Sashe 100
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Guri ta samu ta zauna a bakin gado tare da cewa"kinga tunda na zauna a nan nida fita a ɗakin nan sai yabar Gidan nan kokuma in Dr yazo nabi ta kofar kitchen ɗin mummy na same shi a parking lot, dan Allah Asmah idan ya tambaye ki ina nake kice na tafi gida." Haka suka zauna a dakin Amira suna ta fira suna shan dariyar batool, mummy ta dawo da baby tayi mai wanka ta shirya shi tsaf, sai tsoston hannu yake yi, ganin haka yasa mummy tace Amira ta bashi nono, da'ker ta bashi wai kunya, yana kamawa kuwa taji zafi ta tsallara ihu, tana kiran Amir, mummy tace "kice Allah yaso mu dai da muka yo gida dake." Kan ta rufe baki saiga Amir ɗin ya shigo dakin a ruɗe ko ta kan su batool bai yi ba ya nufi matar shi zai tallabo sai cewa yake "baby me ya sameki meke faruwa meke miki ciwo." Mummy ce ta daka mai tsawa "kai Amir." Dakatawa yayi yana Sosa keya tace "fice ka bani guri" ta faɗa tana nuna mishi hanyar kofa saɗaf saɗaf ya fice daga dakin.
Tunda aka samu yadan tsotsa duk da ba ruwa Asmah ta karɓe shi ta hana kowa, duk mai son ganin shi ya gan shi a hannun ta, zahra ta kira waya sun gaisa an dauki hotunan babyn an tura mata sai murna take yi, tana cewa zata zo suna.
Nan Gidan suka karkare wuni ranar sai gurin Karfe taran dare suka bar Gidan lokacin tuni su ya Rabi'ah da Khadijah sun wurwuce, batool ma sun tafi amma fa kamar yadda ta faɗa ta kofar kitchen tabi dan kar ta haɗu da ya Aslam.
Tunda Amira ta haihu kullum Asmah da Aslam sai sunje gida ganin babyn haka zasu ta rigen rigen ɗaukar shi, idan Asmah ta samu ta dauke shi kuwa duk Wanda yazo sai dai ya kalle shi a hannunta, idan zasu tafi kuwa da'ker take tafiya, ranar ma cewa tayi a bata babyn ta tafi dashi da safe zata dawo dashi da safe, dariya su Mami suka fara mata, ita ko bilhakki da gaske take, sai daker mummy ta lallaɓa ta, ta tafi harda hawayen ta kuwa.
Ana gobe suna ummi ta iso, zahra kam Barr ya hana dan itama tayi nauyi, tako sha kuka, haka ta kira ummi a waya tana gaya mata tana kuka da'ker ummi ta lallaɓa ta ta kwantar mata da hankali.
Ranar suna ansha shagali yaro yaci sunan daddy Abdallah za'a kira shi da Ayman, ƴan dama ta biyu fans basu samu zuwa ba wannan karan saboda matsalar rashin jirgin kasa da suka samu, dan har sun shishshirya sun hadu a tashar jirki aka ce musu ba jirgin da zaije minna a ranar, su zainaba har da kuka.
Bayan sunan Amira da kwana 7 Khadijah ma ta haihu, ita ma namiji, wohoho, kar kuso kuga murna gurin wannan ahli, ba'a magana, abin sai Wanda ya gani, ita ma dai gida su mummy suka daukota amma ita a part din Mami ta sauka, wannan karan ma dai Zahra bata zo ba oga ya hana, Asmah kam liyafa taci gaba yaran ta sun zama biyu, kullum sai taje gida, idan bata je da rana ba koda daddare ne sai Aslam ya kaita taga babies.
Ranar suna yaro yaci sunan Abba, yusuf za'a kira shi da na'eem, haka taron suna ya watse lafiya lafiya, aka bar masu jego a family hause inda suke samun kulawa sosai a gurin iyayen su, ummi ma tuni ta koma Abuja.
