Sashe 64
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dr bash kam mantawa yayi ma wai key yaje dauka, idanunshi alumshe, yake ya daddage sai lagudeta yake yi, cika hannunshi yayi da guda daya kafin cikin yanayin fitar senses ya matsa da dan karfi, jin zafi kamar daga sama yasa batool fashewa da kuka, kafin ta daddagewa ta kwalla ihun kiran mummy "wayyo Allah na mummy na, zai fasa min" wannan sound din ne ya dawo da Dr bash hayyacinsa, da sauri ya sake mata ya zare key ɗin tare da sakinta, idanunshi har sunyi jajur tsabar fitina, baya ta matsa idanta dagaje dagaje da hawaye ta watsa mishi wani mugun harara, tare da cewa "Allah ya isan min mugu kawai ɗan iska" zaro ido bash yayi, jin abinda tace harda su mugu dan iska, ziciyar shi ce ta ba shi shawara da cewa ya kamata dai yau ka fidda wannan rainin dake tsakanin ka da yarinyar nan ka nuna mata kwaruru ba tsarar wake bane, cikin yanayin da yake ciki na tsantsar bukatuwa yace yana nuna kirjinshi "ni kike kira mugu dan iska dan na tabaki, da sadakina akanki kike kira na da dan iska ko?, aiko yau zakiga iskanci zahiran muararan, zan nuna mini ni cikakken dan iska ne akanki" yana maganar yana balle maballan riga yana nufo ta, ja da baya ta shiga yi dan sosai ta tsorata da wannan yanayin nashi, duk jijiyoyin kanshi da jikin shi sun mimmke, ƙule ta yayi a bango yasa hannu ya dago fuskarta baiyi wata wata ba ya hade bakinsu waje daya, kissing dinta yake yi a yunwace, yadda yake tsotsan lips dinta kamar wani tsohon maye, batool kam sai zare idanu takeyi dan ta tsorata iya tsorata, saida yayi mai isarsa sannan ya sureta sai tsakiyar bed dinsu.
Ashe wargi ma wuri ya samu, batool ko uffan ta kasa Ce masa, shegen bakin nan tuni ya mutu muruss tunkan lamura suyi nisa, sai kerma da jikinta keyi, kamar maijin sanyi, ohoo shi baima kulaba, burin shi kawai ya ida nufin shi yau akanta, ya wanke mata wannan rashin kunyar dake dankare a brain dinta.
Fiffige kayan jikinta ya shiga yi yana wurgawa duk inda ya samu, saida ya maida ta haihuwar uwarta, sannan ya shiga bin ko ina na jikinta da sumba, ranar babu inda Dr bash bai tsotsa ba a jikin batool, ɗama yanada haushin ta sosai ba karamin tara ta yayi ba.
Kamin wani ɗan lokacin batool ita da gunki basu da babbanci ko yatsarta bata iya dagawa, banda kerma babu abinda takeyi, tuni ta dade da barin duniyar mu, wani irin dad'i take ji yana ratsa duk wani hudon gashi dake jikinta idanunta alumshe sai karbar zazzafan romance d'in da yake mata takeyi, bata dawo hayyacinta ba saida taji wani irin mugun zafi ya ziyarci ƙasanta, kwallah wani wahalallan kara tayi, kafin tasa hannu ta shiga ture shi, ganin bazai turu mata ba yasa ta shiga kai kulki da yakushi, ta ko,ina, amma a banza dan ko gezau baiyiba.
Dr bai sarara mata ba saida ya tabbatar ya maidata cikakkiyar mace, a wannan dare..............
