Sashe 24
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aslam gaba daya kunyan abinda zee tama mami ya gama kamashi, harara ya dinga balla mata , yana mata alamar , ta amsa ma mami mana, tabe baki tayi ta dauke kai daga kallon shi,
Aslam gaisar da mami yayi a ladafce kamar yadda ya saba, mami ta amsa mai cike da kulawa, yace" mami gata nan in tayi ta shishiga sauran part's d'in ta gaishesu, ni zan wuce office sai na dawo' mami "tamai addu'a da fatan alkhairi " yasa kai ya wuce,
Ruwa da leman kwalba mami ta gabatar ma zee, ba sannu bare nagode ta dauka ta sha,
Dan zama mami tayi tana d'an mata hiri , nan ma shiru, sai charting dinta take, mami a ranta tace, lallai Allah ya had'a Aslam da yar iskan mata,
Ganin abin zee d'in harda rainin arziki yasa mami fita sabgarta ,karshema, ta tashi ta bar mata falon,
Aslam na office amma tunanin Asmah da bello da takema murmushi yaqi barin barin brain dinshi, can dai ya kasa haquri ,ya dauki waya ya kira bello , ya wanke
Shi tas ba laifin fari bana baqi , ya kuma tamabyi lokacin da zai koma ya daukosu, gaya mai bello yayi, nan yace kar yaje shi zaije ya dauko su da kanshi , shidai bello mamaki ya gama kashe shi gaba daya. a ranshi yace wata sabuwa inji yan caca, meke shirin faruwa ne haka, yanzu kamal ya kirashi yace kar yaje dauko su Asmah shi zaije, dama sun saba haka da kamal d'in, yanzu kuma ga Aslam shima, jan dan bakin shi yayi ya tsuke koma meye gaba zai nuna inda rai da lpy.
Uku daidai Aslam ya isa school d'in su Asmah , Asmah da zahra department d'insu daya dan haka, tare suka fito daga lecture da suka shiga 2 to 3 pm, nufo inda ya kamal ko Mallam bello suke tsayawa in sunzo daukarsu sukayi,
Tun daga nesa zahra ta fara hango kamar ya Aslam ne jingine jikin motar shi, a gurin da aka saba jiransu in anzo daukarsu. Suna qara matsowa kuwa ta tabbatar shi d'in ne, riqe hannun Asmah tayi gam cikin rada rada tace"Asmah ya Aslam' itama sai lokacin ta kula dashi, zahra tace "meya kawo shi nan kuma Allah yasa dai lfy"
Qarasawa sukayi , dagowa yayi idanshi akanta itama dai kallon shi takeyi , wani kyakkyawan murmushi ne ya subuce mai Wanda shi karan kanshi baisan sanda hakan ta faruba, ba Asmah da akama murmushin ba hatta zahra da ke gefenta saida shock ya kamata ta zaro ido,
Asmah kam suman tsaye tayi tunda take a rayuwarta zata iya cewa yaune rana ta farko da Aslam ya mata murmushi mai sunan murmushi ba murmushin mugunta ba,
Husnah ya furta a kan la'b'bansa ,
husnah ta maimaita sunan kamar yadda ya fad'a, dage mata gira d'aya yace yes my husnah............
