Sashe 8
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
An tsaida lokacin biki nan da wata daya masu zuwa, alhaji baba ya tura Asmah gidan alhaji Mallam tace ta musu kwana biyu kuma ta duba jikin Mallam din Dan kwana biyu baiji dadi ba, da murnarta ta shiya kayanta don ta kwana biyu rabonta da gidan , ta nemi rakiyar su zahra amma dukkan su sukace mata baza su samu zuwaba, tayi mamakin yadda yau tayi musu tayin zuwa gidan Mallam suka ce a'a , alhali da su suke cewa azo aje gidan alhaji Mallam ayi Hutu, haka ta shirya ita kadai bello driver ya kaita, ta tarad da kowa lfy sun tarbeta da murna da nuna jin kewanta kamar yadda suka saba , a dakin kakanta wacce take kira da kaka mahaifiyar mahaifinta ta sauka , domin matan Mallam biyu ne ya qara aure amma matar bata haihuba har gashi tsufa yazo , gidan cike yake da yayan yan uwa da kuma daliban Mallam wasu ma harda iyalansu, domin gidan Mallam babban gida ne sosai mai dauke da sashe sashe , ..
Sai da daddare ta samu ganawa da alhaji Mallam bayan sun gaisa ya tambayeta yadda ta baro mutanan can gidan nasu tace lpy qlau nan suka Dan taba hira yana ta janta da Dan wasa na kaka da jika ita kuwa sai kunya takeji don bata saba irin wannan wasanda shi ba kuma gata bamai yawan magana bace, saida suka Dan taba hiran ya koma serious face dinshi shima, nan ya shiga sanar da ita abinda suka yanke akan aurad da ita ga dan uwanta Aslam, ya daura da yi mata nasiha mai ratsa jiki ya qare da cewa "wannan shine babban dalilin da yasa nace a turomin ke ni zan sanar miki da kaina,
Don haka ki zama mai biyayya a garemu, wannan wata dama ce Allah ya baki domin samun miji natsattse mai hankali kamar aslam a wannan zamanin abune mai matuqar wuya dan haka sai ki gode ma Allah da irin zabin da ya miki" tuni Asmah ta daina fahimtar abida alhaji Mallam ke fad'a tundai ta fahimci aure ne akeson a hadata da babban maqiyinta mutumin da ta tsana a duniya fiye da kowa ,,,...
Take wani zazzafan zazzabin farad daya ya lullubeta ci gaba Mallam yayi da yi mata nasiha wanda duk bata fahimtar komai ta Lula duniyar tunanin makomar rayuwarta, kaka ma data shigo ta same su daurawa tayi da nata nasihar,
Kafin magriba zazzabin nan yaci qarfita saida Mallam ya kira family doctor dinsu yazo ya dubata ya bata magani da allurai, kafin Safiya zazzabin ya sauka saboda qarfin alluran da akamata ,
Kwanata biyu a gidan alhaji Mallam ta dawo gida, bayan dawowanta sai ta koma wata iri da ita bata walwala gata dama ba mai yawan magana ba sai ta qara komawa wata silent , kullum saidai ta zauna tana tunani duk ta rarrame kamar wata Mara lpya , koda yake itama Mara lpy ce don garama wani na kwance a asibiti a kanta ,.....
Alhaji baba ma yasa an kirata shima dai nasihar ya mata sanna ya maimaita mata abinda Mallam ya riga ya fada mata, ya qara da cewa "amma baza muyi miki dole ba inkinga zaki cutu game da wanna lamari to kiyi magana wlh ni zan tsaya miki a fasa wanna auren, duk da cewa wanna cikar burinmu ne zamu haqura , haka Allah yaso ". Duqad dakai Asmah tayi qirjinta na bugawa wata zuciyar tana raya mata kawai ki gaya mishi bakison shi suyi haquri, yayinda wata zuciyar kuma ke tuna mata matsayin alhaji baba, daddy da mummy, a gareta bazata ta'ba iya cewa bata son jinin su ba intayi haka tayi butulci ,, wata zuciyar ta qara tuna mata da karatunta kenan yanzu onta yarda burinta na zama yar jarida yasha ruwa kenan sai dai taga su zahra suna zuwa school ita banda ita ,,,dago kai tayi da niyar furtama alhaji baba batason aslam kawai sai ta tsinci kanta da furta"alhaji bani da ja akan wannan zabin da kukamin, kune gatana , ban isa in take maganrku ba duk da kun bani zabi ,na amince da auren Dan uwana kuma yayana ya Aslam domin cikar burin ku na alkhairi , Allah ya tabbatar mana da alkhairi " qara duqad da kanta kasa tayi tana dauke hawayen dake zubo mata a idonta da wayau don kar alhaji baba yagani, ...