Kai wlh batool baki jin magana ki bada kai da lalama, a biki a sannu kamar ko wacce amarya kinki gashi kinja an miki fyade, nidai Allah yasa ma ba tear😔
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
DAMA TA BIYU💖 ƘIRƘIRARREN LABARI NE MALLAKINA NE BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI TA KOWACCE SIGA BADA IZININA BA❌❌❌
(In 👂👂👂 yaji gangar jiki ya tsira 👌 a kiyaye pls)
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiy,Allah kajiqan iyayen}
Tallah!💖 Tallah!!💖 Tallah!!!💖
Albishirinku manyan mata! ma'abota kwalliya da
_Rantsattsun lesussuka💃,
_Atamfofi manya da k'anana💃
_Galla gallan shaddodi manya da k'anana muna da su kowani iri💃
_Akwai kuma yadiddikan maza kamarsu koranza,plan yard dadai sauransu💃
_Munada mayafai, takalman maza da mata,sarqoqi, awarwaraye,da duk sauran nau'ikan kayan ado na maza da mata muna dasu 💃
Akanfaninmu na""R & U""Global Enterprise Dake Nan Garin Minna Niger State, saikunzu..........
Ga numbern mu kamar haka👇
08062160424
08066891424.....
Sayan day'a ko sari acikin farashi mai sauqi👌
Kubamu odern ku,danshine aikimmu akoda yaushe da yardar Allah........👌
Sai an gwada akansan na kwaraiiii💃💃💃.....
Page 100
Kwanci ta tashi har yau Aslam da Asmah suna neman kwashe wata uku da aure, amma babu abinda ya canza a yanayin zaman su, Aslam duk abinda zaiyi dan ya burge Asmah yi yake da Wanda ta saka shi da wanda bata saka shiba, bangaren girki kuwa zuwa yanzu ko ita baza ta nuna mai komai ba, duk wani nau'in abincin da yasan tana so ya gama kware wa a iya girkashi.
Zuwa yanzu Asmah ta dan fara sake mai fuska saidai har zuwa lokacin kamal nanan a ranta, amma ta rage jin shi a ranta ba kamar da ba farko farkon aurensu, takan zauna suyi hira da Aslam, duk da rabin hirar shi keyi, takanyi mamakin yanda ya Aslam ya koma mai surutu haka lokaci guda, kodai dama yana da surutun girman kai ne ke hana shi yi, yata wani ɗaɗɗaure musu fuska, yana musu muzurai.
Allah sarki abinda Asmah bata sani ba, Aslam bashi da surutu soyyaya ce ta mai kamun kazar kuku, ita kaɗai yake iya sake baki yama magana sosai da sosai, ita kaɗai ne yake iya sake ma fuska yayta mata murmushi kamar wani gaula, ita kaɗai ne yake iya ɓare baki yayta dariya a gabanta kamar sabon kamu, a gabanta yakan kasa controlling kanshi, yakan rasa nutsuwar shi idan yana tare da ita, wata irin soyyaya yake mata kamar wacce ta asirce shi, kuma ba ɗaya kanwar biyu, kamun Allah ne kawai daya fi na mutum.
Yau data kama ranar Friday, misalin karfe 9am Asmah ne zaune a bakin bed dinta ta caba kwalliyar ta cikin kananan kaya Riga da skirt yan kanti, skirt d'in street ne me tsagu ta baya black colour, daya matseta tsam ya fito mata da shape sosai, rigarta kuma yellow ne mai shegen kyau, dan Cass dashi, kanta kuwa ta nada wani irin turban mai kyau na yayi, cikin irin wanda take da videos dinsu a wayarta, haka takeyi kullum aikinta kenan ta caba ado mai kyau da tsari abinta, bata aikin komai daga kwanciya sai kwanciya, ko plate sai taga daman daukewa idan taci abinci, Allah sarki Aslam bawan Allah haka zaita binta da kallo yana lasar lips, gashi ko hannunta bashi da zarran taɓawa
Wannan ne karo na biyar data dago kai ta dubi agogon dake manne a Wall din dakin, fuskar ta cike take matukar da damuwa, a fili ta furta "wai mai ke faruwa ne yau, har karfe tara banji motsin shiba, anya kuwa lafiya hankalina ya kasa kwanciya ga shi gabana sai faduwa yake," daga hannunta tayi sama tace "ya rabbi kasa lafiya kalau" komawa tayi ta kwanta ta rintse ido, a zuciyarta tace bari na dan kara bashi lokaci na gani ko yau bacci ne ya kwashe har zuwa wannan lokacin bai nemeni ba,can kuma tace to kodai bai samu yimin Masan da mukayi zai min da safe bane yasa yaki nemana har yanzu, haka dai tayita sake sakenta ita kadai duk zuciyarta ba dadi.
