Sashe 82
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Ki bani hankalinki da kyau, ki amsamin tambayata, idan kuna wasannin kina mayar mai damartani ne?, girgiza kai Asmah tayi kafin tace "A'a ummi bana iyawa kunya nakeji" ummi tace "OK hakan ma yayi, to kina jin alamar abinshi ya miƙe idan kuna wasan" dagowa tayi bata gane me ummi ke nufi ba hakan yasa tayi shiru"ki bani amsa nace kinajin alamar abinshi yana miƙewa so nake Na tabbatar kalau yake dan insane irin matakin da zan dauka" Asmah cikin rashin fahimta tace"ummi wani Abu" daƙuwa ummi ta mata tare da cewa "gidanku Asmah, kibani amsa ba wasa nakeyi dake ba, nace kina ji ko ganin abin shi Na maza abin fitsarin shi nake nufi, kinaji yana yin karfi idan kuna wasa" sai lokacin Asmah ta fahimci ummi, take wani irin kunya ya lulluɓeta ba shiri takai tafukan hannayenta ta rufe fuskarta ganin haka yasa ummi cewa aɗan kausashe "zanci gidanku fa ki bani amsa, ko kinga wasa a idona" girgiza kai tayi still idanunta na rufe, ta tuna sometimes takanji abin ya miƙe ya zama ƙato yayi karfi kamar katako, har taji yana zungurinta wani bin, duk da dai bawai ta taɓa taɓawa bane, ,takanyi mamaki, har ta tambayi kanta to dama haka nasu yake da karfi ko kuwa nashine haka, da'ker ta daure tace "umminmu ban sani ba amma shidai nashi abin yana da karfi sosai kamar katako " tafa hannu ummi tayi tare da cewa "to wlh garau yake wulakanci ne so yake ya ƙure ki, to kuwa saidai ke ki ƙure shi, ina fatan set din kayan da addawiyya ta haɗa miki suna nan baki kyautar ba" Asmah tace "eh ummi suna nan banma taba buɗe kwalin ba" ummi tace "yawwa to yau inkin koma gida ki kulle kofarki, dakyau ki farke kwalin duka kayan ki daukomin hotonsu a wayarki gobe kizo dasu zan nuna miki waɗanda zakiyi amfani dasu, sanna zan buga ma anty maryar muktar yar zamfara ta aiko min da turaren (kokaƙi Allah) dashi zamu yi amfani ta ruwan sanyi duk taurin kanshi, saiya sauke shi, ke ko aljanu ne ke hanashi sai sun sake shi a lokacin, yanzu bari na baki tsarabar dana zo muku dashi, tunda naga sauran duk suna da kunshi, kene me bukatar su a yanzu, wani ƙaton jaka ta dauko ta buɗe take ta shiga fito da magunguna, magungunane masu kyau da inganci Wanda tayi orden su a gurin anty maryam muktar ana saura kwana biyu zata zo, amma ba bata lokaci har kayanta ya iso cikin sauƙi, nan ta ba Asmah waɗanda tasan ya kamata tayi amfani dasu tace taje ta fara sha kafin goben tazo da hotunan waɗancen na gurin ta,amsa tayi tana yamutsa fuska ganin haka yasa ummi cewa "bani nan da ganin yadda kike yamutsa fuska ba abin arziki Zakiyi ba", da kaina zan dinga baki, waɗanda zata iya sha a nan take ummi ta ritsata tasha sauran da sai anjima kuma ta saka mata a jaka tare da ja mata kunnen akan ta tabbatar tasha a gida .
