Sashe 23
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata San sanda ta qunduma wani irin ashar ba ganin , hotunan wata kyakkyawan young lady na yawo akan screen din wayar shi, juyowa yayi da sauri yana kallonta , itama kallonshi tayi tana zazzare ido cike da masifa tace"wace yar iska ce wannan kake kallo"..........
💖More comment more typing💖
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fi sabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
page 51 & 52
Ranshi ne yayi mugun baci jin kalmar da ta jefi Asmah da shi, na yar iska, cikin tafasan rai yace "waike zainab me yasa baki da hankali ne, saboda ina kallon hotanta shine zaki kirata da yar iska. Kinsan ko wacece ita a gare ni,". Tace "kwarai kuwa yar iska , inba yar iska ba me hotanta yakeyi a wayar mijin wata,inba karuwanci da iskanci ba, naga dai ba kanwarka bace balle ". Miqewa Aslam yayi tsaki ranshi na qara baci , yace "bari kiji wannan da kike kira yar iska karuwa tafi min ke sau dubu"
Juyawa yayi da niyar wucewa d'akin shi ya barta nan tsaye, don inyace zai biye mata zai aikata mata abinda zaizo ya dame su daga baya , don bazai iya jurar jin irin zagin cin mutunci da takema Asmah ba,
Aiko tayi kukan kura tasha gabanshi taci kwalar shi, don Kalmar daya fad'a na Asmah ta fita so dubu ya dake ta sosai , cikin masifa da zafin kishi tace " karuwar taka ce ta fini sau dubu" ranshi ya fara tafasa cikin tsawa yace"keee jahila karki qara kiranta da karuwa" itama cikin tsawan tace" na fad'a karuwa karuwa karuuu" ji kake tauuu! Ya dauke ta da wani irin gigitaccen marin da bata taba zata ba ,
Zee bata San sanda ta sake Aslam ta zube a gurin tana kurma ihu ba , don ba qaramin shigarta marin yayi ba, ita zata iya ranstuwa tunda tayi wayau ba wani mahalukin da ya taba marinta a fuska, tsallaketa yayi ya haura sama , yana huci don ranshi in yayi dubu ya baci,
Saida ta gama ihun kukanta na kusan awa d'aya ta tashi ta haura sama ,ta dauki wayar ta , ta danna ma Dad call, ko la'akari da can yanzu dare ya tsala batayiba,
Dad na daga wayar ta qara fashewa da wani gigitaccen ihu kamar lokacin aka mare ta ,
Cikin rudewa da tashin hankali Dad ya miqe tsaye yana tambayar ta "daughter lfy?, kina inane? meya same ki? meke faruwa?"
Cikin sheshsheqan kuka tace "Dad mari na yayi"
Cikin yanayin masifa da bala'i Dad yace"whattttt! Mari,? wani dan kazakaza uban ne ya mare ki" tace "Aslam ne" yace "mijinki kike nufi " tace "eh" yace "yanzu kina inane" tace "d'aki na" yace "passport dinki na kusa " tace "eh Dad" yace "gobe da asuba kibar mishi gidan shi , ki biyo jirgin karfe bakwai na safe ki taho Malaysia, shi kuma ki barni da d'an Abu kazakazan uba , sai na ladaftar da shi ladaf tarwan da bazai qara marmarin Marin wani mahaluki a duniyar nan ba, sai yasan ya taba one and only daughter alhaji abdussalam naira," zee tace "Dad ni bazan iya qarqare kwana a gidan shi ba yanzu zan fita na tafi airport d'in na qarqare kwana zuwa Safiya,". Dad yace "da kyau daughter , haka nake son mutum yasan ciwon kanshi, kar kije airport ki kwana ki kama d'aki a hotel mafi kusa dai zuwa safen" tana share hawaye tace "to Dad "
Lallashinta Dad ya dingayi har tayi shiru kafin sukayi sallama, nan Dad ya labartama mom abinda ke faruwa , aiko ranta har yafi na Dad baci,
Had'a kayanta tayi cikin qaton trolley ta dauki passport d'inta ta fito nata jan trolley da'ker,
Aslam yana shiga d'akin shi zama yayi bakin bed ya rafka tagumi, haka kurum ya dinga jin. Ba dadi akan marin dayama zee bai kamata ya mareta ba, kwanan su nawa da aure da za'ace har an fara kai mari, wata zuciyar kuma tace , ita taja koma mai ka mata akan me zata dinga danganta maka Asman ka da karuwa, wata zuciyar kuma ta bashi shawara akan yaje ya lallasheta, ko ba komai kishin ka ne yasa ta furta wannan kalma akan Asmah, inda bata Sonka baza ta damu ba,
