Sashe 3
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khadijah ce tayi karfin halin amsa masa da "yaya asmah tàna gaba..... yaya kamal muje gida sai amaka bayani wlh akwai matsala"
Shima bai qarayin magana ba ganinsu lafiyar su lay ba wani ciwo ko wani mugun abu a tare dasu, bude motar suka yi suka shiga baya dukkansu yayinda kamal ya zauna a mazaunin shi na direba,,, Rivas yayi suka kama hanyar gida,, hango asmah sukayi daidai ta isa bakin babban titi, parking kamal yayi a gabanta ya bude mata kusa dashi baice mata komai ba, itama ba musu ta shiga ganin kamal ne gashi kuma dare na qarayi.........
Zaune yake a room na hotel daya kama hankalin shi kwance kamar bai aikata komai ba...babu alamar damuwa ko wata nadama at are dashi, baidamu da neman shi da akeyi a gida ba. sarai yasan irin neman shi da amir dasu Abba sukeyi acikin garin minna... Amma ya bace musu bat ba amo ba labarinsa duk inda akasan zai iya zuwa ya anje ba a sameshi ba duk hotel din da akasan zai iya zuwa amir yaje ya bincika baije nan ba... Kasancewan amir yasan halinshi nasan Babar harka yasa iya manyan hotel din dake garin ya duba bai duba qananan ba. Hotel din daya kama ba Wanda zaiyi tunanin zai iya zuwa nan...amir kan ba qaramin kunya yasha ba Na irin gayyatar da yayi na abokansu tun da secondary, Dana aboard inda sukayi karatunsu da abokanan kasuwancinsu, amma aslam ya watsa masa kasa a ido, ko zuwa su gaisa baiyi ba kuma bai halarci wajen daurin auren ba balle ayi maganar zuwa dinner da amir din ya shirya , duk tarin yawan aboka nansu da sukazo haka amir yara jigila dasu shi kadai tun daga abincinsu abin shansu wurin kwana su dadai sauran su sai kamal dake dan taimaka masa haka dai had yasamu aka gama daurin auren ya sallame su , kiran ways kuwa amir ya kira aslam a waya yafi sau Dari bai dagawa massages kuwazed'a magana, amma aslam yayi mursisi dashi ya share shi,
System dinshi ya bude ya shiga gabatar da aikatotin shi Na yau da kullum da yake gudawarwa da suka shafi harkokin business dinsa saida ya gama tsab ya kulle system, wayarsa be ta fara ringing gyara zama yayi da kyau ya dauki wayar yana duba me kiran nashi...
(zee my 💖) ya gani yana yawo akan screen din wayar saida kiran ya kusa katsewa yayi picking tare da sallama... cikin kashe murya da tsabar iyaya zee ta amsa sallamar tare da cewa" da fatan masoyina ya wuni lafiya "
Wani kayataccen murmushi ne Wanda ba kasafai ake ganin irin shi a fuskarshi ba ya subucemai , amma kuma bai amsataba yadai amsa sallamarta a zuciyarshi....