Allah sarki Aslam jiki da jini, jiya har gurin karfe goman dare suna tare da Asmah a falo suna kallo, lafiyar shi qalau, ita tace ta fara gajiya da kallon ta mike, ganin haka yasa ya kalleta yace"mrs Asmah kardai har kin tashi" tana mika da hamma tace "eh wlh bacci nakeji," tashi yayi yana cewa "OK ba damuwa Allah ya tashe mu lafiya, muje na rakaki dakin ki " bata musa ba ta shiga gaba yana bayanta har kofar dakin ta, har ta kama handle kofar zata shige ta tsinci muryar shi yana cewa "Am mrs Asmah nace da safe mai zan girka miki na breakfast" murmushi ta saki ba tare data juyo ba tace "umm masa da miyar taushe" dan zuwa yanzu Aslam ya kware a wurin iya soya masa, badan kartayi karyaba da sai tace tunda take bata taba cin masa mai dadin nashi ba.
Dariya ya kwashe dashi yace "ai dama saida na ayyana a zuciyata yanzu zaki ce masa da miyar taushe,to karki damu gobe insha Allah idan muna da rai da lafiya, zaki farka barci ne ki tarad da masan ki yayi ready" juyowa tayi ta kalleshi, tsintar kanta tayi da sakar mai murmushi tare da cewa "thanks, gud 9t" shima murmushin ya mayar mata da martani tare da cewa "bye kiyi mafalkina kinji" tafin hannun ya kai saitin bakin shi ya sumbata muuaah💋 sannan ya hura mata.
Da sauri yasa kai ya wuce, murmushi tayi, sannan ta juya ta shige dakinta cike da kewar shi, haka kawai takeji kamar kar su rabu.
Aslam falo ya koma ya kashe tv da sauran abubuwan daya kamata a kashe idan za'a kwanta bacci, daganan kuma dakin shi ya nufa alwalan kwanciya bacci yayi ya shirya cikin kayan baccin shi, kashe wuta yayi ya haye godo yaja duvet ya gudundune bayan yayi adduan baccin ya shafe jikin shi.
Kewar tane yaji ya lullubeshi kusan kullum dama haka yake fama indai suka rabu yazo kwanciya bacci, pillow ya dauka ya rungume kamar pillow ne Asmah, daya hannun kuma ya lalubi wayar shi ya dauko hotunan ta da yake yawan daukarta ba tare da ta Sani ba, ya shiga kallo yanata sakin murmushi abin tausayi, shifa indai zai zauna da ita a haka yana ganin ta kullum yana mata hidima ya isheshi rayuwar duniya, tunda ya sameta har yau ciwon shi bai sake tashi ba , kai daker ma idan bai rabu da ciwon kwata kwata ba don dama Dr James yace idan dai ya samu abinda yake so zai iya rabuwa da ciwon baki daya.
Haka yana kallon hotunan ta har barci ya rinjaye shi, kifa wayar yayi akan kirjinshi ba tare da ya fita daga wurin hotunan ba.
Ashe wargi ma wuri ya samu, batool ko uffan ta kasa Ce masa, shegen bakin nan tuni ya mutu muruss tunkan lamura suyi nisa, sai kerma da jikinta keyi, kamar maijin sanyi, ohoo shi baima kulaba, burin shi kawai ya ida nufin shi yau akanta, ya wanke mata wannan rashin kunyar dake dankare a brain dinta.
Fiffige kayan jikinta ya shiga yi yana wurgawa duk inda ya samu, saida ya maida ta haihuwar uwarta, sannan ya shiga bin ko ina na jikinta da sumba, ranar babu inda Dr bash bai tsotsa ba a jikin batool, ɗama yanada haushin ta sosai ba karamin tara ta yayi ba.
