Sashe 2
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*********************
Bayan yan kai amarya sun wuce amira da zahra ne suka sakata a tsakiya akan tayi shiru ta daina kuka haka Allah ya qaddaro mata amma ina ko sauraronsu batayi sai kukanta takeyi bil hakki .
Khadijah CE itama ta matso gabanta ta tsuguna miqa hannu ta kama hannayenta ta riqe cikin muryan lallashi tace " yaya asmah ya kamata kibar kukan nan haka kada wani ciwo ya kamaki, idan fa wani Abu ya sameki Wanda kike kukan nan dalilin shi fa bashi da asara, muda muke sonki mukeda asara,mune zamu shiga wani hali idan wani Abu ya sameki pls yaya asmah ya isa haka"ta karashe maganar tana langwabar da kai idanunta cike da hawaye,
Dago kai tayi ta kallesu baba daya sai taga sun bata tausayi, share hawayen fuskarta tayi tare da qaqalo wani bushasshen murmushin da iyakacinsa fatar baki tayi musu,"Na gode yan uwana yanzu Ku tashi muyi sallah magriba yayi" ta fada tana zare hannunta cikin Na Khadijah, suma murmushin sukayi mata Khadijah Na fadin "yaya kokefa, don Allah karki qarayin kuka kinji " gyada mata kai kawai tayi,
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
Date: Sep 27, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Na sadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya,
Allah kajiqan iyayen mu}
Page 6
A toilet din dake dakin gaba d'ayansu sukayi alwala banda batool dake kwance kan gado tana fashin sallah, hijjab da pray mat suka dauka a cikin sif kasance war an mata jerenta komai akwai a gidan hatta kayan sawanta suna cikin sit, zahra CE ta shiga wani app a wayarta ya nuna musu alqibla suka fara sallah,
Batool dake kwance taji kamar ana kwala sallama a kofar parlour saurarawa tayi still taji an sake yin sallamar, tashi tayi ta sauko parlour tana amsa sallamar,
Wani mutum ta gani me kimanin shekara arba'in , gaisawa sukayi cikin mutunta juna. Ya Dora da cewa"hajiya dama wani ne yazo yana waje wai mai gidan ne ya bashi saqo ya kawowa madam"
Sai lokacin batool ta fahimci waye wannan mutumin wato mai gadin ne,
"Kace yace yaya aslam ne ya aiko shi gurin asmah?"batool ta tambayeshi, "eh haka yace hajiya, yacema daga can babban gida yake"
"OK muje na ganshi" batool ta fada tana
nufar hanyar waje, bin bayanta mai gadi yayi suka fito compound din gidan,
Karasowa bello yayi ganin mai gadi da batool sun fito, batool tace"mallam bello dama kaine"
"Eh batool nine ya kike ya gujiba gujiban biki"
Batool tace "lpy qlau ya naka gujiba gujiban don nasan kaima kasha gujiba gujiban"Dan dariya yayi tare da cewa"wlh kuwa balool kaman kin Sani, Allah dai ya basu zaman lpy da zuri'a dayyibah "
"Amin thumma amin "batool ta amsa,
saka hannu bello yayi a aljihu ya d'auko farin takardar da aslam ya bashi ya miqawa batool"gashi kiba madam inji yallabai yace a kawo mata"amsa batool tayi tana jujjuya paper sannan tace"to shikenan mallam bello insha Allah yanzu inna shiga zan bata"
"Yawwa batool Na gode sai anjima"bello ya fad'a tare da juyawa ya wuce ,itama batool juyawa tayi ta shige parlon a ranta tana mamakin meye a cikin takar Dan nan da yaya aslam ya aiko dashi da bazai iya kira a waya ba
Koda ta dawo dakin kusan dukansu sun idar da sallah saidai suna zazzaune a gurin suna azkar d'insu, komawa tayi bakin gadon ta zauna tana jiran su idar ta miqa ma asmah saqon, zamanta kamar da minti biyar zahra ta miqe tana linke hijab,kallon batool tayi tace"wlh batool kedai anyi mara hankali"tana balla mata harara , itama batool hararan ta balla mata tare da cewa mai Na miki kuma uwar kankanba , tsaki zahra taja tare da cewa "kinzo kinhau gadon amarya ko kunya babu bayan kinsan sarai mummy ta hanamu hawa gadon mutane, kumama don tsabar rashin kunya gadon yaya aslam din kika hau, to wlh saina gayawa mummy" ,