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fi sabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO ~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah ya jigan iyayen mu}
Page 53 & 54
Waige waige ta farayi alamar tana neman wacce ya kira da my husnah, daidai nan su batool suka qaraso , suma ganin Aslam ya basu mamaki , gaidashi sukayi, sannan suka ce, zahra , da Asmah suzo suje ya kamal na jiran su a get, yau bazai qaraso ciki ba sauri yakeyi, kafinma su gama rufe baki tuni Asmah ta kama hanyar get, ranta fal mamakin Aslam, to kodai kunnenta ne ya jiyo mata karya, kai ina kunnenta ne ,bataji mai ya fad'a da kyau bane, anan ta watsar da maganan bata wani dauke shi da muhimmanci balle ya dameta,
haka suka qarasa har wurin motar ya kamal , suka shiga ya ja su zuwa gida,
Aslam kam suna barin shi a wurin , ya naushi iska , ranshi na matuqar tafasa , ganin yadda ta wuce ta barshi a tsaye kamar wani sakarai , a fili ya furta wato daga an ambaci sunan shi ko tsayawa ta saurareni batayiba ta tafi gareshi ni kuma ta barni a tsaye kamar mara aikin yi ko, zakuyi bayani wlh
Daga ke har shi yau zan kawo karshen wannan cin amanar naku
zabura yayi ya fad'a mota ya bi bayan su kamal a guje, kamar ana binshi a baya, ranshi na tafasa, yau zaije ya samu kamal ayi wacce za'ayi , yau za'ayita ta qare komai zai faru ya dad'e bai faruba
Zee taga idi yau, dan mami tunda ta haura sama bata qara waiwayarta ba , yunwa ne ya fara sakadarta, tun tana daurewa, hardai ta miqe zaune ta rafka tagumi , da hannu bibbiyu, ta ajiye waya , juice da ruwan da mami ta ajiye mata d'azu tuni ta shanye, sai goru nan,
Ya kamal na fakin ,suka fito zasu wuce, Jakarta ya dauka kamar yadda ya saba har ta kama hanya zata bi bayan su zahra ,ya kira sunanta da "my Asmah", juyowa tayi tana kallon shi da murmushi a fuskarta itama cikin sassanyar daddadar muryarta tace "na,am my kamal" murmushin fuskarshi ne ya fad'ad'a, bata taba kiranshi da wannan sunan ba sai yau wani dad'i yaji ya lullubeshi,
Yace "me Aslam yajeyi a makarantarku" dan shiru tayi kafin tace"nima ban sani ba kawai ganin shi mukayi kuma kafin wata magana ta had'a mu, ka iso shi kenan muka wuce muka barshi a can" wani d'an murmushi takaici kamal ya saki kafin yace"ni nasan meya kawo shi, na riga na gama gane take takensa tun ba yau ba , amma kuma na lashi takobin wannan karan bazai taba bari yayi nasara a kaina, inason na roqeki wata alfarama dan Allah asma,u" kallan shi tayi da daradaran idanunta , da suka fi komai fusgar mutum idan yana kallonta, cikin sanyi jiki tace"wacce irin alfarma ce wannan ya kamal, ka fad'e ta, indai batafi qarfina ba zan maka bi'izinillah" yace "inaso ki bani dama na sanar ma magabatan mu batun soyyayar mu, domin na fara ganin alamun wasu suna mana bita da kulli" bata fahimci inda maganarsa ya dosa ba amma bata wani tsaurara binkice ba tace"nà amince maka indai hakan zai faranta ranka masoyina"
don ba qarya itama yanzu ba kadan ba take jin ya kamal din har cikin zuciyarata , saboda kulawar da yake nuna mata da irin soyayyar da yake nuna mata , da irin kyautatawan shi a gareta, har , yakai matakin da zata iya hakura da karatun ta, ta auri Kamal , ta amince daga baya ta qarqare karatun a d'akin sa , tunda tasan ba zai hana ta ba,
Kallonta yayi cikin tsananain farin ciki fuskarshi na qara fad'ad'a da murmushi yace"da gaske kike my luv " gyada mai kai tayi itama tana murmushi,
Daidai lokacin Aslam ya danno kan motar shi cikin gidan a guje , hangosu suna sakarma juna murmushi ya qara fusatashi aikuwa ya nufo Kansu gadan gadan , zuciyarshi na gaya mai yabi takan kamal kawai kowa ya huta ,
Da wani irin zafin nama kamal ya kauce ganin mota ya nufosa gadan gadan, Asmah kam duqewa tayi ta daura hannu akai ta Riga ta gama sadaqarwa ta mutu kawai, daidai da ita ya taka wani irin mahaukacin birki ,