Jin shirun yayi yawa yasa zee cire wayar a kunnenta tana dubawa ko yana kan layi , still dai call din nanan bai katseba, ganin haka yasa tasan yau yan miskilan na kusa, don haka tace "haba my husband to be yau kuma wani laifin na maka kake neman horani da shirunka" dan dakatawa tayi don tasan sarai bai cika son magana da yawaba,
Shiru kamar bazaiyi magana ba can kuma sai yace" lafiya qalau na wuni kuma ina fatan kema hakan take a gareki " murmushi tayi tace"nima qalau na wuni saidai kewarka data hanani sukuni " "dagaske kina kewata"ya tambayeta " sosaima, inkaji kewa daya kenan "
yace "ok to yayi kyau yasu mom"
"Tana lafiya tacema na gaisheka ". "OK" kawai yace mata, Dan shiru sukayi gaba dayansu kowa naji da kanshi har garama zee saboda son da take mishi wani lokacin takan ajiye Jan ajinta ta mishi magana , yanzuma ita ta katse shirun da cewa,"wani labari Mara dadi nake taji abakin mutane wai kayi aure dis week " amsata yayi da cewa "waya gaya miki " tace"friends dina da suke 9ja mana, kusan mutun biyar suka kirani awaya suka gayamin sannan kuma na gani a Media......amma saboda baka gayamin ba ban wani yarda ba, saboda nasan duk duniya inba niba baka kala wata mace ni kadai ce zabinka "lumshe kyawawan idanunshi yayi ya bude a hankali sannan ya ce mata" da gaske ne nayi aure" ya fada mata haka ne kawai don ya gwada ta, domin kuwa dagasken ne kamar yadda ta fada itace zabinshin duk duniya, itace first luv dinshi kuma har yanzu ita yakeso, bashi da wani burin daya wuce ya mallaketa domin ta hada duk abinda yake buqata awurin diya mace musamman matar da zai aura Wanda yake ganin asmah ko RabinRabin shi bada shi
Share and comment
Fisabillillah.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
AYSHA NALADO
FREE BOOK
{Nasadaukara da wanna book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 11&12
Aiko ya gwadatan Dan wani iri kwance kwance gabanta yayi ya fadi, nan da nan hankalinta ya tashi ta birkice, mom dinta dake zaune kusa da ita tanajin duk abinda suke fad'a ta jawota jikinta ta rungumeta ganin tanason ta fashe da kuka, ita kuma mom bata son tayi kuka a gabanshi akan wanna maganan,
Don acewarta idan yaga ta damu dashi haka sosai zai wulaqantata ne idan sunyi aure, bazai dinga kulawa da baccin ranta ba, don yana ganin tana bala'in sonshi komai zai mata bazata damu ba, wai ta dena nuna mai mahaicinso 'karya raina ta, hannu mom ta saka ta kashe wayar,
Aslam jin shiru yayi yawa yasa ya cire wayar a kunnen shi ya duba gani yayi tayi ending call din , murmushi yayi don ya riga yasan hakan zata faru, yamaga qoqarinta da bata yi mai wani hauka ba, d'on yasan yanda takeson shi idan taji yayi aure ba qaramin tashin hankali zata shiga ba,
Saidai abinda aslam bai saniba ranar da zee ta farajin labarin yayi aure saida tayi dan qaramin hauka, mom dinta ne ta dinga lallashinta sannan ita ta hanata nuna mishi ta damu da auren da yayi, ita ta hanata ta kirashi tun lokacin ta zuba mishi hauka, ta gaya mata ta nuna irin abin bai dameta ba, wai don idan ya gane ta na kishinsa ya samu lagonta kenan, ba a nunama namiji mugun so don ba yan goyo bane,
Zaune take tayi irin zaman nan na tahiya kanta a kasa yayida gabanta kadan wani farin kyakkyawan tsohone hannunsa goye a bayansa sai safa da marwa yakeyi fuskan nan nashi a murtike babu alamar fara'a kai da gani kasan ransa a mugun bace yake,
Sallama daddy da mummy sukayi amsa musu alhaji baba yayi neman guri sukayi daga gefen kafet din dake shimfid'e a tsakiyar parlon suka zauna,
Asmah ce ta gaishe su cikin girmamawa sai lokacin dukkan su suka kula da itace a wurin amsa mata sukayi, zuciyoyinsu cike mamakin ganinta da kuma tarin fargaba, basu taba tsammanin ganin ta a nan a dai dai wannan lokaciba, don koda su zahra suka shigo basu gayawa mummy komai ba, koda ta tambayesu lafiya suka dawo ba sunce zasu kwana bane, ce mata sukayi lafiya qlau sudai sun dawo ne sun fasa kwanan ,
Ita kuma ganin yanayin su wani iri sai ta alaqanta hakan da qila yayansu ne ya korosu,
Sallamar da aka kumayi ne ya katsewa mummy tunaninta, mamice tare da abbah sai kuma ummi dake bayansu, suma guri suka samu suka zauna suna mamakin ganin asmah ,
Dukansu hankalinsu suka mayar kan mahaifin nasu dake ta faman safa da marwa,
Shima ganin duk yayan nashi sun hallara yasa ya juwo ya fuskancesu ransa a matuqar bace ya fara magana "Aisha" ya kira sunan mummy ,
Dago kai mummy tayi tana amsa masa da "na'am baba
Yace" yace inason a matsayinki na mahaifiyar wannan yaro aslam ki kirashi ki bashi umarni nan da minti goma ko a ina yake yazo ina buqatar ganin shi a falon nan"
Nan take gaban mummy ya yake ya fad'i kar aje wani mugun abu aslam yayi fa, don ita hankalinta bai kwanta da wannan kiran gaggawan da alhaji baba ya musuba duk da batasan kiran menene ba, hankalinta bai qara tashiba saida taga asmah a wajen yanzu kuma gashi ance ta kira aslam, haka dai ta daga wayarta don kiran aslam din ,
Yayinda alhaji baba yaci gaba da magana cikin dan danne yanayin da yake ciki na bacin rai ya kira sunan ya yan nashi guda uku da ya mallaka a duniya yace" abdullahi" "na'am baba daddy ya amsa,"
Yace "dakai da qannenka Yusuf da Amina da matayenku da yayanku .....Allah ya muku albarka" har suna hada baki gurin amsa masa da amin baba.