Murmushi alhaji baba yayi yace alhamdulillahi, Allah ya yi miki albaraka dama nasan ke mai biyayyace a garemu, bazaki taba kunyatamu ba tashi kije insha Allah zaki samu y'ay'an da zasu miki biyayya fiye da yadda kika mana ,...
Ta bangarn kamal da yaji labarin auren Aslam da Asmah ba qaramin tashin hankali ya shiga ba ranar da zazzabi ya. Wuni saida yayi kwana uku a kwnace kafin daga bisani ya lallashi zuciyarshi , ya tabbatar ya rasa asmah rashi na har abada, .... Shi babban tashin hankalinshi yadda aslam da Asmah zasuyi rayuwa a gida d'aya daki d'aya a matsayin mata da miji, yafi kowa sanin abinda ke tsakanin su ,tabbas yasan in akayi auren nan akwai matsala , yana dai roqon Allah yasa komai yazo da sauqi , ji yakeyi aranshi da zai iya da yaje ya samu iyasumu alhaji baba ya fada mai , amma ina! Ko giyan wake yasha yasa bazai taba iya tunkaran alhaji baba da wannan maganar ba
Date: Oct 7, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 25 & 26
Yau kimanin wata daya kenan da faruwar wannan lamari , gida ya dawo normal kamar ba'ayi biki a ciki ba, ba'ki na nesa duk sun wuce , mutanen gidan kuwa yaransu da manyansu sun dauki dangana akan abinda ya faru , ko maganar babu Wanda ya sake tayarwa , sun maida abin kamar ba'ayi ba , Asmah ma da suke tunanin zata shiga damuwa sai suka akasin hakan , don ko'a jikinta, saima walwalarta data dawo sabanin da da take cikin qunci,
Ta bangaren Aslam da'ker ya samu ya shawo kan iyayen shi suka daina fishi da shi suka yafe mai, saida alhaji baba ma yasa baki, duk da haka ba Ba wani sake mai fuska sukeyi ba daga mummy har daddy,... Shidai tunda ya samu sun yafe mai suna amsa gaisuwar shi , shike nan, sakemai fuskar ma yasan zasuyi a hankali,... Don shi har yanzu baiga ya aikata wani kuskure ba akan sakin da yama Asmah , ko so daya bai tabajin nadama akan hakan ba , shi yama manta da wata Asmah ya shafe babinta a rayuwarshi ,don tuni ma har ya gayawa zainab ta sanar ma iyayenta iyayenshi zasuzo next week,....
Itako zee anata bangaren ba qaramin farin ciki tayiba jin cewa iyayen Aslam zasuzo naman aurenta, duk da tasan akwai qura a gabanta , Hakance kuwa don tana sanarma mahaifinta have shi bai shirya aurad da ita yanzu ba ,.. Kwata kwata shekararta nawa da zata ce amata aure , to shi bai shirya ba idan Aslam zai iya jira nan da shekara bakwai to, idan kuma bazai iyaba to ya haqura kawai,...zee dama tasan hakan zai kasance don haka ta riga ta shiya ma hakan dama, rigima sosai akayi ta dage aure takeso kuma da Aslam , yayinda shi kuma mahaifinta yace ba yanzuba mom kuma ta goyama mijinta baya , zee gani wankin hula na Neman ya kaita dare, yasa ta dauki waya ta kira wan mahaifinta dake Nigeria, Wanda dama koda mahaifinta ya amince wurinshi za nemi aurenta , shima dai dan bokon ne kamar qanin nashi saidai shi duk abinda y'ay'anshi suke so shi yake mushi, banbancin shi da dad mahaifin zee kenan ,.....sanarai da abinda ke faruwa tayi nan ko yace tace iyayen Aslam din suzo gurinshi, zai daura mata aure da duk Wanda takeso, karta damu , kuma zai kira dad dinta ya mishi magan cikin jin dadi tace "to Daddy na gode" yace "karki damu y'ata abinda kikeso shi zan miki"
Alhaji abdurrahim wan mahaifi zee ya kira dad ya kuma nusar dashi illan hanata auren tunda dai ita ta kawo mijin tace tana so,
Shiko dad duk da haka bai gamsu da maganar wannashi ba karshe dai saida aka kai ruwa rana ya amince ganin zainab din ta dage kai da fata, itako zee tayi hakane saboda tasan hakan ne kadai mafita a gareta inba hakaba kuma tabbas zata rasa Aslam dinta, abinda kuma zuciyarta bazai gaba dauka ba kanan wato rashin Aslam.
