Sashe 83
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yana shiga office ɗin Dr bash ya taso da sauri hannun shi rike da hanky ya shiga kakkaɓe mai kujeran dake gaban table ɗinshi, yanayi yana faɗin "sannu da zuwa babban yayan mu, sannu da zuwa sannu da zuwa maraba maraba lale lale" da jin ma yadda yake maganar kasan harda shaƙiyanci a cikin lamarin, yana gama kakkaɓewa yace "bismillah yaya ga gurin zama" Aslam bai tanka shi ba ya nemi guri ya zauna, fridge Dr bash ya nufa ya ɗauko mai ruwa da lemon kwalba da cup ya ajiye mai, sannan ya nemi guri ya tsuguna ta gefen Aslam, harda wani duƙar da kai, irin dai yadda ake gaisar da sirikai, cike da ladabi kamar da gaske yace "barka da yamma yaya, an wuni lafiya ya aiki ya iyalai, ya ɗoƙari" Aslam kam shiru yayi ya kasa amsawa a ranshi yana jinjina shaƙiyancin bashir, jin shiru Aslam bai amsa shi ba yasa ya dogo ya kalle shi tare da cewa "yaya a dai ta hakuri damu bansan laifin da nayi ba baka amsa gaisuwata ba," share shi Aslam yayi bai tanka ba saima wayar shi da ya zaro a aljihu ya shiga lalubar lambar Asmah, bashir ƙin tashi yayi a tsugunen,kallo fuskar Aslam yakeyi yana karantar shi, sai yake ga kamar akwai damuwa a tattare da shi, Aslam kuwa share shi yayi, ganin haka yasa bashir miƙewa tare da cewa "wlh Aslam kai mugun dan air ne, " kallon shi yayi ya watsamai harara tare da cewa "har nakai ka, ai baka cika babban dan iska ba tunda ka tashi ai na ɗauka a wurin zaka kwana" dariya Dr bash ya kwashe dashi, yana zagayawa ya zauna a nashi kujeran irin mai jujjuyawa da mutum ɗin nan, yace "to yane meye labari kwana biyu saduwa tayi wuya" Aslam yace "wlh Abubuwan ne yanzu sai a slow" Dr bash yace "wlh fa sai a hankali, to ya amarya ya Amarci, fatan dai anci Amarci lafiya" kallon shi Aslam yayi "tare da cewa ina ruwanka, tunda kai kaci naka ai shikenan" dariya Dr bash yayi tare da cewa "faɗi ka kara naci sosai kuwa inama tsakiyar cine yanzu haka, kaii aure da daɗi wlh nake gaya maka ma Mallam, abin sai wanda yayi, my teema duniya ce" hararan da Aslam ya watsamai yasa yayi sauri daura hannu a baki, yana zaro ido, can kuma yace "au na manta a shefa kai sirikina ne yanzu bai kamata na dinga faɗa maka irin wadannan maganganun ba" Aslam yace "kaidai ka sani da iskancinka, kuma wlh Abi min kanwa a hankali ba motar hawan mutum bace da zaike hawa any how" Dr bash yace "sannu fa yaya mai kanwa, inace kaima kanwar wani ka ajiye a gidanka, kake hawa " Aslam yace "karya kakeyi ba kanwar kowa na ajiye ba kanwata ce" bash yace "nafa ga alama, daɗin abin nima dai inada kanwowi bama kanwa ba" Aslam yace "to naji parrot sarkin surutu, ni yanzu duk ba wannan ya kawoni ba" gyara zama bashir yayi, ya maida hankalin gaba daya ga Aslam dama tun farko ya fahimci kamar yana da damuwa, "ina jinka friend meke damunka" huci mai zafi ya furzar daga bakin shi, sannan ya kalli Dr bash fuskar shi ta koma serious alamar abinda zai fada mai mahimmanci ne yace, "wlh neman mafita nakeyi shawara nakeson ka bani" bash yace "ina saurarenka abokina menene damuwarka"tiryan tiryan Aslam ya shiga ba bashir labarin abinda ya faru tun farkon aurensu har zuwa halin da suke ciki a yanzu.