A wani irin fusace ya fu bud'e murfin motar ya fito , zagayowa yayi ya kama , hunnun Asmah cikin bacin rai da rufewar ido ya figeta zuwa part din mummy , da sauri kamal ya rufa musu baya,
Dan Allah kuyi hakuri wlh kwana biyu bana samun time sosai ne , kuyi manage da wannan ba yawa, karkuyi fushi fa mutanena😄
Oum ummeetarh
07041130088
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa Mahaifiya, Allah kajiqan iyayen,}
Page 55 & 65
Kokawar fisge hannunta takeyi amma ta kasa, karfi ba d'aya ba , bai tsaya ko ina ba sai tsakiyar falon mummy,
Mummy dake zaune a falo tana amsa kiran daddy ta wayar tafi da gidan ka(telephone) dake falon sai ganin Aslam tayi ya shigo a fujajan. riqe da hannun Asmah yana janta ita kuma tana ciccijewa,
Bata san sanda tayi wurgi da wayar hannunta ba , ta miqe tsaye tana sallallami,
Sakin hannunta yayi yana huci ya nunata da yatsa , yace " ke wlh baki isa ba karyarki tasha karya ki wulaqantani, nayi tattaki nabar tarin aiyukan dana keda shi a office na tafi makarantarku saboda ke , amma kika wulaqanta ni kika wuce kika barni , kika bi wani banza maci amana ko, ta daga ke har shi zanyi maganin ku , baza ku mayar dani mahaukaci ba wlh"
Mummy ce cikin tsawa ta katse shi da cewa " kai Aslam wai meke damunka ne haka, kana cikin haiyacin ka kuwa, " yace "kwarai mummy cikin haiyacina nake, yarinyar nan tana neman ta zautar dani , mummy soyayya fa takeyi da kamal , " mummy tace " toh so what! Idan tana soyayya da kamal,ina ruwanka meya shafeka, yace " mummy bazan iya jurewa bane zuciyata zata fashe idan na ganta tare da ko wani d'a namiji bama kamal kadai ba " mummy tace " akan wani dalilin zuciyarka zata fashe, kai asuwa" yace " zuciyata zata fashe ne a dalilin ina sonta ina kaunarta, bazan iya jurar ko wani namiji ya rabeta ba , mummy bazan iya ba "
Mummy kamar saukar aradu taji zancen shi ya daki zuciyar ta, duk da ta ruga ta hasashe wani Abu dama, cikin wani irin mamaki mummy tace "what! me kace, Aslam kanada hankali kuwa , ta barin gaya maka idan mafarki kakeyi ka farka kada ma ka bari wani yaji wannan maganar a cikin gidan nan,"
Asmah kam suman tsaye tayi jin yau Aslam da bakin sa yake furta yana sonta yana qaunarta , bata san sanda ta bude baki tace ",wlh mummy karya yakeyi , ya Aslam baya sona baya kaunata, ba kuma zai taba sona ba , ya tsaneni , tun ban mallaki hankalin kaina ba nasan da hakan, kamar yadda nima na tsaneshi , bana sonsa bana kaunarsa kuma bazan taba sonsa ba, har qarshen rayuwa ta, mummy ya kamal nake so shine masoyina na hakika , shi nake kauna , mummy kuma da shi zan rayu"
Aslam gaisar da mami yayi a ladafce kamar yadda ya saba, mami ta amsa mai cike da kulawa, yace" mami gata nan in tayi ta shishiga sauran part's d'in ta gaishesu, ni zan wuce office sai na dawo' mami "tamai addu'a da fatan alkhairi " yasa kai ya wuce,
Ruwa da leman kwalba mami ta gabatar ma zee, ba sannu bare nagode ta dauka ta sha,
Dan zama mami tayi tana d'an mata hiri , nan ma shiru, sai charting dinta take, mami a ranta tace, lallai Allah ya had'a Aslam da yar iskan mata,
Ganin abin zee d'in harda rainin arziki yasa mami fita sabgarta ,karshema, ta tashi ta bar mata falon,
Aslam na office amma tunanin Asmah da bello da takema murmushi yaqi barin barin brain dinshi, can dai ya kasa haquri ,ya dauki waya ya kira bello , ya wanke
Shi tas ba laifin fari bana baqi , ya kuma tamabyi lokacin da zai koma ya daukosu, gaya mai bello yayi, nan yace kar yaje shi zaije ya dauko su da kanshi , shidai bello mamaki ya gama kashe shi gaba daya. a ranshi yace wata sabuwa inji yan caca, meke shirin faruwa ne haka, yanzu kamal ya kirashi yace kar yaje dauko su Asmah shi zaije, dama sun saba haka da kamal d'in, yanzu kuma ga Aslam shima, jan dan bakin shi yayi ya tsuke koma meye gaba zai nuna inda rai da lpy.