Harara batool ta balla mata tace" to gulmammiya ba mummy zaki gayawa ba inkinga dama kije ki gayawa yaya aslam din da kanshi ya kasheni ko kuma kije ki gayawa alhaji baba qarewa"
Amira ce da itama idarwanta kenan tana like hijjab tayi gyaran murya uhummmmm duk juyowa sukayi suna kallon ta, itama su take kallo tace"
kudai kunji kunya wlh ko ina akaje sai kun sai kun raba hali sai kace wasu qananan yara"
Khadija ce ta kyalkyale da dariya tana cewa "
wlh twins din mummy kuna ban dariya"
kukan da sukaji asmah ta fashe da shine ya maida hankalinsu kanta, zaune take a inda ta yi sallah ta daga hannu sama tana kai kukanta gurin mahaliccinta, sosai take addu'a akan aurenta da Neman mafita mafi alkhairi, dukkan su da amin suke amsawa har ta gama ta shafa suma suka shafa tare da ita,
batool ce ta matsa kusa da ita tare da miqa mata paper da bello ya kawo tana fadin "amaryan yayanmu wai gashi inji angon naki ya aiko mallam bello direba dazu kina sallah wai ya kawowa shibarsa" ta fada cikin sigar zaulaya,
Dago kanta tayi ta Dan qurawa pepan dake hannnun batool ido kafin ta mika hannu ta karba, bud'e pepan tayi ta qurawa rubutun da baifi layi uku ba ido,
Karantawa takeyi tana qara maimaita karanta abinda ke cikin pepan a zuciyarta. ganin dai tabbas abinda ta gani arubuce a cikin paper tabbas haka yake ba gizo idanunta ke mata ba,ya sata sakin wani qayataccen murmushin Wanda yasa yan biyu mummy da amira da khadija kallon kallo a tsakanin su,
Zahra ce datafi kusa da ita ta miqa hannu ta karbi papern a hannunta warwarewa tayi ta fara karan tawa da qarfi yanda sauran zasu jita kamar haka
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏🏻
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Na sadaukar da wannnan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya,
Allah ka jiqan iyayen mu}
Page 7&8
Ni muhammad aslam na saki matata asma'u saki daya saboda bana sonta bana kaunarta Na tsaneta,,(😱😱😱).
Batool ne ta fizge pepan dake hannun zahra tana qara karantawa a zuciyarta don ita bata yarda abinda zahra ta karanta musu dai-dai bane, amira kuwa miqewa tsaye tayi hannunta dafe da girjinta tana zazzaro ido waje kamar wacce aka koda ma marin bazata sai maimaita innalillahi wa innailaihi raji'un takeyi a baiyane,
Khadijah kuwa rarrafawa tayi ta qarasa gaban asmah tana jijjigata tama rasa mai zatace bakinta sai motsi yakeyi amma maganar taqi fitowa,
Asmah ce ta bige hannun Khadijah daketa faman jijjigata ta miqe tsaye da qarfinta fuskarta dauke da kayatatcen murmushi kamar ba ita bace keta kuka mintuna kadan da suka wuce,
Gyara zaman hijjab din jikinta tayi tana kallonsu tace "dama Na Sani Allah bazai taba barina haka ba, zai kawo min dauki arayuwata, domin dashi Na dogara kuma duk Wanda ya dogara da Allah to Allah ya Isar masa a komai" daga hannu tayi sama fuskarta dauke da murmushi tace "alhamdulillahi,, alhamdulillahi ,,alhamdulillahi ,, Allah Na gode maka"
Amsar pepan tayi a hannun batool ,ta dauki wayarta dake ajiye kan mirror, sannan tace musu "kumuje gida ko" dukkansu sanqarewa sukayi suna kallon ta, anrasa mai bakin magana acikinsu,
Ganin sun tsaya suna kallonta kaman wasu mutum mutumi yasaka ta nufar kofar ta barsu nan tsaye tayi facewarta , da Sauri batool ta bi bayanta tasha gabanta tace " yanzu da gaske tafiya zakiyi asmah "
Wani kallo ta watsa mata tace "me zan zauna inyi miki" batool tace "dare fa yayi asmah " tace " saime to in dare yayi, Wlh ko qarfe biyu dare ne yanzu bazan kwana agidan nan ba batool " batool zata sake mata wani magana ta daka mata tsawa da cewa " dallah ki matsamin a gaba malama". Hakan yasa batool matsawa a gabanta ta bata hanya ta wuce .