Yau data kama sati biyu da haihuwar Khadijah, daidai kuma da sun gama shan maganin da Dr Aysha ta rubuta musu na 1mnth yau kuma suke saka ran komawa asbiti, cike kuma da fatan samun dacewa, dan tun last week suka ta saka ran zuwan period dinta shiru gashi har yau da suke shirin komawa hospital babu shi babu labarin shi, da wuri ta tashi ta gama duk wasu aikin dake gabanta har da hada breakfast Aslam na gefen ta yana taya ta ɗan miƙo wancen dauraye wancen, bayan sun shirya dining, wanka suka shiga a tare dan dama tunda komai ya daidata a tsakanin su tare suke wanka muddin zaiyi wanka to dole ne tayi koda kuwà fitowar ta kenan daga toilet sai ta koma sunyi tare, tun tana yi har itama ta saba indai ba taren suka yi ba bata jin daɗi.
Sun bata lokaci sosai wajen wankan suna wasanni dan karshen ta saida aka kashe boss a toilet ɗin sannan suka fito maƙale da juna daure da tawul, zaunar da ita yayi gaban mirror ya shiga busar mata da gashi ta dake jike, sunayi suna hira, yace "my hussy ina ji a jikina kamar wannan karon mun dace da maganin nan, saboda kinga gashi har yau date 15 bamuga period dinki ba." Tace "Allah kuwa honey nima haka nake ji a jikina har mafarki na yi jiya wai gani dauke da babyn ka babba har ya kai 1ysr amma kuma banga sanda nake da ciki ba banga sanda na haife shi." Cike da zakuwa Yace "da gaske hussy." tace "wlh kuwa, ai dana farka saida nayi sujudul shukur." Yace "shine baki gaya min ba nima nayi, aini da har saraka sai nayi duk da ko yanzu ba bata baci, bari ma nayi sauri na gama miki, mu shirya wlh har naji na matsu muje asibitin nan, badan p- test ɗinmu ya kare ba da sai mu gyada tun yanzu ma." A haka ya gama mata ya shafa mata mayukan ta da take amfani dasu ya taje mata shi yayi mata parking ɗin shi, tsaf ta fito kamar wacce taje saloon, Aslam ya gware sosai gurin gyaran gashi, don yana matukar son gashi, wata ran ma har kitso yake mata ya kwance.
Mai ya shiga shafa mata yau har makeup shiya mata, ya Ciro mata kayan da yake son ta saka, tana zaune tana gyara fuskar ta duk inda bai mata ba, tashin da zata yi gaban mirror da nufin ta saka kaya, saiga jini a bayan tawel din dake daure a jikin fari, ita bata ma kula ba, shine ya fara gani sai da gaban shi ya yanke ya faɗi. cikin zaro ido yace "meye wannan husnah." Cikin rashin fahimta tace "A' ina." Yace "a bayan ki."waigawa bayan ta tayi da sauri, ganin bata fahimci inda yake nuna mata ba yasa ya kamo tawel din ya janyo wurin ya nuna mata, a tsora ce ta ƙara ware idanunta a kan abinda yake nuna mata baki na rawa tace "honey kamar jini fa." Shima cikin tashin hankali yace "husnah ba kama bane jinin ne.Inna lil lahi wa inna ilaihi raji un." Ya shiga maimai tawa, yayinda ita kuma tuni ta fara hawaye , kwarai da gaske sun saka rai wannan karan sosai ganin Dr aysha ta basu magani sunsha har na 1mnth bugu da ƙari kuma rashin ganin jinin da basu yi akan lokaci ba, abin ka da mai nema duk sai suka saka rai da cewa lallai cikin ne.
Ranar gaba ɗayan su haka suka wuni kamar wa inda kama mutuwa, asibitin ma fasa zuwa sukayi, karshe Aslam yace baza ma su sake zuwa wani Asibiti ba daga yau, zasu zauna su zuba wa sarautar Allah ido, sannan suyi ta addu'a Allah ya basu masu albarka dan shine mai bayar wa.