Uku daidai Aslam ya isa school d'in su Asmah , Asmah da zahra department d'insu daya dan haka, tare suka fito daga lecture da suka shiga 2 to 3 pm, nufo inda ya kamal ko Mallam bello suke tsayawa in sunzo daukarsu sukayi,
Tun daga nesa zahra ta fara hango kamar ya Aslam ne jingine jikin motar shi, a gurin da aka saba jiransu in anzo daukarsu. Suna qara matsowa kuwa ta tabbatar shi d'in ne, riqe hannun Asmah tayi gam cikin rada rada tace"Asmah ya Aslam' itama sai lokacin ta kula dashi, zahra tace "meya kawo shi nan kuma Allah yasa dai lfy"
Qarasawa sukayi , dagowa yayi idanshi akanta itama dai kallon shi takeyi , wani kyakkyawan murmushi ne ya subuce mai Wanda shi karan kanshi baisan sanda hakan ta faruba, ba Asmah da akama murmushin ba hatta zahra da ke gefenta saida shock ya kamata ta zaro ido,
Asmah kam suman tsaye tayi tunda take a rayuwarta zata iya cewa yaune rana ta farko da Aslam ya mata murmushi mai sunan murmushi ba murmushin mugunta ba,
Husnah ya furta a kan la'b'bansa ,
husnah ta maimaita sunan kamar yadda ya fad'a, dage mata gira d'aya yace yes my husnah............
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fi sabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO ~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah ya jigan iyayen mu}
Page 53 & 54
Waige waige ta farayi alamar tana neman wacce ya kira da my husnah, daidai nan su batool suka qaraso , suma ganin Aslam ya basu mamaki , gaidashi sukayi, sannan suka ce, zahra , da Asmah suzo suje ya kamal na jiran su a get, yau bazai qaraso ciki ba sauri yakeyi, kafinma su gama rufe baki tuni Asmah ta kama hanyar get, ranta fal mamakin Aslam, to kodai kunnenta ne ya jiyo mata karya, kai ina kunnenta ne ,bataji mai ya fad'a da kyau bane, anan ta watsar da maganan bata wani dauke shi da muhimmanci balle ya dameta,
haka suka qarasa har wurin motar ya kamal , suka shiga ya ja su zuwa gida,
Aslam kam suna barin shi a wurin , ya naushi iska , ranshi na matuqar tafasa , ganin yadda ta wuce ta barshi a tsaye kamar wani sakarai , a fili ya furta wato daga an ambaci sunan shi ko tsayawa ta saurareni batayiba ta tafi gareshi ni kuma ta barni a tsaye kamar mara aikin yi ko, zakuyi bayani wlh
Daga ke har shi yau zan kawo karshen wannan cin amanar naku
zabura yayi ya fad'a mota ya bi bayan su kamal a guje, kamar ana binshi a baya, ranshi na tafasa, yau zaije ya samu kamal ayi wacce za'ayi , yau za'ayita ta qare komai zai faru ya dad'e bai faruba
Zee taga idi yau, dan mami tunda ta haura sama bata qara waiwayarta ba , yunwa ne ya fara sakadarta, tun tana daurewa, hardai ta miqe zaune ta rafka tagumi , da hannu bibbiyu, ta ajiye waya , juice da ruwan da mami ta ajiye mata d'azu tuni ta shanye, sai goru nan,
Ya kamal na fakin ,suka fito zasu wuce, Jakarta ya dauka kamar yadda ya saba har ta kama hanya zata bi bayan su zahra ,ya kira sunanta da "my Asmah", juyowa tayi tana kallon shi da murmushi a fuskarta itama cikin sassanyar daddadar muryarta tace "na,am my kamal" murmushin fuskarshi ne ya fad'ad'a, bata taba kiranshi da wannan sunan ba sai yau wani dad'i yaji ya lullubeshi,
Yace "me Aslam yajeyi a makarantarku" dan shiru tayi kafin tace"nima ban sani ba kawai ganin shi mukayi kuma kafin wata magana ta had'a mu, ka iso shi kenan muka wuce muka barshi a can" wani d'an murmushi takaici kamal ya saki kafin yace"ni nasan meya kawo shi, na riga na gama gane take takensa tun ba yau ba , amma kuma na lashi takobin wannan karan bazai taba bari yayi nasara a kaina, inason na roqeki wata alfarama dan Allah asma,u" kallan shi tayi da daradaran idanunta , da suka fi komai fusgar mutum idan yana kallonta, cikin sanyi jiki tace"wacce irin alfarma ce wannan ya kamal, ka fad'e ta, indai batafi qarfina ba zan maka bi'izinillah" yace "inaso ki bani dama na sanar ma magabatan mu batun soyyayar mu, domin na fara ganin alamun wasu suna mana bita da kulli" bata fahimci inda maganarsa ya dosa ba amma bata wani tsaurara binkice ba tace"nà amince maka indai hakan zai faranta ranka masoyina"