Kamin wani ɗan lokacin batool ita da gunki basu da babbanci ko yatsarta bata iya dagawa, banda kerma babu abinda takeyi, tuni ta dade da barin duniyar mu, wani irin dad'i take ji yana ratsa duk wani hudon gashi dake jikinta idanunta alumshe sai karbar zazzafan romance d'in da yake mata takeyi, bata dawo hayyacinta ba saida taji wani irin mugun zafi ya ziyarci ƙasanta, kwallah wani wahalallan kara tayi, kafin tasa hannu ta shiga ture shi, ganin bazai turu mata ba yasa ta shiga kai kulki da yakushi, ta ko,ina, amma a banza dan ko gezau baiyiba.
Dr bai sarara mata ba saida ya tabbatar ya maidata cikakkiyar mace, a wannan dare..............
Kai wlh batool baki jin magana ki bada kai da lalama, a biki a sannu kamar ko wacce amarya kinki gashi kinja an miki fyade, nidai Allah yasa ma ba tear😔
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
DAMA TA BIYU💖 ƘIRƘIRARREN LABARI NE MALLAKINA NE BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI TA KOWACCE SIGA BADA IZININA BA❌❌❌
(In 👂👂👂 yaji gangar jiki ya tsira 👌 a kiyaye pls)
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiy,Allah kajiqan iyayen}
Tallah!💖 Tallah!!💖 Tallah!!!💖
Albishirinku manyan mata! ma'abota kwalliya da
_Rantsattsun lesussuka💃,
_Atamfofi manya da k'anana💃
_Galla gallan shaddodi manya da k'anana muna da su kowani iri💃
_Akwai kuma yadiddikan maza kamarsu koranza,plan yard dadai sauransu💃
_Munada mayafai, takalman maza da mata,sarqoqi, awarwaraye,da duk sauran nau'ikan kayan ado na maza da mata muna dasu 💃
Akanfaninmu na""R & U""Global Enterprise Dake Nan Garin Minna Niger State, saikunzu..........
Ga numbern mu kamar haka👇
08062160424
08066891424.....
Sayan day'a ko sari acikin farashi mai sauqi👌
Kubamu odern ku,danshine aikimmu akoda yaushe da yardar Allah........👌
Sai an gwada akansan na kwaraiiii💃💃💃.....
Page 100
Kwanci ta tashi har yau Aslam da Asmah suna neman kwashe wata uku da aure, amma babu abinda ya canza a yanayin zaman su, Aslam duk abinda zaiyi dan ya burge Asmah yi yake da Wanda ta saka shi da wanda bata saka shiba, bangaren girki kuwa zuwa yanzu ko ita baza ta nuna mai komai ba, duk wani nau'in abincin da yasan tana so ya gama kware wa a iya girkashi.
Zuwa yanzu Asmah ta dan fara sake mai fuska saidai har zuwa lokacin kamal nanan a ranta, amma ta rage jin shi a ranta ba kamar da ba farko farkon aurensu, takan zauna suyi hira da Aslam, duk da rabin hirar shi keyi, takanyi mamakin yanda ya Aslam ya koma mai surutu haka lokaci guda, kodai dama yana da surutun girman kai ne ke hana shi yi, yata wani ɗaɗɗaure musu fuska, yana musu muzurai.
Allah sarki abinda Asmah bata sani ba, Aslam bashi da surutu soyyaya ce ta mai kamun kazar kuku, ita kaɗai yake iya sake baki yama magana sosai da sosai, ita kaɗai ne yake iya sake ma fuska yayta mata murmushi kamar wani gaula, ita kaɗai ne yake iya ɓare baki yayta dariya a gabanta kamar sabon kamu, a gabanta yakan kasa controlling kanshi, yakan rasa nutsuwar shi idan yana tare da ita, wata irin soyyaya yake mata kamar wacce ta asirce shi, kuma ba ɗaya kanwar biyu, kamun Allah ne kawai daya fi na mutum.