Tun kafin labarin yayi nisa wani mugun dariya ya turnike Dr bash, matsewa kawai yakeyi saboda yana son yaji karshen labarin kuma a yadda Aslam yaci serious akan maganar yana yin dariyar nan zai bata komai karshenta ma yayi zuciya ya tashi ya wuce, saidai idan ya faɗi abinda bazai iya jurewa ba yayi sauri ya tsuguna kasan table ɗin dake tsakiyarsu kamar yana duba wani Abu anan zai samu yayi dariyar shi mara sauti sannan matse ya dago yaci gaba da sauraren Aslam yana gyada kai kamar yana jimamin maganar.
Saida Dr bash ya tabbatar Aslam yakai karshen labari, ya kalle ya kece da wata irin dariyar keta har yana dukewa yana rike ciki,a hargitse Aslam ya zaro ido yana bin bashir da kallo, a fili yace "kan bantan uba " ina bashir baisan yana yi ba, a fusace ya miƙe tare da dukan table din dake tsakiyar su da karfi, sannan ya juya yayi hanyar fita, bugun table dinne ya dawo da bash hankalinshi, da sauri yabi bayan Aslam ya riko mai hannu, still kuma bai daina dariyar ba, Aslam kallo shi yakeyi a zuciyar ji yake kamar ya buga mai kulli a baki sai hakoranshi sun zubo kasa,
Fisge hannun shi yayi, ya kara yunkurin fita a office din, a karo na biyu Dr bash ya sake riko hannun shi, Aslam yace"bashir sakeni ko na maka gula wlh, wato ga kasurgumin mahaukaci ko, na baka labari ka sakani gaba kana min dariya wato ga sabon kamu daya kwanto daga sakatiri" da'ker bashir ya sausauta dariyar shi, yana haki yace"dan Allah da manzonsa friend kayi hakuri, wlh in ban samu nayi dariyar nan ba bazan iya magana bane, dan Allah kayi hakuri ka koma ka zauna pls for d sake of Allah badan niba" zare hanninshi yayi cikin na bashir ya koma ya zauna ammafa fuskar shi babu alamun rahma.
Shima bashir mazaunin shi nada ya koma ya zauna, da'ker ya saisaita kanshi sannan ya kalli Aslam yace,"A gaskiya Abu baiyi dadi ba abokina sannu fa da hakuri, har ina tambayar ka ya amarci,mutanen gari duk inda kabi ana ango kasha mai ashe ko ruwa baka sha, Ashe kai har yanzu muna ango ne, ayya wlh abin tausayi, amma fa indai zan faɗa maka gaskiya kaji, zance kayi wauta, ta yaya zakace mace budurwa ba wai bazawara ba diyar Mallam bahaushe ta fara nuna bukatar ta akan ka sannan ka kusanceta, na farko fa bawai kun tabayi bane fa, haba haba Aslam kaima kasan wannan lamarin bamai yuwuwa bane, kumama kai ba wai ka taba nuna kana so bane fa ta hana balle kace ka kyaleta sai Randa ta so, yoo ni dana nuna inaso aka hana ai ban tsaya daukar wannan iskancin na amaren zamani ba kof daya na mata kawai aka wuce wurin, to balle kai dana tabbata a yanda ka bani labari irin soyayyan da kukema juna wlh baza ta hanaka ba, ka cire tsoro ka jaraba abokina wlh zakazo ka bani labari nina gaya maka, idan kuma baka da isashen lafiya ne kana tsoron karta rainaka, ka faɗa min na hada maka yan kwayoyin da zasu taimake ka baza ta gane ba " harara Aslam ya watsamai tare da cewa "an gaya maka kowa ma irin Kane,ni duk ba wannan ne ke damuna ba" Dr bash yace "to meke damunka, na gane Mallam kawai tsoronta kake, me tsoron mata kawai" ya kare maganar cikin sigar zolaya, Aslam yace "kaima shaida ne niba matsoraci bane, koda cen balle yanzu" Dr bash yace "na sani ai ba tsoron kowa nake nufi ba