Daidai nan kuma hjiya mama ta shigo dakin, tsohuwace mai kamala cikin shiganta na mutunci idanunta sanye da farin glass na qara karfin gani, tana dan dingisawa alamar kafa nadan matsa mata abinka da jikin tsufa, waidonma su tsufan nasu mai kyau ne angode Allah Neman guri tayi ta zauna a daya daga cikin kujerun falon ..
Magana alhaji baba yaci gaba dayi" tun kuna qanana kuka kasance masu yimin biyayya a dukkan abinda na umurceku, sannan haka kuma horas da yayanku akan bin umarnina, Baku taba saba umarninaba daku da yayan Ku....nagode nagode Allah ya saka muku da alkhairi, kuma insha allahu zaku tsinci ribar biyayya a gaba koda bayan raina ne, sannan kuma Abu na biyu da yasa na kiraku nan shine"
(Kuyi haquri dear fan's jiya banida chaji ne)
Share and comment
Fisabilillah🙏🏻
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
🇳🇬🇳🇬HAPPY INDEPENDENCE🇳🇬🇳🇬
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 13 & 14
"Maqasudin abin da yasa na tara ku anan shine "miqama Daddy takardan sakin da asmah ta kawomishi yayi,
Hannu biyu daddy yasa ya karbi pepan amma bai bude ba yana jiran umarni.
Shima bai qarayin magana ba ganinsu lafiyar su lay ba wani ciwo ko wani mugun abu a tare dasu, bude motar suka yi suka shiga baya dukkansu yayinda kamal ya zauna a mazaunin shi na direba,,, Rivas yayi suka kama hanyar gida,, hango asmah sukayi daidai ta isa bakin babban titi, parking kamal yayi a gabanta ya bude mata kusa dashi baice mata komai ba, itama ba musu ta shiga ganin kamal ne gashi kuma dare na qarayi.........
Zaune yake a room na hotel daya kama hankalin shi kwance kamar bai aikata komai ba...babu alamar damuwa ko wata nadama at are dashi, baidamu da neman shi da akeyi a gida ba. sarai yasan irin neman shi da amir dasu Abba sukeyi acikin garin minna... Amma ya bace musu bat ba amo ba labarinsa duk inda akasan zai iya zuwa ya anje ba a sameshi ba duk hotel din da akasan zai iya zuwa amir yaje ya bincika baije nan ba... Kasancewan amir yasan halinshi nasan Babar harka yasa iya manyan hotel din dake garin ya duba bai duba qananan ba. Hotel din daya kama ba Wanda zaiyi tunanin zai iya zuwa nan...amir kan ba qaramin kunya yasha ba Na irin gayyatar da yayi na abokansu tun da secondary, Dana aboard inda sukayi karatunsu da abokanan kasuwancinsu, amma aslam ya watsa masa kasa a ido, ko zuwa su gaisa baiyi ba kuma bai halarci wajen daurin auren ba balle ayi maganar zuwa dinner da amir din ya shirya , duk tarin yawan aboka nansu da sukazo haka amir yara jigila dasu shi kadai tun daga abincinsu abin shansu wurin kwana su dadai sauran su sai kamal dake dan taimaka masa haka dai had yasamu aka gama daurin auren ya sallame su , kiran ways kuwa amir ya kira aslam a waya yafi sau Dari bai dagawa massages kuwazed'a magana, amma aslam yayi mursisi dashi ya share shi,
System dinshi ya bude ya shiga gabatar da aikatotin shi Na yau da kullum da yake gudawarwa da suka shafi harkokin business dinsa saida ya gama tsab ya kulle system, wayarsa be ta fara ringing gyara zama yayi da kyau ya dauki wayar yana duba me kiran nashi...