Da wannan shawaran ya miqe da nufin zuwa d'akin ta, ganin gilmawanta yayi da qaton akwati tana ja , bin bayan ta yayi yana kira"zee baby, zainab, zee, my luv"
Ko kallon shi ba tayi ba balle ta amsa, sauri ya qara ya cimmata a falo, hugging d'inta yayi ta baya, tsayawa tayi cak da tafiyar da takeyi ta saki hannun trolley , ganin haka yasa Aslam cikin rad'a da muryar lallashi da kwantar da hankali cewa, "ina mai baki haquri akan kuskuren dana aikata na marin wannan kyakkyawan fuskar taki, nasani rashin fahimtane ya kaini da aikata miki hakan , kishi nane yasa kika fad'i mummunan kalma akan Asmah, kuma ba'a kishin mutum sai ana sonsa, na sani zainab kina sona nima kuma ina matuqar qaunar ki , auren soyayya mukayi da juna, kar mu bari shaid'an yayi tasiri akan mu, kiyi hakuri zainab ki yafe min,"
Juyowa tayi ta bashi wani irin kyakkyawan runguma, ta fashe da kuka, ita karan kanta tasan idan tace zata iya rabuwa da Aslam , ta yaudari kanta , bata taba son wani mahaluki kamar yadda take son Aslam ba apart from iyayenta, ta haqura amma ta qullacin wannan yarinyar data yi dalilin da mijinta ya mare ta , ta tsaneta bata kaunarta bata fata ma Allah ya hada ta da ita a zahiri, idan kuwa suka hadu saita tafka mata rashin mutunci,
A hankali ya ringa shafa bayanta cikin sigar rarrashi, yana gaya mata kalaman soyayya masu ratsa zuciyar masoyi a kunneta ,
Luquss tayi a faffadan girjinshi,tana sauke ajiyar nunfashi, anan gurin aka bar trolley ya kwana , ranar ta bashi had'in kan da tunda sukayi aure bata taba, bashi irin shi ba,
Aslam ranar yasha bidirin shi kamar ba gobe, sai dai duk inda ya shafo a jikinta sai Asmah ta fado mai a rai, tunani ya dingayi da ace itace da yasan sai yafi haka jin sweet,
Iyayen zee ranar basu koma bacci ba saboda, tsabar bacin, rai , ita kuma gata can jikin mijinta suna shàn luv tama manta da abinda ya faru,
(Hmmmmm tsakanin miji da mata sai Allah)
Washe gari da asubahi , saiga kiran Dad , nan ya tambayeta, tana hotel dinne tace "a'a bata je ba, Aslam din ya bata haquri sun daidaita dama laifinta ne, aiko nan Dad ya rufeta da fad'a abinda bai ta'ba mata ba tun tasowanta,haquri ta shiga bashi, da'ker ya haqura kuma yace duk abinda Aslam ya mata karta kuskura ta qara sanar mai , taje ya yafe ma Aslam ita, ita dai ta yarda tunda baice dole dole ta dawo ba aida sauqi,
Kwana uku suka kwashe suna barzar luv , sai nan nan akeyi da juna, Aslam tun ranar bai qara zuwa family hause ba amma duk matsin da zaiyi Asmah nanan maqale cikin zuciyarshi, hotunan ta dake wayarshi bai daina kallo akai akai ba amma saiya faki idon zee gudun sake afkuwar wani matsalan,
tsawon kwana ukun nan duk wani aiki na gidan Aslam keyi tun daga shara wanke wanke wankin toilet girki, shi keyi zee kam ko taye don ta riga ta gaya mai ya nemi yan aiki, ita ba baiwa bace, kuma inya gama girki ba kunya har ta fishi ci wani bin,
Yau Monday Aslam zaiyi resuming aiki hutunshi ya qare, suna ta shi da safe yace ta shirya ya ajiyeta a gida ta gaida su mummy da yamma inya dawo ya biya ya dakko ta badan tasoba ta amince , don mom ta Riga ta mata hudubar dangin miji basa da mutunci tayi taka tsantsan dasu,
Suna isowa mai gadi na bude get motar bello driver ne ya sawo kai ya ya dauko su zahra zai kaisu school, Asmah ce a gaba kusa da bello gaisawa sukeyi yana dan tsokanan ta , tana murmushi kasancewarshi mai yawan barkwanci,