Ya kasance weekend yan matan mummy ne zaune a main falon mummy sai fira sukeyi anata shewa kamar yadda suka saba, ko wacce ta sheqa wankanta tayi shiga irinan zaman gida domin shan iska ,dukkansu qananan kaya suka sa amma ba mai bayyana jiki ba, zahra ce kawai ta saka dogon rigar material mara nauyi , safiyace don gama yin breakfast dinsu kenan suka dawo falo suna kallo suna hira,
Sai da daddare ta samu ganawa da alhaji Mallam bayan sun gaisa ya tambayeta yadda ta baro mutanan can gidan nasu tace lpy qlau nan suka Dan taba hira yana ta janta da Dan wasa na kaka da jika ita kuwa sai kunya takeji don bata saba irin wannan wasanda shi ba kuma gata bamai yawan magana bace, saida suka Dan taba hiran ya koma serious face dinshi shima, nan ya shiga sanar da ita abinda suka yanke akan aurad da ita ga dan uwanta Aslam, ya daura da yi mata nasiha mai ratsa jiki ya qare da cewa "wannan shine babban dalilin da yasa nace a turomin ke ni zan sanar miki da kaina,
Don haka ki zama mai biyayya a garemu, wannan wata dama ce Allah ya baki domin samun miji natsattse mai hankali kamar aslam a wannan zamanin abune mai matuqar wuya dan haka sai ki gode ma Allah da irin zabin da ya miki" tuni Asmah ta daina fahimtar abida alhaji Mallam ke fad'a tundai ta fahimci aure ne akeson a hadata da babban maqiyinta mutumin da ta tsana a duniya fiye da kowa ,,,...
Take wani zazzafan zazzabin farad daya ya lullubeta ci gaba Mallam yayi da yi mata nasiha wanda duk bata fahimtar komai ta Lula duniyar tunanin makomar rayuwarta, kaka ma data shigo ta same su daurawa tayi da nata nasihar,
Kafin magriba zazzabin nan yaci qarfita saida Mallam ya kira family doctor dinsu yazo ya dubata ya bata magani da allurai, kafin Safiya zazzabin ya sauka saboda qarfin alluran da akamata ,
Kwanata biyu a gidan alhaji Mallam ta dawo gida, bayan dawowanta sai ta koma wata iri da ita bata walwala gata dama ba mai yawan magana ba sai ta qara komawa wata silent , kullum saidai ta zauna tana tunani duk ta rarrame kamar wata Mara lpya , koda yake itama Mara lpy ce don garama wani na kwance a asibiti a kanta ,.....
Alhaji baba ma yasa an kirata shima dai nasihar ya mata sanna ya maimaita mata abinda Mallam ya riga ya fada mata, ya qara da cewa "amma baza muyi miki dole ba inkinga zaki cutu game da wanna lamari to kiyi magana wlh ni zan tsaya miki a fasa wanna auren, duk da cewa wanna cikar burinmu ne zamu haqura , haka Allah yaso ". Duqad dakai Asmah tayi qirjinta na bugawa wata zuciyar tana raya mata kawai ki gaya mishi bakison shi suyi haquri, yayinda wata zuciyar kuma ke tuna mata matsayin alhaji baba, daddy da mummy, a gareta bazata ta'ba iya cewa bata son jinin su ba intayi haka tayi butulci ,, wata zuciyar ta qara tuna mata da karatunta kenan yanzu onta yarda burinta na zama yar jarida yasha ruwa kenan sai dai taga su zahra suna zuwa school ita banda ita ,,,dago kai tayi da niyar furtama alhaji baba batason aslam kawai sai ta tsinci kanta da furta"alhaji bani da ja akan wannan zabin da kukamin, kune gatana , ban isa in take maganrku ba duk da kun bani zabi ,na amince da auren Dan uwana kuma yayana ya Aslam domin cikar burin ku na alkhairi , Allah ya tabbatar mana da alkhairi " qara duqad da kanta kasa tayi tana dauke hawayen dake zubo mata a idonta da wayau don kar alhaji baba yagani, ...
Murmushi alhaji baba yayi yace alhamdulillahi, Allah ya yi miki albaraka dama nasan ke mai biyayyace a garemu, bazaki taba kunyatamu ba tashi kije insha Allah zaki samu y'ay'an da zasu miki biyayya fiye da yadda kika mana ,...