Yau data kama ranar Friday, misalin karfe 9am Asmah ne zaune a bakin bed dinta ta caba kwalliyar ta cikin kananan kaya Riga da skirt yan kanti, skirt d'in street ne me tsagu ta baya black colour, daya matseta tsam ya fito mata da shape sosai, rigarta kuma yellow ne mai shegen kyau, dan Cass dashi, kanta kuwa ta nada wani irin turban mai kyau na yayi, cikin irin wanda take da videos dinsu a wayarta, haka takeyi kullum aikinta kenan ta caba ado mai kyau da tsari abinta, bata aikin komai daga kwanciya sai kwanciya, ko plate sai taga daman daukewa idan taci abinci, Allah sarki Aslam bawan Allah haka zaita binta da kallo yana lasar lips, gashi ko hannunta bashi da zarran taɓawa
Wannan ne karo na biyar data dago kai ta dubi agogon dake manne a Wall din dakin, fuskar ta cike take matukar da damuwa, a fili ta furta "wai mai ke faruwa ne yau, har karfe tara banji motsin shiba, anya kuwa lafiya hankalina ya kasa kwanciya ga shi gabana sai faduwa yake," daga hannunta tayi sama tace "ya rabbi kasa lafiya kalau" komawa tayi ta kwanta ta rintse ido, a zuciyarta tace bari na dan kara bashi lokaci na gani ko yau bacci ne ya kwashe har zuwa wannan lokacin bai nemeni ba,can kuma tace to kodai bai samu yimin Masan da mukayi zai min da safe bane yasa yaki nemana har yanzu, haka dai tayita sake sakenta ita kadai duk zuciyarta ba dadi.
Allah sarki Aslam jiki da jini, jiya har gurin karfe goman dare suna tare da Asmah a falo suna kallo, lafiyar shi qalau, ita tace ta fara gajiya da kallon ta mike, ganin haka yasa ya kalleta yace"mrs Asmah kardai har kin tashi" tana mika da hamma tace "eh wlh bacci nakeji," tashi yayi yana cewa "OK ba damuwa Allah ya tashe mu lafiya, muje na rakaki dakin ki " bata musa ba ta shiga gaba yana bayanta har kofar dakin ta, har ta kama handle kofar zata shige ta tsinci muryar shi yana cewa "Am mrs Asmah nace da safe mai zan girka miki na breakfast" murmushi ta saki ba tare data juyo ba tace "umm masa da miyar taushe" dan zuwa yanzu Aslam ya kware a wurin iya soya masa, badan kartayi karyaba da sai tace tunda take bata taba cin masa mai dadin nashi ba.
Dariya ya kwashe dashi yace "ai dama saida na ayyana a zuciyata yanzu zaki ce masa da miyar taushe,to karki damu gobe insha Allah idan muna da rai da lafiya, zaki farka barci ne ki tarad da masan ki yayi ready" juyowa tayi ta kalleshi, tsintar kanta tayi da sakar mai murmushi tare da cewa "thanks, gud 9t" shima murmushin ya mayar mata da martani tare da cewa "bye kiyi mafalkina kinji" tafin hannun ya kai saitin bakin shi ya sumbata muuaah💋 sannan ya hura mata.
Da sauri yasa kai ya wuce, murmushi tayi, sannan ta juya ta shige dakinta cike da kewar shi, haka kawai takeji kamar kar su rabu.
Aslam falo ya koma ya kashe tv da sauran abubuwan daya kamata a kashe idan za'a kwanta bacci, daganan kuma dakin shi ya nufa alwalan kwanciya bacci yayi ya shirya cikin kayan baccin shi, kashe wuta yayi ya haye godo yaja duvet ya gudundune bayan yayi adduan baccin ya shafe jikin shi.
Kewar tane yaji ya lullubeshi kusan kullum dama haka yake fama indai suka rabu yazo kwanciya bacci, pillow ya dauka ya rungume kamar pillow ne Asmah, daya hannun kuma ya lalubi wayar shi ya dauko hotunan ta da yake yawan daukarta ba tare da ta Sani ba, ya shiga kallo yanata sakin murmushi abin tausayi, shifa indai zai zauna da ita a haka yana ganin ta kullum yana mata hidima ya isheshi rayuwar duniya, tunda ya sameta har yau ciwon shi bai sake tashi ba , kai daker ma idan bai rabu da ciwon kwata kwata ba don dama Dr James yace idan dai ya samu abinda yake so zai iya rabuwa da ciwon baki daya.
Haka yana kallon hotunan ta har barci ya rinjaye shi, kifa wayar yayi akan kirjinshi ba tare da ya fita daga wurin hotunan ba.