Aslam tuni ya hade rai don gani yayi kamar, bellon ma soyayya suke, bello na gaishe shi yayi kamar baiji ba , a ranshi kuwa fadi yake ya zama dole ya bugama bello warning akanta karya qara daukarta a gabon mota haka suna fira kamar wasu masoya,
Zee bata kula da su ba amma su sun ganta sarai a gaban mota, sun dauki harya batool tace," nifa gasky matar ya Aslam dinnan haushinta nakeji, kwata kwata bata kwanta min a rai ba, da ganinta zatayi wulaqanci, kuga yadda take wani huhhura hanci a gaban mota"
Zahra ta kar'be da cewa" saidai ta wulaqanta su wlh badai ni ba , ba sai ka nuna kasan da mutum zai samu daman wulaqantaka ba, "
Amira tace "ay shiyasa ranar da mummy tace yaushe zamuje muga d'akin amarya , nace mata sai mun shirya, haka kawai , muje mijinta ya dizgamu a gabanta ta rainamu,don kunsan halin ya Aslam shima wani bin ba mutunci ne dashi ba"
Asmah tace "kudai kar kuyi shedar zur ku bari ta muku kafin ku qaras, "
A haka suma qaraso school din su zahra na sussukan zee, Asmah na kare mata
(Allah sarki Asmah baiwar Allah ,zee nacen ta kullaceki ke kuma kina nan kina kare mata fad'a😕)
Aslam na parking part zee ta fito, tana wani kallon gidan a yatsine, part din mami ya fara kaita , mami ta tarbeta da fara'a tana lale lale da y'ata, daga tsayen da take a wani d'age ta gaida mami da ina kwana, taja bakinta ta tsuke sai bin falon takeyi da kallo, mami ta amsa da "lfy qlau zainab,ya gida ya baqunta , da fatan kuna lafiya ba wani matsala dai ko" ke mai karatu inkin tanka zee ta tanka, shiru tayi tana dai tsaye abinta kamar mashi,
Mami a ranta taji ba dadi , amma a fuskarta bata nuna ba , saima cema zee tayi ta zauna mana, zama tayi akan kujera ta daura qafa daya kan daya,
💖More comment more typing💖
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fi sabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
page 51 & 52
Ranshi ne yayi mugun baci jin kalmar da ta jefi Asmah da shi, na yar iska, cikin tafasan rai yace "waike zainab me yasa baki da hankali ne, saboda ina kallon hotanta shine zaki kirata da yar iska. Kinsan ko wacece ita a gare ni,". Tace "kwarai kuwa yar iska , inba yar iska ba me hotanta yakeyi a wayar mijin wata,inba karuwanci da iskanci ba, naga dai ba kanwarka bace balle ". Miqewa Aslam yayi tsaki ranshi na qara baci , yace "bari kiji wannan da kike kira yar iska karuwa tafi min ke sau dubu"
Juyawa yayi da niyar wucewa d'akin shi ya barta nan tsaye, don inyace zai biye mata zai aikata mata abinda zaizo ya dame su daga baya , don bazai iya jurar jin irin zagin cin mutunci da takema Asmah ba,
Aiko tayi kukan kura tasha gabanshi taci kwalar shi, don Kalmar daya fad'a na Asmah ta fita so dubu ya dake ta sosai , cikin masifa da zafin kishi tace " karuwar taka ce ta fini sau dubu" ranshi ya fara tafasa cikin tsawa yace"keee jahila karki qara kiranta da karuwa" itama cikin tsawan tace" na fad'a karuwa karuwa karuuu" ji kake tauuu! Ya dauke ta da wani irin gigitaccen marin da bata taba zata ba ,
Zee bata San sanda ta sake Aslam ta zube a gurin tana kurma ihu ba , don ba qaramin shigarta marin yayi ba, ita zata iya ranstuwa tunda tayi wayau ba wani mahalukin da ya taba marinta a fuska, tsallaketa yayi ya haura sama , yana huci don ranshi in yayi dubu ya baci,
Saida ta gama ihun kukanta na kusan awa d'aya ta tashi ta haura sama ,ta dauki wayar ta , ta danna ma Dad call, ko la'akari da can yanzu dare ya tsala batayiba,
Dad na daga wayar ta qara fashewa da wani gigitaccen ihu kamar lokacin aka mare ta ,
Cikin rudewa da tashin hankali Dad ya miqe tsaye yana tambayar ta "daughter lfy?, kina inane? meya same ki? meke faruwa?"