Komawa dakin batool tayi nan ta tarad da sauran, amira na trying number yaya kamal yaqi shiga, sake dialing number tayi cikin sa' a kuwa wayar ya fara ringing saida ya kusa katsewa kamal ya daga kiran tare da sallama ,
Ko amsa sallaman amira batayi ba ta fara magana cikin muryar kuka "yaya kamal kana inane don allah kazo yanzu Dan Allah yaya kazo ka taimakemu " jin abinada amira ke fad'i hankali tashe yasa kamal shima cikin Dan tashin hankali yace " meke faruwa ne amira kina inane yanzu"fisge wayar a hannu amira zahra tayi ta kara a kunne tace" yaya kamal kazo gidan yaya aslam dake London road inda akakai asmah dazu"
"OK Ku jirani ganin nan zuwa yanzu"
Asmah kam koda ta fito wucewarta tayi ko waiwayen su batayi ba,koda tazo get cikin sa'a mai gadi ya kewaya don haka sakata ta zare a qaramin kofa tai ficewarta,
Bayanta suka biyo cikin sassarfa amma ko kafin su fito tayi nisa, suma ganin get a bude yasa su bin bayanta da sauri - sauri gudu - gudu , hongota sukayi tanata zuba Sauri tayi musu nissa sosai, hanyace miqaqqiya babu kwana har zuwa titi, don haka suka shiga binta a baya don karta bace musu.
Kasancewa unguwace ta manyan mutane kuma gashi dare ne yasa babu abun hawa Na haya sai motar gida dake wucesu jefi jefi
Share
And
Comment
Fisabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
AYSHA NALADO
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 9&10
Motar kamal ne ya shigo kwanar gidan a guje sai gudu yakeyi hakan yasa bai lura da asmah ba ya wuceta.......Amira ce ta fara hango motar don haka ta gaya wa sauran ga yaya kamal nan, hannu suka daga mai don ya ganesu ,
Gabansu yayi parking ya fito a rude yana tambayansu lpy meya samesu ina ita asmah? Duk hankalinshi a tashe yake.
Bayan yan kai amarya sun wuce amira da zahra ne suka sakata a tsakiya akan tayi shiru ta daina kuka haka Allah ya qaddaro mata amma ina ko sauraronsu batayi sai kukanta takeyi bil hakki .
Khadijah CE itama ta matso gabanta ta tsuguna miqa hannu ta kama hannayenta ta riqe cikin muryan lallashi tace " yaya asmah ya kamata kibar kukan nan haka kada wani ciwo ya kamaki, idan fa wani Abu ya sameki Wanda kike kukan nan dalilin shi fa bashi da asara, muda muke sonki mukeda asara,mune zamu shiga wani hali idan wani Abu ya sameki pls yaya asmah ya isa haka"ta karashe maganar tana langwabar da kai idanunta cike da hawaye,
Dago kai tayi ta kallesu baba daya sai taga sun bata tausayi, share hawayen fuskarta tayi tare da qaqalo wani bushasshen murmushin da iyakacinsa fatar baki tayi musu,"Na gode yan uwana yanzu Ku tashi muyi sallah magriba yayi" ta fada tana zare hannunta cikin Na Khadijah, suma murmushin sukayi mata Khadijah Na fadin "yaya kokefa, don Allah karki qarayin kuka kinji " gyada mata kai kawai tayi,
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
Date: Sep 27, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Na sadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya,
Allah kajiqan iyayen mu}
Page 6
A toilet din dake dakin gaba d'ayansu sukayi alwala banda batool dake kwance kan gado tana fashin sallah, hijjab da pray mat suka dauka a cikin sif kasance war an mata jerenta komai akwai a gidan hatta kayan sawanta suna cikin sit, zahra CE ta shiga wani app a wayarta ya nuna musu alqibla suka fara sallah,
Batool dake kwance taji kamar ana kwala sallama a kofar parlour saurarawa tayi still taji an sake yin sallamar, tashi tayi ta sauko parlour tana amsa sallamar,
Wani mutum ta gani me kimanin shekara arba'in , gaisawa sukayi cikin mutunta juna. Ya Dora da cewa"hajiya dama wani ne yazo yana waje wai mai gidan ne ya bashi saqo ya kawowa madam"
Sai lokacin batool ta fahimci waye wannan mutumin wato mai gadin ne,