Daidai nan su zahra suka dawo, batool tace tana bin kayan magungunan dake barbaje a ɗakin da kallo "wai ummi ƙusƙus din me kukeyi ne tun dazu fiyye da awa ɗaya" ya Rabi'ah kam cewa tayi"ayya ummi wato tunda kinfi ɗasawa da ya Aslam shine kika ware tashi matar kike gyara mashi ita mu kuma ko oho ko" dariya Rabi'ah ta bata, ummi tace "eh mana ai zamanin kowa kanshi ya sani nima ɗana kawai na sani," kallon Amira da Khadijah tayi tace "ku kuje gurin mummy ta gyaraku, itace sirikarku" batool tace "to mu gurin wa zamuje umminmu" ya Rabi'ah cikin dariya tace kowa taje gurin uwar mijinta, daƙuwa ummi tama ya Rabi'ah, sannan ta kalli su batool tace " daughters ni zan gyaraku, to kuma naga kowacce taci wake ta koshi, ya za'ayi kenan, amma dai bari na gani ko akwai irin naku" wani ummi ta dauko a roba anyi sillin din bakinshi ta mikawa batool, zahra tace "ummi nifa" ummi tace ke bazan baki shi ba saboda bake kaɗai bane gurin Barr in nabaki zamu shiga hakkin maryama, kukan shagwaba zahra tasa tana diddira ƙafa tace "ummi don Allah ki bani sai Musha tare da ita ai" tafa hannu ummi tayi tare da cewa "iyyee yaran mummy fa angirma" batool dake dudduba robar maganin da ummi ta bata cak ta tsaya tare da dagowa ta kalli zahra dake kukan abata itama tace"wait zahra naji kamar kince a baki magani kuje kusha da kishiyar ki?" Zahra ta harareta tare da cewa "haka nace what is ur problem" dariya batool ta kwashe dashi tana nuna zahra cikin dariya take cewa "kuji wani ɗiɗiɗi, yau naga zallar iyayi da neman suna,lallai zahra baki da hankali kishiya zaki ba kayan mata ta sha" su Amira da Khadijah kam batool ce ta basu dariya, nan suka shiga yi, ummi ma saida ta gama cin dariyarta sannan tace "to ina ruwanki batool, zaman lafiya ne ya kawo haka, koba haka ba zahra " ummi ta karkare maganar tana kallon zahra data cika fal tana aunawa batool harara, nan kuma aka koma caftar kishiya da kishi, batool na basu labarin budurwar Dr bash, data nace tana sonshi wai ita Dr basira, nan ta shiga basu labarin diraman da suke kwasa da Dr bash akan basira suna ta shan dariya gwanin sha'awa, ummi na jinsu kawacce na kawo nata firan da abinda ya shafi nata gidan, ummi na jinsu duk in taji abinda zata gyara masu ta gyara musu , tana yi tana kara koyar dasu dabarun zama da miji da yadda zasu samu rabo duniya da lahira, a haka aka kira mangariba suka tashi domin zuwa su gabatar da sallah.
Bayan ya ajiye Asmah bai zame ko ina ba sai asibiti gurin Dr bash, saida ya shiga harabar asibitin yayi parking sannan ya daga waya ya kira shi, yana dagawa yace "gani na kawo maka ziyara asibiti" Dr bash dake zaune a office ɗinshi ɗaga kai yayi ya kalli harabar asibitin, inda ake parking motoci, aiko idanunshi ya sauka kan motar Aslam, sai lokacin ya yarda, don da jinshi kawai yayi, aiko cikin son ya jashi yace, "aiko dai ka makaro, dan yanzu nabar asibiti, kaima, kayi ganganci kasan yau weekend ne ba kowani time zaka sameni a asibiti ba" Aslam da idon shi kekan motar Dr dake fake a kusa da shi yace"to shi kuma motar nan na uban waye, Mallam karka raina min hankali mana" dariya bashir ya kwashe dashi yana cewa "ta kaima irin wannan ziyara haka ba notice" Aslam yace "to ko na koma ne" da sauri bashir yace "ni na isa nace ka koma yi hakuri ka karaso babban yayan mu" kashe wayar yayi batare da ya amsa mashi ba, ya fito ya kulle motar shi tare da nufar cikin asibitin.........