Cikin sheshsheqan kuka tace "Dad mari na yayi"
Cikin yanayin masifa da bala'i Dad yace"whattttt! Mari,? wani dan kazakaza uban ne ya mare ki" tace "Aslam ne" yace "mijinki kike nufi " tace "eh" yace "yanzu kina inane" tace "d'aki na" yace "passport dinki na kusa " tace "eh Dad" yace "gobe da asuba kibar mishi gidan shi , ki biyo jirgin karfe bakwai na safe ki taho Malaysia, shi kuma ki barni da d'an Abu kazakazan uba , sai na ladaftar da shi ladaf tarwan da bazai qara marmarin Marin wani mahaluki a duniyar nan ba, sai yasan ya taba one and only daughter alhaji abdussalam naira," zee tace "Dad ni bazan iya qarqare kwana a gidan shi ba yanzu zan fita na tafi airport d'in na qarqare kwana zuwa Safiya,". Dad yace "da kyau daughter , haka nake son mutum yasan ciwon kanshi, kar kije airport ki kwana ki kama d'aki a hotel mafi kusa dai zuwa safen" tana share hawaye tace "to Dad "
Lallashinta Dad ya dingayi har tayi shiru kafin sukayi sallama, nan Dad ya labartama mom abinda ke faruwa , aiko ranta har yafi na Dad baci,
Had'a kayanta tayi cikin qaton trolley ta dauki passport d'inta ta fito nata jan trolley da'ker,
Aslam yana shiga d'akin shi zama yayi bakin bed ya rafka tagumi, haka kurum ya dinga jin. Ba dadi akan marin dayama zee bai kamata ya mareta ba, kwanan su nawa da aure da za'ace har an fara kai mari, wata zuciyar kuma tace , ita taja koma mai ka mata akan me zata dinga danganta maka Asman ka da karuwa, wata zuciyar kuma ta bashi shawara akan yaje ya lallasheta, ko ba komai kishin ka ne yasa ta furta wannan kalma akan Asmah, inda bata Sonka baza ta damu ba,
Da wannan shawaran ya miqe da nufin zuwa d'akin ta, ganin gilmawanta yayi da qaton akwati tana ja , bin bayan ta yayi yana kira"zee baby, zainab, zee, my luv"
Ko kallon shi ba tayi ba balle ta amsa, sauri ya qara ya cimmata a falo, hugging d'inta yayi ta baya, tsayawa tayi cak da tafiyar da takeyi ta saki hannun trolley , ganin haka yasa Aslam cikin rad'a da muryar lallashi da kwantar da hankali cewa, "ina mai baki haquri akan kuskuren dana aikata na marin wannan kyakkyawan fuskar taki, nasani rashin fahimtane ya kaini da aikata miki hakan , kishi nane yasa kika fad'i mummunan kalma akan Asmah, kuma ba'a kishin mutum sai ana sonsa, na sani zainab kina sona nima kuma ina matuqar qaunar ki , auren soyayya mukayi da juna, kar mu bari shaid'an yayi tasiri akan mu, kiyi hakuri zainab ki yafe min,"
Juyowa tayi ta bashi wani irin kyakkyawan runguma, ta fashe da kuka, ita karan kanta tasan idan tace zata iya rabuwa da Aslam , ta yaudari kanta , bata taba son wani mahaluki kamar yadda take son Aslam ba apart from iyayenta, ta haqura amma ta qullacin wannan yarinyar data yi dalilin da mijinta ya mare ta , ta tsaneta bata kaunarta bata fata ma Allah ya hada ta da ita a zahiri, idan kuwa suka hadu saita tafka mata rashin mutunci,
A hankali ya ringa shafa bayanta cikin sigar rarrashi, yana gaya mata kalaman soyayya masu ratsa zuciyar masoyi a kunneta ,
Luquss tayi a faffadan girjinshi,tana sauke ajiyar nunfashi, anan gurin aka bar trolley ya kwana , ranar ta bashi had'in kan da tunda sukayi aure bata taba, bashi irin shi ba,
Aslam ranar yasha bidirin shi kamar ba gobe, sai dai duk inda ya shafo a jikinta sai Asmah ta fado mai a rai, tunani ya dingayi da ace itace da yasan sai yafi haka jin sweet,
