take ciki" nurse tace "alhmdllh ta sauka lafiya yanzu an samu baby boy," tsabar farin ciki mum batasan sanda ta rungume nurse ba, Dad kuma kallonta yayi yace "nurse wani hali take ciki" cikin murmushi tace," tana lafiya yanzu haka ana gyarasu ita da babyn nan da yan mintoci za'a fito da ita zuwa ɗakin Hutu, sai ku samu ku ganta" dad" ajiyar zuciya Dad ya sauke tare da shiga jero ma nurse ɗin godiya, nan kuma ya ɗauki waya ya shiga kiraye kiraye.
Nurse kam da'ker ta samu ta kwace kanta a hannun mum ta koma ɗakin da ta fito.
Ba'afi 20 ba kuwa aka gunguro zee daga labour room zuwa ɗakin Hutu, sai lokacin su mum suka samu ganinta, tayi fiyaut da ita, ta kara haske, basu Daɗe a ɗakin ba akace su fita su barta ta samu barci sosai an mata alluran barcine, kasancewar ba karamin wuya tasha ba, tayi nakuda mai tsayi kamin ta samu ta haihu da taimakon kwararrun likitocin asibitin.
Babyn dake nannade cikin farin shawel an mishi wanka an shiryashi cikin tsadaddun kayan sanyi aka mikoma mum, hannu na rawa ta karɓa, tsurawa yaron idanu tayi tana kallo, Dad dake tsaye ganin haka yasa shima ya matso don yaga mai take kallo haka, abinda ya faru da mum ne shima ya faru dashi, kallon yaron sukeyi babu ko keftawa.