"Kace yace yaya aslam ne ya aiko shi gurin asmah?"batool ta tambayeshi, "eh haka yace hajiya, yacema daga can babban gida yake"
"OK muje na ganshi" batool ta fada tana
nufar hanyar waje, bin bayanta mai gadi yayi suka fito compound din gidan,
Karasowa bello yayi ganin mai gadi da batool sun fito, batool tace"mallam bello dama kaine"
"Eh batool nine ya kike ya gujiba gujiban biki"
Batool tace "lpy qlau ya naka gujiba gujiban don nasan kaima kasha gujiba gujiban"Dan dariya yayi tare da cewa"wlh kuwa balool kaman kin Sani, Allah dai ya basu zaman lpy da zuri'a dayyibah "
"Amin thumma amin "batool ta amsa,
saka hannu bello yayi a aljihu ya d'auko farin takardar da aslam ya bashi ya miqawa batool"gashi kiba madam inji yallabai yace a kawo mata"amsa batool tayi tana jujjuya paper sannan tace"to shikenan mallam bello insha Allah yanzu inna shiga zan bata"
"Yawwa batool Na gode sai anjima"bello ya fad'a tare da juyawa ya wuce ,itama batool juyawa tayi ta shige parlon a ranta tana mamakin meye a cikin takar Dan nan da yaya aslam ya aiko dashi da bazai iya kira a waya ba
Koda ta dawo dakin kusan dukansu sun idar da sallah saidai suna zazzaune a gurin suna azkar d'insu, komawa tayi bakin gadon ta zauna tana jiran su idar ta miqa ma asmah saqon, zamanta kamar da minti biyar zahra ta miqe tana linke hijab,kallon batool tayi tace"wlh batool kedai anyi mara hankali"tana balla mata harara , itama batool hararan ta balla mata tare da cewa mai Na miki kuma uwar kankanba , tsaki zahra taja tare da cewa "kinzo kinhau gadon amarya ko kunya babu bayan kinsan sarai mummy ta hanamu hawa gadon mutane, kumama don tsabar rashin kunya gadon yaya aslam din kika hau, to wlh saina gayawa mummy" ,
Harara batool ta balla mata tace" to gulmammiya ba mummy zaki gayawa ba inkinga dama kije ki gayawa yaya aslam din da kanshi ya kasheni ko kuma kije ki gayawa alhaji baba qarewa"
Amira ce da itama idarwanta kenan tana like hijjab tayi gyaran murya uhummmmm duk juyowa sukayi suna kallon ta, itama su take kallo tace"
kudai kunji kunya wlh ko ina akaje sai kun sai kun raba hali sai kace wasu qananan yara"
Khadija ce ta kyalkyale da dariya tana cewa "
wlh twins din mummy kuna ban dariya"
kukan da sukaji asmah ta fashe da shine ya maida hankalinsu kanta, zaune take a inda ta yi sallah ta daga hannu sama tana kai kukanta gurin mahaliccinta, sosai take addu'a akan aurenta da Neman mafita mafi alkhairi, dukkan su da amin suke amsawa har ta gama ta shafa suma suka shafa tare da ita,
batool ce ta matsa kusa da ita tare da miqa mata paper da bello ya kawo tana fadin "amaryan yayanmu wai gashi inji angon naki ya aiko mallam bello direba dazu kina sallah wai ya kawowa shibarsa" ta fada cikin sigar zaulaya,
Dago kanta tayi ta Dan qurawa pepan dake hannnun batool ido kafin ta mika hannu ta karba, bud'e pepan tayi ta qurawa rubutun da baifi layi uku ba ido,
Karantawa takeyi tana qara maimaita karanta abinda ke cikin pepan a zuciyarta. ganin dai tabbas abinda ta gani arubuce a cikin paper tabbas haka yake ba gizo idanunta ke mata ba,ya sata sakin wani qayataccen murmushin Wanda yasa yan biyu mummy da amira da khadija kallon kallo a tsakanin su,
Zahra ce datafi kusa da ita ta miqa hannu ta karbi papern a hannunta warwarewa tayi ta fara karan tawa da qarfi yanda sauran zasu jita kamar haka
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏🏻
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Na sadaukar da wannnan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya,
Allah ka jiqan iyayen mu}
Page 7&8
Ni muhammad aslam na saki matata asma'u saki daya saboda bana sonta bana kaunarta Na tsaneta,,(😱😱😱).