Iyayen zee ranar basu koma bacci ba saboda, tsabar bacin, rai , ita kuma gata can jikin mijinta suna shàn luv tama manta da abinda ya faru,
(Hmmmmm tsakanin miji da mata sai Allah)
Washe gari da asubahi , saiga kiran Dad , nan ya tambayeta, tana hotel dinne tace "a'a bata je ba, Aslam din ya bata haquri sun daidaita dama laifinta ne, aiko nan Dad ya rufeta da fad'a abinda bai ta'ba mata ba tun tasowanta,haquri ta shiga bashi, da'ker ya haqura kuma yace duk abinda Aslam ya mata karta kuskura ta qara sanar mai , taje ya yafe ma Aslam ita, ita dai ta yarda tunda baice dole dole ta dawo ba aida sauqi,
Kwana uku suka kwashe suna barzar luv , sai nan nan akeyi da juna, Aslam tun ranar bai qara zuwa family hause ba amma duk matsin da zaiyi Asmah nanan maqale cikin zuciyarshi, hotunan ta dake wayarshi bai daina kallo akai akai ba amma saiya faki idon zee gudun sake afkuwar wani matsalan,
tsawon kwana ukun nan duk wani aiki na gidan Aslam keyi tun daga shara wanke wanke wankin toilet girki, shi keyi zee kam ko taye don ta riga ta gaya mai ya nemi yan aiki, ita ba baiwa bace, kuma inya gama girki ba kunya har ta fishi ci wani bin,
Yau Monday Aslam zaiyi resuming aiki hutunshi ya qare, suna ta shi da safe yace ta shirya ya ajiyeta a gida ta gaida su mummy da yamma inya dawo ya biya ya dakko ta badan tasoba ta amince , don mom ta Riga ta mata hudubar dangin miji basa da mutunci tayi taka tsantsan dasu,
Suna isowa mai gadi na bude get motar bello driver ne ya sawo kai ya ya dauko su zahra zai kaisu school, Asmah ce a gaba kusa da bello gaisawa sukeyi yana dan tsokanan ta , tana murmushi kasancewarshi mai yawan barkwanci,
Aslam tuni ya hade rai don gani yayi kamar, bellon ma soyayya suke, bello na gaishe shi yayi kamar baiji ba , a ranshi kuwa fadi yake ya zama dole ya bugama bello warning akanta karya qara daukarta a gabon mota haka suna fira kamar wasu masoya,
Zee bata kula da su ba amma su sun ganta sarai a gaban mota, sun dauki harya batool tace," nifa gasky matar ya Aslam dinnan haushinta nakeji, kwata kwata bata kwanta min a rai ba, da ganinta zatayi wulaqanci, kuga yadda take wani huhhura hanci a gaban mota"
Zahra ta kar'be da cewa" saidai ta wulaqanta su wlh badai ni ba , ba sai ka nuna kasan da mutum zai samu daman wulaqantaka ba, "
Amira tace "ay shiyasa ranar da mummy tace yaushe zamuje muga d'akin amarya , nace mata sai mun shirya, haka kawai , muje mijinta ya dizgamu a gabanta ta rainamu,don kunsan halin ya Aslam shima wani bin ba mutunci ne dashi ba"
Asmah tace "kudai kar kuyi shedar zur ku bari ta muku kafin ku qaras, "
A haka suma qaraso school din su zahra na sussukan zee, Asmah na kare mata
(Allah sarki Asmah baiwar Allah ,zee nacen ta kullaceki ke kuma kina nan kina kare mata fad'a😕)
Aslam na parking part zee ta fito, tana wani kallon gidan a yatsine, part din mami ya fara kaita , mami ta tarbeta da fara'a tana lale lale da y'ata, daga tsayen da take a wani d'age ta gaida mami da ina kwana, taja bakinta ta tsuke sai bin falon takeyi da kallo, mami ta amsa da "lfy qlau zainab,ya gida ya baqunta , da fatan kuna lafiya ba wani matsala dai ko" ke mai karatu inkin tanka zee ta tanka, shiru tayi tana dai tsaye abinta kamar mashi,
Mami a ranta taji ba dadi , amma a fuskarta bata nuna ba , saima cema zee tayi ta zauna mana, zama tayi akan kujera ta daura qafa daya kan daya,