Haka ko akayi tun ranar basu kara zuwa asibiti ba,sai dai fa kusan kullum suna hanyar family hause, don babu abinda ya ragu a zukatan su game da kawazucin son babies saima abin da ya ƙaru, mummy Mami da su daddy,kai duk sauran mutanen Gidan suna matukar tausaya musu, kowa fata da addu'a yake musu akan Allah ya basu nasu suma, hajiya mama har yan jike jiken su tayi na mutanen da taba Asmah amma shiru kake ji wai mallam yaci shirya yasha ruwa.
A haka su Amira suka yi arba'in ko kwana daya kuwa basu kara ba mummy ta tattara ta tace ta su tafi Allah ya raya don ta gaji da rashin mutuncin Amir, kullum sai ta mai Jan ido yake tafiya, badan ma tayi kaffa kaffa ba, da kila tun jini bai tsaya ba zai haike mata, Tasha kama shi yana lalube ta, rannan ma badan Allah ya kawo ta ba da bata San me zafi faru ba, aiko tana ganin su ta koma da baya da sauri Allah yasa su basu ganta ba sun yi nissa,komawa bakin kofa tayi ta rafka sallama tuni suka shiga dawurwura daga shi har Amiran to ba gaskiya. Korar shi a dakin mummy tayi, ta rufe Amira da faɗa, tun lokacin ta kara saka ido sosai akan su, jini kuma na yanke mata, ta shiga yi mata gyara na gani na faɗa gyaran da ko da za'a aurad dasu basu samu irin shi ba, shiya sa suna cika 40 days ta tattara su tace suje Allah ya raya.
Sati daya da wucewar Amira itama Khadijah ta wuce, Aslam da Aslam sunji matukar kewa sosai wucewar su Amira, sai dai ba'a rufe sati ba suje gida jensu suna yaran ba.
A cikin wannan yanayin Zahra ma ta sauka,itama dai namiji, murna gurin Asmah kamar ita ta haihu, Barr kememe ya hana ta zuwa wanka gida wai sai dai azo a zauna da ita a mata, ba yadda suka iya, shike da iko da ita don haka aka tsayar ummi zata je ta zauna da ita, tun washe garin haihuwa Asmah tace ita bidda zata tafi, sai anyi suna, Aslam ko yace baza ta ba, nan fa ta shiga zuba mishi rigima kullum kuka karshe har ƴararta ya kai gurin ummi, da'ker ummi ta samu ta sasantasu bayan ta mata nasiha mai rasta jiki, ana gobe suna duk suka dauki hanyar bidda ya Rabi'ah,Asmah,Amira, Khadijah, ummi,hajiya mama, banda batool da ake saka ran haihuwa ko yau ko gobe, Dr shima hanawa yayi aiko dai hauka ne kawai ba yi ba dan bai gaya mata baza taje ba saida ta gama shirya kaya, taci kuka harda su hawa iskan karya, aiko tun daga lokacin ta tasar ma da kanta nakuda.
Tunda aka samu yadan tsotsa duk da ba ruwa Asmah ta karɓe shi ta hana kowa, duk mai son ganin shi ya gan shi a hannun ta, zahra ta kira waya sun gaisa an dauki hotunan babyn an tura mata sai murna take yi, tana cewa zata zo suna.
Nan Gidan suka karkare wuni ranar sai gurin Karfe taran dare suka bar Gidan lokacin tuni su ya Rabi'ah da Khadijah sun wurwuce, batool ma sun tafi amma fa kamar yadda ta faɗa ta kofar kitchen tabi dan kar ta haɗu da ya Aslam.
Tunda Amira ta haihu kullum Asmah da Aslam sai sunje gida ganin babyn haka zasu ta rigen rigen ɗaukar shi, idan Asmah ta samu ta dauke shi kuwa duk Wanda yazo sai dai ya kalle shi a hannunta, idan zasu tafi kuwa da'ker take tafiya, ranar ma cewa tayi a bata babyn ta tafi dashi da safe zata dawo dashi da safe, dariya su Mami suka fara mata, ita ko bilhakki da gaske take, sai daker mummy ta lallaɓa ta, ta tafi harda hawayen ta kuwa.
Ana gobe suna ummi ta iso, zahra kam Barr ya hana dan itama tayi nauyi, tako sha kuka, haka ta kira ummi a waya tana gaya mata tana kuka da'ker ummi ta lallaɓa ta ta kwantar mata da hankali.