(zee my 💖) ya gani yana yawo akan screen din wayar saida kiran ya kusa katsewa yayi picking tare da sallama... cikin kashe murya da tsabar iyaya zee ta amsa sallamar tare da cewa" da fatan masoyina ya wuni lafiya "
Wani kayataccen murmushi ne Wanda ba kasafai ake ganin irin shi a fuskarshi ba ya subucemai , amma kuma bai amsataba yadai amsa sallamarta a zuciyarshi....
Jin shirun yayi yawa yasa zee cire wayar a kunnenta tana dubawa ko yana kan layi , still dai call din nanan bai katseba, ganin haka yasa tasan yau yan miskilan na kusa, don haka tace "haba my husband to be yau kuma wani laifin na maka kake neman horani da shirunka" dan dakatawa tayi don tasan sarai bai cika son magana da yawaba,
Shiru kamar bazaiyi magana ba can kuma sai yace" lafiya qalau na wuni kuma ina fatan kema hakan take a gareki " murmushi tayi tace"nima qalau na wuni saidai kewarka data hanani sukuni " "dagaske kina kewata"ya tambayeta " sosaima, inkaji kewa daya kenan "
yace "ok to yayi kyau yasu mom"
"Tana lafiya tacema na gaisheka ". "OK" kawai yace mata, Dan shiru sukayi gaba dayansu kowa naji da kanshi har garama zee saboda son da take mishi wani lokacin takan ajiye Jan ajinta ta mishi magana , yanzuma ita ta katse shirun da cewa,"wani labari Mara dadi nake taji abakin mutane wai kayi aure dis week " amsata yayi da cewa "waya gaya miki " tace"friends dina da suke 9ja mana, kusan mutun biyar suka kirani awaya suka gayamin sannan kuma na gani a Media......amma saboda baka gayamin ba ban wani yarda ba, saboda nasan duk duniya inba niba baka kala wata mace ni kadai ce zabinka "lumshe kyawawan idanunshi yayi ya bude a hankali sannan ya ce mata" da gaske ne nayi aure" ya fada mata haka ne kawai don ya gwada ta, domin kuwa dagasken ne kamar yadda ta fada itace zabinshin duk duniya, itace first luv dinshi kuma har yanzu ita yakeso, bashi da wani burin daya wuce ya mallaketa domin ta hada duk abinda yake buqata awurin diya mace musamman matar da zai aura Wanda yake ganin asmah ko RabinRabin shi bada shi
Share and comment
Fisabillillah.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
AYSHA NALADO
FREE BOOK
{Nasadaukara da wanna book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 11&12
Aiko ya gwadatan Dan wani iri kwance kwance gabanta yayi ya fadi, nan da nan hankalinta ya tashi ta birkice, mom dinta dake zaune kusa da ita tanajin duk abinda suke fad'a ta jawota jikinta ta rungumeta ganin tanason ta fashe da kuka, ita kuma mom bata son tayi kuka a gabanshi akan wanna maganan,
Don acewarta idan yaga ta damu dashi haka sosai zai wulaqantata ne idan sunyi aure, bazai dinga kulawa da baccin ranta ba, don yana ganin tana bala'in sonshi komai zai mata bazata damu ba, wai ta dena nuna mai mahaicinso 'karya raina ta, hannu mom ta saka ta kashe wayar,
Aslam jin shiru yayi yawa yasa ya cire wayar a kunnen shi ya duba gani yayi tayi ending call din , murmushi yayi don ya riga yasan hakan zata faru, yamaga qoqarinta da bata yi mai wani hauka ba, d'on yasan yanda takeson shi idan taji yayi aure ba qaramin tashin hankali zata shiga ba,
Saidai abinda aslam bai saniba ranar da zee ta farajin labarin yayi aure saida tayi dan qaramin hauka, mom dinta ne ta dinga lallashinta sannan ita ta hanata nuna mishi ta damu da auren da yayi, ita ta hanata ta kirashi tun lokacin ta zuba mishi hauka, ta gaya mata ta nuna irin abin bai dameta ba, wai don idan ya gane ta na kishinsa ya samu lagonta kenan, ba a nunama namiji mugun so don ba yan goyo bane,