tsoron Asmah nake nufi" Aslam yace"ko ita bana tsoron ta" bash yace "karya kake yi meyasa ranar da asirinka ya tonu ta gane ciwon karya kakeyi ka kasa tun karanta kai tsaye saida kaga ka kasa bacci sannan kaje " Aslam yace "ai laifi na mata shiyasa bawai dan tsoro bane" Dr bash ya kwashe da dariya tare da cewa "ka yarda kawai Mallam kana tsoronta" ran Aslam fa ya fara baci ganin yadda Dr bash ya dage akan tsoron Asmah yake" haka sukaita musu, Aslam na magana a zafafe, yayinda yake ta kokarin kare kanshi, bashir kuma nata kwasan dariya da gangan kuma yaketa kokarin kunna Aslam din" saida ya tabbatar ya kunnu iya kunnuwa sannan yace" yanzu naji, kadai dage ba tsoron ta kake ba, to naji amma fa bawai na yarda bane, idan kana so na yarda yau ka tabbar min da hakan ni kuma Wlh idan har yau kayi dis virgin dinta zan yarda ba tsoron ta kake ba, musa bet ma wlh ka faɗi duk abinda kake so " Aslam cikin huci yace "haka kace ko to shikenan ni kuma zan tabbatar maka da hakan yau basai gobe ba" a haka suka ajiye wannan caftar suka kama wata, basu suka bar asibiti ba sai da ana kiran mangaruba, a masallacin bakin asibitin sukayi sallah bayan sun fito bash yace "sai ina yanzu" Aslam yace "gidan Rabi'ah zanje na dauketa muje gida daga nan kuma mu gaisa da ummi" bash yace "nima nan zani na dauki batool to amma da nace sai nayi sallan isha'e amma muje kawai kasan ance tafiya bibbiyu yafi dadi" kowanne motar shi ya shiga suka dauki hanyar anguwan fadukwai inda gidan ya Rabi'ah yake.
Tun kafin labarin yayi nisa wani mugun dariya ya turnike Dr bash, matsewa kawai yakeyi saboda yana son yaji karshen labarin kuma a yadda Aslam yaci serious akan maganar yana yin dariyar nan zai bata komai karshenta ma yayi zuciya ya tashi ya wuce, saidai idan ya faɗi abinda bazai iya jurewa ba yayi sauri ya tsuguna kasan table ɗin dake tsakiyarsu kamar yana duba wani Abu anan zai samu yayi dariyar shi mara sauti sannan matse ya dago yaci gaba da sauraren Aslam yana gyada kai kamar yana jimamin maganar.
Saida Dr bash ya tabbatar Aslam yakai karshen labari, ya kalle ya kece da wata irin dariyar keta har yana dukewa yana rike ciki,a hargitse Aslam ya zaro ido yana bin bashir da kallo, a fili yace "kan bantan uba " ina bashir baisan yana yi ba, a fusace ya miƙe tare da dukan table din dake tsakiyar su da karfi, sannan ya juya yayi hanyar fita, bugun table dinne ya dawo da bash hankalinshi, da sauri yabi bayan Aslam ya riko mai hannu, still kuma bai daina dariyar ba, Aslam kallo shi yakeyi a zuciyar ji yake kamar ya buga mai kulli a baki sai hakoranshi sun zubo kasa,
Fisge hannun shi yayi, ya kara yunkurin fita a office din, a karo na biyu Dr bash ya sake riko hannun shi, Aslam yace"bashir sakeni ko na maka gula wlh, wato ga kasurgumin mahaukaci ko, na baka labari ka sakani gaba kana min dariya wato ga sabon kamu daya kwanto daga sakatiri" da'ker bashir ya sausauta dariyar shi, yana haki yace"dan Allah da manzonsa friend kayi hakuri, wlh in ban samu nayi dariyar nan ba bazan iya magana bane, dan Allah kayi hakuri ka koma ka zauna pls for d sake of Allah badan niba" zare hanninshi yayi cikin na bashir ya koma ya zauna ammafa fuskar shi babu alamun rahma.