Ranar suna ansha shagali yaro yaci sunan daddy Abdallah za'a kira shi da Ayman, ƴan dama ta biyu fans basu samu zuwa ba wannan karan saboda matsalar rashin jirgin kasa da suka samu, dan har sun shishshirya sun hadu a tashar jirki aka ce musu ba jirgin da zaije minna a ranar, su zainaba har da kuka.
Bayan sunan Amira da kwana 7 Khadijah ma ta haihu, ita ma namiji, wohoho, kar kuso kuga murna gurin wannan ahli, ba'a magana, abin sai Wanda ya gani, ita ma dai gida su mummy suka daukota amma ita a part din Mami ta sauka, wannan karan ma dai Zahra bata zo ba oga ya hana, Asmah kam liyafa taci gaba yaran ta sun zama biyu, kullum sai taje gida, idan bata je da rana ba koda daddare ne sai Aslam ya kaita taga babies.
Ranar suna yaro yaci sunan Abba, yusuf za'a kira shi da na'eem, haka taron suna ya watse lafiya lafiya, aka bar masu jego a family hause inda suke samun kulawa sosai a gurin iyayen su, ummi ma tuni ta koma Abuja.
Yau data kama sati biyu da haihuwar Khadijah, daidai kuma da sun gama shan maganin da Dr Aysha ta rubuta musu na 1mnth yau kuma suke saka ran komawa asbiti, cike kuma da fatan samun dacewa, dan tun last week suka ta saka ran zuwan period dinta shiru gashi har yau da suke shirin komawa hospital babu shi babu labarin shi, da wuri ta tashi ta gama duk wasu aikin dake gabanta har da hada breakfast Aslam na gefen ta yana taya ta ɗan miƙo wancen dauraye wancen, bayan sun shirya dining, wanka suka shiga a tare dan dama tunda komai ya daidata a tsakanin su tare suke wanka muddin zaiyi wanka to dole ne tayi koda kuwà fitowar ta kenan daga toilet sai ta koma sunyi tare, tun tana yi har itama ta saba indai ba taren suka yi ba bata jin daɗi.
Sun bata lokaci sosai wajen wankan suna wasanni dan karshen ta saida aka kashe boss a toilet ɗin sannan suka fito maƙale da juna daure da tawul, zaunar da ita yayi gaban mirror ya shiga busar mata da gashi ta dake jike, sunayi suna hira, yace "my hussy ina ji a jikina kamar wannan karon mun dace da maganin nan, saboda kinga gashi har yau date 15 bamuga period dinki ba." Tace "Allah kuwa honey nima haka nake ji a jikina har mafarki na yi jiya wai gani dauke da babyn ka babba har ya kai 1ysr amma kuma banga sanda nake da ciki ba banga sanda na haife shi." Cike da zakuwa Yace "da gaske hussy." tace "wlh kuwa, ai dana farka saida nayi sujudul shukur." Yace "shine baki gaya min ba nima nayi, aini da har saraka sai nayi duk da ko yanzu ba bata baci, bari ma nayi sauri na gama miki, mu shirya wlh har naji na matsu muje asibitin nan, badan p- test ɗinmu ya kare ba da sai mu gyada tun yanzu ma." A haka ya gama mata ya shafa mata mayukan ta da take amfani dasu ya taje mata shi yayi mata parking ɗin shi, tsaf ta fito kamar wacce taje saloon, Aslam ya gware sosai gurin gyaran gashi, don yana matukar son gashi, wata ran ma har kitso yake mata ya kwance.