Batool ne ta fizge pepan dake hannun zahra tana qara karantawa a zuciyarta don ita bata yarda abinda zahra ta karanta musu dai-dai bane, amira kuwa miqewa tsaye tayi hannunta dafe da girjinta tana zazzaro ido waje kamar wacce aka koda ma marin bazata sai maimaita innalillahi wa innailaihi raji'un takeyi a baiyane,
Khadijah kuwa rarrafawa tayi ta qarasa gaban asmah tana jijjigata tama rasa mai zatace bakinta sai motsi yakeyi amma maganar taqi fitowa,
Asmah ce ta bige hannun Khadijah daketa faman jijjigata ta miqe tsaye da qarfinta fuskarta dauke da kayatatcen murmushi kamar ba ita bace keta kuka mintuna kadan da suka wuce,
Gyara zaman hijjab din jikinta tayi tana kallonsu tace "dama Na Sani Allah bazai taba barina haka ba, zai kawo min dauki arayuwata, domin dashi Na dogara kuma duk Wanda ya dogara da Allah to Allah ya Isar masa a komai" daga hannu tayi sama fuskarta dauke da murmushi tace "alhamdulillahi,, alhamdulillahi ,,alhamdulillahi ,, Allah Na gode maka"
Amsar pepan tayi a hannun batool ,ta dauki wayarta dake ajiye kan mirror, sannan tace musu "kumuje gida ko" dukkansu sanqarewa sukayi suna kallon ta, anrasa mai bakin magana acikinsu,
Ganin sun tsaya suna kallonta kaman wasu mutum mutumi yasaka ta nufar kofar ta barsu nan tsaye tayi facewarta , da Sauri batool ta bi bayanta tasha gabanta tace " yanzu da gaske tafiya zakiyi asmah "
Wani kallo ta watsa mata tace "me zan zauna inyi miki" batool tace "dare fa yayi asmah " tace " saime to in dare yayi, Wlh ko qarfe biyu dare ne yanzu bazan kwana agidan nan ba batool " batool zata sake mata wani magana ta daka mata tsawa da cewa " dallah ki matsamin a gaba malama". Hakan yasa batool matsawa a gabanta ta bata hanya ta wuce .
Komawa dakin batool tayi nan ta tarad da sauran, amira na trying number yaya kamal yaqi shiga, sake dialing number tayi cikin sa' a kuwa wayar ya fara ringing saida ya kusa katsewa kamal ya daga kiran tare da sallama ,
Ko amsa sallaman amira batayi ba ta fara magana cikin muryar kuka "yaya kamal kana inane don allah kazo yanzu Dan Allah yaya kazo ka taimakemu " jin abinada amira ke fad'i hankali tashe yasa kamal shima cikin Dan tashin hankali yace " meke faruwa ne amira kina inane yanzu"fisge wayar a hannu amira zahra tayi ta kara a kunne tace" yaya kamal kazo gidan yaya aslam dake London road inda akakai asmah dazu"
"OK Ku jirani ganin nan zuwa yanzu"
Asmah kam koda ta fito wucewarta tayi ko waiwayen su batayi ba,koda tazo get cikin sa'a mai gadi ya kewaya don haka sakata ta zare a qaramin kofa tai ficewarta,
Bayanta suka biyo cikin sassarfa amma ko kafin su fito tayi nisa, suma ganin get a bude yasa su bin bayanta da sauri - sauri gudu - gudu , hongota sukayi tanata zuba Sauri tayi musu nissa sosai, hanyace miqaqqiya babu kwana har zuwa titi, don haka suka shiga binta a baya don karta bace musu.
Kasancewa unguwace ta manyan mutane kuma gashi dare ne yasa babu abun hawa Na haya sai motar gida dake wucesu jefi jefi
Share
And
Comment
Fisabillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
AYSHA NALADO
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 9&10
Motar kamal ne ya shigo kwanar gidan a guje sai gudu yakeyi hakan yasa bai lura da asmah ba ya wuceta.......Amira ce ta fara hango motar don haka ta gaya wa sauran ga yaya kamal nan, hannu suka daga mai don ya ganesu ,
Gabansu yayi parking ya fito a rude yana tambayansu lpy meya samesu ina ita asmah? Duk hankalinshi a tashe yake.