Zaune take tayi irin zaman nan na tahiya kanta a kasa yayida gabanta kadan wani farin kyakkyawan tsohone hannunsa goye a bayansa sai safa da marwa yakeyi fuskan nan nashi a murtike babu alamar fara'a kai da gani kasan ransa a mugun bace yake,
Sallama daddy da mummy sukayi amsa musu alhaji baba yayi neman guri sukayi daga gefen kafet din dake shimfid'e a tsakiyar parlon suka zauna,
Asmah ce ta gaishe su cikin girmamawa sai lokacin dukkan su suka kula da itace a wurin amsa mata sukayi, zuciyoyinsu cike mamakin ganinta da kuma tarin fargaba, basu taba tsammanin ganin ta a nan a dai dai wannan lokaciba, don koda su zahra suka shigo basu gayawa mummy komai ba, koda ta tambayesu lafiya suka dawo ba sunce zasu kwana bane, ce mata sukayi lafiya qlau sudai sun dawo ne sun fasa kwanan ,
Ita kuma ganin yanayin su wani iri sai ta alaqanta hakan da qila yayansu ne ya korosu,
Sallamar da aka kumayi ne ya katsewa mummy tunaninta, mamice tare da abbah sai kuma ummi dake bayansu, suma guri suka samu suka zauna suna mamakin ganin asmah ,
Dukansu hankalinsu suka mayar kan mahaifin nasu dake ta faman safa da marwa,
Shima ganin duk yayan nashi sun hallara yasa ya juwo ya fuskancesu ransa a matuqar bace ya fara magana "Aisha" ya kira sunan mummy ,
Dago kai mummy tayi tana amsa masa da "na'am baba
Yace" yace inason a matsayinki na mahaifiyar wannan yaro aslam ki kirashi ki bashi umarni nan da minti goma ko a ina yake yazo ina buqatar ganin shi a falon nan"
Nan take gaban mummy ya yake ya fad'i kar aje wani mugun abu aslam yayi fa, don ita hankalinta bai kwanta da wannan kiran gaggawan da alhaji baba ya musuba duk da batasan kiran menene ba, hankalinta bai qara tashiba saida taga asmah a wajen yanzu kuma gashi ance ta kira aslam, haka dai ta daga wayarta don kiran aslam din ,
Yayinda alhaji baba yaci gaba da magana cikin dan danne yanayin da yake ciki na bacin rai ya kira sunan ya yan nashi guda uku da ya mallaka a duniya yace" abdullahi" "na'am baba daddy ya amsa,"
Yace "dakai da qannenka Yusuf da Amina da matayenku da yayanku .....Allah ya muku albarka" har suna hada baki gurin amsa masa da amin baba.
Daidai nan kuma hjiya mama ta shigo dakin, tsohuwace mai kamala cikin shiganta na mutunci idanunta sanye da farin glass na qara karfin gani, tana dan dingisawa alamar kafa nadan matsa mata abinka da jikin tsufa, waidonma su tsufan nasu mai kyau ne angode Allah Neman guri tayi ta zauna a daya daga cikin kujerun falon ..
Magana alhaji baba yaci gaba dayi" tun kuna qanana kuka kasance masu yimin biyayya a dukkan abinda na umurceku, sannan haka kuma horas da yayanku akan bin umarnina, Baku taba saba umarninaba daku da yayan Ku....nagode nagode Allah ya saka muku da alkhairi, kuma insha allahu zaku tsinci ribar biyayya a gaba koda bayan raina ne, sannan kuma Abu na biyu da yasa na kiraku nan shine"
(Kuyi haquri dear fan's jiya banida chaji ne)
Share and comment
Fisabilillah🙏🏻
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
🇳🇬🇳🇬HAPPY INDEPENDENCE🇳🇬🇳🇬
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 13 & 14
"Maqasudin abin da yasa na tara ku anan shine "miqama Daddy takardan sakin da asmah ta kawomishi yayi,
Hannu biyu daddy yasa ya karbi pepan amma bai bude ba yana jiran umarni.