Mai ya shiga shafa mata yau har makeup shiya mata, ya Ciro mata kayan da yake son ta saka, tana zaune tana gyara fuskar ta duk inda bai mata ba, tashin da zata yi gaban mirror da nufin ta saka kaya, saiga jini a bayan tawel din dake daure a jikin fari, ita bata ma kula ba, shine ya fara gani sai da gaban shi ya yanke ya faɗi. cikin zaro ido yace "meye wannan husnah." Cikin rashin fahimta tace "A' ina." Yace "a bayan ki."waigawa bayan ta tayi da sauri, ganin bata fahimci inda yake nuna mata ba yasa ya kamo tawel din ya janyo wurin ya nuna mata, a tsora ce ta ƙara ware idanunta a kan abinda yake nuna mata baki na rawa tace "honey kamar jini fa." Shima cikin tashin hankali yace "husnah ba kama bane jinin ne.Inna lil lahi wa inna ilaihi raji un." Ya shiga maimai tawa, yayinda ita kuma tuni ta fara hawaye , kwarai da gaske sun saka rai wannan karan sosai ganin Dr aysha ta basu magani sunsha har na 1mnth bugu da ƙari kuma rashin ganin jinin da basu yi akan lokaci ba, abin ka da mai nema duk sai suka saka rai da cewa lallai cikin ne.
Ranar gaba ɗayan su haka suka wuni kamar wa inda kama mutuwa, asibitin ma fasa zuwa sukayi, karshe Aslam yace baza ma su sake zuwa wani Asibiti ba daga yau, zasu zauna su zuba wa sarautar Allah ido, sannan suyi ta addu'a Allah ya basu masu albarka dan shine mai bayar wa.
Haka ko akayi tun ranar basu kara zuwa asibiti ba,sai dai fa kusan kullum suna hanyar family hause, don babu abinda ya ragu a zukatan su game da kawazucin son babies saima abin da ya ƙaru, mummy Mami da su daddy,kai duk sauran mutanen Gidan suna matukar tausaya musu, kowa fata da addu'a yake musu akan Allah ya basu nasu suma, hajiya mama har yan jike jiken su tayi na mutanen da taba Asmah amma shiru kake ji wai mallam yaci shirya yasha ruwa.
A haka su Amira suka yi arba'in ko kwana daya kuwa basu kara ba mummy ta tattara ta tace ta su tafi Allah ya raya don ta gaji da rashin mutuncin Amir, kullum sai ta mai Jan ido yake tafiya, badan ma tayi kaffa kaffa ba, da kila tun jini bai tsaya ba zai haike mata, Tasha kama shi yana lalube ta, rannan ma badan Allah ya kawo ta ba da bata San me zafi faru ba, aiko tana ganin su ta koma da baya da sauri Allah yasa su basu ganta ba sun yi nissa,komawa bakin kofa tayi ta rafka sallama tuni suka shiga dawurwura daga shi har Amiran to ba gaskiya. Korar shi a dakin mummy tayi, ta rufe Amira da faɗa, tun lokacin ta kara saka ido sosai akan su, jini kuma na yanke mata, ta shiga yi mata gyara na gani na faɗa gyaran da ko da za'a aurad dasu basu samu irin shi ba, shiya sa suna cika 40 days ta tattara su tace suje Allah ya raya.
Sati daya da wucewar Amira itama Khadijah ta wuce, Aslam da Aslam sunji matukar kewa sosai wucewar su Amira, sai dai ba'a rufe sati ba suje gida jensu suna yaran ba.
A cikin wannan yanayin Zahra ma ta sauka,itama dai namiji, murna gurin Asmah kamar ita ta haihu, Barr kememe ya hana ta zuwa wanka gida wai sai dai azo a zauna da ita a mata, ba yadda suka iya, shike da iko da ita don haka aka tsayar ummi zata je ta zauna da ita, tun washe garin haihuwa Asmah tace ita bidda zata tafi, sai anyi suna, Aslam ko yace baza ta ba, nan fa ta shiga zuba mishi rigima kullum kuka karshe har ƴararta ya kai gurin ummi, da'ker ummi ta samu ta sasantasu bayan ta mata nasiha mai rasta jiki, ana gobe suna duk suka dauki hanyar bidda ya Rabi'ah,Asmah,Amira, Khadijah, ummi,hajiya mama, banda batool da ake saka ran haihuwa ko yau ko gobe, Dr shima hanawa yayi aiko dai hauka ne kawai ba yi ba dan bai gaya mata baza taje ba saida ta gama shirya kaya, taci kuka harda su hawa iskan karya, aiko tun daga lokacin ta tasar ma da kanta nakuda.