Shima bashir mazaunin shi nada ya koma ya zauna, da'ker ya saisaita kanshi sannan ya kalli Aslam yace,"A gaskiya Abu baiyi dadi ba abokina sannu fa da hakuri, har ina tambayar ka ya amarci,mutanen gari duk inda kabi ana ango kasha mai ashe ko ruwa baka sha, Ashe kai har yanzu muna ango ne, ayya wlh abin tausayi, amma fa indai zan faɗa maka gaskiya kaji, zance kayi wauta, ta yaya zakace mace budurwa ba wai bazawara ba diyar Mallam bahaushe ta fara nuna bukatar ta akan ka sannan ka kusanceta, na farko fa bawai kun tabayi bane fa, haba haba Aslam kaima kasan wannan lamarin bamai yuwuwa bane, kumama kai ba wai ka taba nuna kana so bane fa ta hana balle kace ka kyaleta sai Randa ta so, yoo ni dana nuna inaso aka hana ai ban tsaya daukar wannan iskancin na amaren zamani ba kof daya na mata kawai aka wuce wurin, to balle kai dana tabbata a yanda ka bani labari irin soyayyan da kukema juna wlh baza ta hanaka ba, ka cire tsoro ka jaraba abokina wlh zakazo ka bani labari nina gaya maka, idan kuma baka da isashen lafiya ne kana tsoron karta rainaka, ka faɗa min na hada maka yan kwayoyin da zasu taimake ka baza ta gane ba " harara Aslam ya watsamai tare da cewa "an gaya maka kowa ma irin Kane,ni duk ba wannan ne ke damuna ba" Dr bash yace "to meke damunka, na gane Mallam kawai tsoronta kake, me tsoron mata kawai" ya kare maganar cikin sigar zolaya, Aslam yace "kaima shaida ne niba matsoraci bane, koda cen balle yanzu" Dr bash yace "na sani ai ba tsoron kowa nake nufi ba tsoron Asmah nake nufi" Aslam yace"ko ita bana tsoron ta" bash yace "karya kake yi meyasa ranar da asirinka ya tonu ta gane ciwon karya kakeyi ka kasa tun karanta kai tsaye saida kaga ka kasa bacci sannan kaje " Aslam yace "ai laifi na mata shiyasa bawai dan tsoro bane" Dr bash ya kwashe da dariya tare da cewa "ka yarda kawai Mallam kana tsoronta" ran Aslam fa ya fara baci ganin yadda Dr bash ya dage akan tsoron Asmah yake" haka sukaita musu, Aslam na magana a zafafe, yayinda yake ta kokarin kare kanshi, bashir kuma nata kwasan dariya da gangan kuma yaketa kokarin kunna Aslam din" saida ya tabbatar ya kunnu iya kunnuwa sannan yace" yanzu naji, kadai dage ba tsoron ta kake ba, to naji amma fa bawai na yarda bane, idan kana so na yarda yau ka tabbar min da hakan ni kuma Wlh idan har yau kayi dis virgin dinta zan yarda ba tsoron ta kake ba, musa bet ma wlh ka faɗi duk abinda kake so " Aslam cikin huci yace "haka kace ko to shikenan ni kuma zan tabbatar maka da hakan yau basai gobe ba" a haka suka ajiye wannan caftar suka kama wata, basu suka bar asibiti ba sai da ana kiran mangaruba, a masallacin bakin asibitin sukayi sallah bayan sun fito bash yace "sai ina yanzu" Aslam yace "gidan Rabi'ah zanje na dauketa muje gida daga nan kuma mu gaisa da ummi" bash yace "nima nan zani na dauki batool to amma da nace sai nayi sallan isha'e amma muje kawai kasan ance tafiya bibbiyu yafi dadi" kowanne motar shi ya shiga suka dauki hanyar anguwan fadukwai inda gidan ya Rabi'ah yake.