don ba qarya itama yanzu ba kadan ba take jin ya kamal din har cikin zuciyarata , saboda kulawar da yake nuna mata da irin soyayyar da yake nuna mata , da irin kyautatawan shi a gareta, har , yakai matakin da zata iya hakura da karatun ta, ta auri Kamal , ta amince daga baya ta qarqare karatun a d'akin sa , tunda tasan ba zai hana ta ba,
Kallonta yayi cikin tsananain farin ciki fuskarshi na qara fad'ad'a da murmushi yace"da gaske kike my luv " gyada mai kai tayi itama tana murmushi,
Daidai lokacin Aslam ya danno kan motar shi cikin gidan a guje , hangosu suna sakarma juna murmushi ya qara fusatashi aikuwa ya nufo Kansu gadan gadan , zuciyarshi na gaya mai yabi takan kamal kawai kowa ya huta ,
Da wani irin zafin nama kamal ya kauce ganin mota ya nufosa gadan gadan, Asmah kam duqewa tayi ta daura hannu akai ta Riga ta gama sadaqarwa ta mutu kawai, daidai da ita ya taka wani irin mahaukacin birki ,
A wani irin fusace ya fu bud'e murfin motar ya fito , zagayowa yayi ya kama , hunnun Asmah cikin bacin rai da rufewar ido ya figeta zuwa part din mummy , da sauri kamal ya rufa musu baya,
Dan Allah kuyi hakuri wlh kwana biyu bana samun time sosai ne , kuyi manage da wannan ba yawa, karkuyi fushi fa mutanena😄
Oum ummeetarh
07041130088
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa Mahaifiya, Allah kajiqan iyayen,}
Page 55 & 65
Kokawar fisge hannunta takeyi amma ta kasa, karfi ba d'aya ba , bai tsaya ko ina ba sai tsakiyar falon mummy,
Mummy dake zaune a falo tana amsa kiran daddy ta wayar tafi da gidan ka(telephone) dake falon sai ganin Aslam tayi ya shigo a fujajan. riqe da hannun Asmah yana janta ita kuma tana ciccijewa,
Bata san sanda tayi wurgi da wayar hannunta ba , ta miqe tsaye tana sallallami,
Sakin hannunta yayi yana huci ya nunata da yatsa , yace " ke wlh baki isa ba karyarki tasha karya ki wulaqantani, nayi tattaki nabar tarin aiyukan dana keda shi a office na tafi makarantarku saboda ke , amma kika wulaqanta ni kika wuce kika barni , kika bi wani banza maci amana ko, ta daga ke har shi zanyi maganin ku , baza ku mayar dani mahaukaci ba wlh"
Mummy ce cikin tsawa ta katse shi da cewa " kai Aslam wai meke damunka ne haka, kana cikin haiyacin ka kuwa, " yace "kwarai mummy cikin haiyacina nake, yarinyar nan tana neman ta zautar dani , mummy soyayya fa takeyi da kamal , " mummy tace " toh so what! Idan tana soyayya da kamal,ina ruwanka meya shafeka, yace " mummy bazan iya jurewa bane zuciyata zata fashe idan na ganta tare da ko wani d'a namiji bama kamal kadai ba " mummy tace " akan wani dalilin zuciyarka zata fashe, kai asuwa" yace " zuciyata zata fashe ne a dalilin ina sonta ina kaunarta, bazan iya jurar ko wani namiji ya rabeta ba , mummy bazan iya ba "
Mummy kamar saukar aradu taji zancen shi ya daki zuciyar ta, duk da ta ruga ta hasashe wani Abu dama, cikin wani irin mamaki mummy tace "what! me kace, Aslam kanada hankali kuwa , ta barin gaya maka idan mafarki kakeyi ka farka kada ma ka bari wani yaji wannan maganar a cikin gidan nan,"
Asmah kam suman tsaye tayi jin yau Aslam da bakin sa yake furta yana sonta yana qaunarta , bata san sanda ta bude baki tace ",wlh mummy karya yakeyi , ya Aslam baya sona baya kaunata, ba kuma zai taba sona ba , ya tsaneni , tun ban mallaki hankalin kaina ba nasan da hakan, kamar yadda nima na tsaneshi , bana sonsa bana kaunarsa kuma bazan taba sonsa ba, har qarshen rayuwa ta, mummy ya kamal nake so shine masoyina na hakika , shi nake kauna , mummy kuma da shi zan rayu"