Ta bangarn kamal da yaji labarin auren Aslam da Asmah ba qaramin tashin hankali ya shiga ba ranar da zazzabi ya. Wuni saida yayi kwana uku a kwnace kafin daga bisani ya lallashi zuciyarshi , ya tabbatar ya rasa asmah rashi na har abada, .... Shi babban tashin hankalinshi yadda aslam da Asmah zasuyi rayuwa a gida d'aya daki d'aya a matsayin mata da miji, yafi kowa sanin abinda ke tsakanin su ,tabbas yasan in akayi auren nan akwai matsala , yana dai roqon Allah yasa komai yazo da sauqi , ji yakeyi aranshi da zai iya da yaje ya samu iyasumu alhaji baba ya fada mai , amma ina! Ko giyan wake yasha yasa bazai taba iya tunkaran alhaji baba da wannan maganar ba
Date: Oct 7, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 25 & 26
Yau kimanin wata daya kenan da faruwar wannan lamari , gida ya dawo normal kamar ba'ayi biki a ciki ba, ba'ki na nesa duk sun wuce , mutanen gidan kuwa yaransu da manyansu sun dauki dangana akan abinda ya faru , ko maganar babu Wanda ya sake tayarwa , sun maida abin kamar ba'ayi ba , Asmah ma da suke tunanin zata shiga damuwa sai suka akasin hakan , don ko'a jikinta, saima walwalarta data dawo sabanin da da take cikin qunci,
Ta bangaren Aslam da'ker ya samu ya shawo kan iyayen shi suka daina fishi da shi suka yafe mai, saida alhaji baba ma yasa baki, duk da haka ba Ba wani sake mai fuska sukeyi ba daga mummy har daddy,... Shidai tunda ya samu sun yafe mai suna amsa gaisuwar shi , shike nan, sakemai fuskar ma yasan zasuyi a hankali,... Don shi har yanzu baiga ya aikata wani kuskure ba akan sakin da yama Asmah , ko so daya bai tabajin nadama akan hakan ba , shi yama manta da wata Asmah ya shafe babinta a rayuwarshi ,don tuni ma har ya gayawa zainab ta sanar ma iyayenta iyayenshi zasuzo next week,....
Itako zee anata bangaren ba qaramin farin ciki tayiba jin cewa iyayen Aslam zasuzo naman aurenta, duk da tasan akwai qura a gabanta , Hakance kuwa don tana sanarma mahaifinta have shi bai shirya aurad da ita yanzu ba ,.. Kwata kwata shekararta nawa da zata ce amata aure , to shi bai shirya ba idan Aslam zai iya jira nan da shekara bakwai to, idan kuma bazai iyaba to ya haqura kawai,...zee dama tasan hakan zai kasance don haka ta riga ta shiya ma hakan dama, rigima sosai akayi ta dage aure takeso kuma da Aslam , yayinda shi kuma mahaifinta yace ba yanzuba mom kuma ta goyama mijinta baya , zee gani wankin hula na Neman ya kaita dare, yasa ta dauki waya ta kira wan mahaifinta dake Nigeria, Wanda dama koda mahaifinta ya amince wurinshi za nemi aurenta , shima dai dan bokon ne kamar qanin nashi saidai shi duk abinda y'ay'anshi suke so shi yake mushi, banbancin shi da dad mahaifin zee kenan ,.....sanarai da abinda ke faruwa tayi nan ko yace tace iyayen Aslam din suzo gurinshi, zai daura mata aure da duk Wanda takeso, karta damu , kuma zai kira dad dinta ya mishi magan cikin jin dadi tace "to Daddy na gode" yace "karki damu y'ata abinda kikeso shi zan miki"
Alhaji abdurrahim wan mahaifi zee ya kira dad ya kuma nusar dashi illan hanata auren tunda dai ita ta kawo mijin tace tana so,
Shiko dad duk da haka bai gamsu da maganar wannashi ba karshe dai saida aka kai ruwa rana ya amince ganin zainab din ta dage kai da fata, itako zee tayi hakane saboda tasan hakan ne kadai mafita a gareta inba hakaba kuma tabbas zata rasa Aslam dinta, abinda kuma zuciyarta bazai gaba dauka ba kanan wato rashin Aslam.
Ya kasance weekend yan matan mummy ne zaune a main falon mummy sai fira sukeyi anata shewa kamar yadda suka saba, ko wacce ta sheqa wankanta tayi shiga irinan zaman gida domin shan iska ,dukkansu qananan kaya suka sa amma ba mai bayyana jiki ba, zahra ce kawai ta saka dogon rigar material mara nauyi , safiyace don gama yin breakfast dinsu kenan suka dawo falo suna kallo suna hira,