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOk
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}
112
Daidai nan su zahra suka dawo, batool tace tana bin kayan magungunan dake barbaje a ɗakin da kallo "wai ummi ƙusƙus din me kukeyi ne tun dazu fiyye da awa ɗaya" ya Rabi'ah kam cewa tayi"ayya ummi wato tunda kinfi ɗasawa da ya Aslam shine kika ware tashi matar kike gyara mashi ita mu kuma ko oho ko" dariya Rabi'ah ta bata, ummi tace "eh mana ai zamanin kowa kanshi ya sani nima ɗana kawai na sani," kallon Amira da Khadijah tayi tace "ku kuje gurin mummy ta gyaraku, itace sirikarku" batool tace "to mu gurin wa zamuje umminmu" ya Rabi'ah cikin dariya tace kowa taje gurin uwar mijinta, daƙuwa ummi tama ya Rabi'ah, sannan ta kalli su batool tace " daughters ni zan gyaraku, to kuma naga kowacce taci wake ta koshi, ya za'ayi kenan, amma dai bari na gani ko akwai irin naku" wani ummi ta dauko a roba anyi sillin din bakinshi ta mikawa batool, zahra tace "ummi nifa" ummi tace ke bazan baki shi ba saboda bake kaɗai bane gurin Barr in nabaki zamu shiga hakkin maryama, kukan shagwaba zahra tasa tana diddira ƙafa tace "ummi don Allah ki bani sai Musha tare da ita ai" tafa hannu ummi tayi tare da cewa "iyyee yaran mummy fa angirma" batool dake dudduba robar maganin da ummi ta bata cak ta tsaya tare da dagowa ta kalli zahra dake kukan abata itama tace"wait zahra naji kamar kince a baki magani kuje kusha da kishiyar ki?" Zahra ta harareta tare da cewa "haka nace what is ur problem" dariya batool ta kwashe dashi tana nuna zahra cikin dariya take cewa "kuji wani ɗiɗiɗi, yau naga zallar iyayi da neman suna,lallai zahra baki da hankali kishiya zaki ba kayan mata ta sha" su Amira da Khadijah kam batool ce ta basu dariya, nan suka shiga yi, ummi ma saida ta gama cin dariyarta sannan tace "to ina ruwanki batool, zaman lafiya ne ya kawo haka, koba haka ba zahra " ummi ta karkare maganar tana kallon zahra data cika fal tana aunawa batool harara, nan kuma aka koma caftar kishiya da kishi, batool na basu labarin budurwar Dr bash, data nace tana sonshi wai ita Dr basira, nan ta shiga basu labarin diraman da suke kwasa da Dr bash akan basira suna ta shan dariya gwanin sha'awa, ummi na jinsu kawacce na kawo nata firan da abinda ya shafi nata gidan, ummi na jinsu duk in taji abinda zata gyara masu ta gyara musu , tana yi tana kara koyar dasu dabarun zama da miji da yadda zasu samu rabo duniya da lahira, a haka aka kira mangariba suka tashi domin zuwa su gabatar da sallah.
Bayan ya ajiye Asmah bai zame ko ina ba sai asibiti gurin Dr bash, saida ya shiga harabar asibitin yayi parking sannan ya daga waya ya kira shi, yana dagawa yace "gani na kawo maka ziyara asibiti" Dr bash dake zaune a office ɗinshi ɗaga kai yayi ya kalli harabar asibitin, inda ake parking motoci, aiko idanunshi ya sauka kan motar Aslam, sai lokacin ya yarda, don da jinshi kawai yayi, aiko cikin son ya jashi yace, "aiko dai ka makaro, dan yanzu nabar asibiti, kaima, kayi ganganci kasan yau weekend ne ba kowani time zaka sameni a asibiti ba" Aslam da idon shi kekan motar Dr dake fake a kusa da shi yace"to shi kuma motar nan na uban waye, Mallam karka raina min hankali mana" dariya bashir ya kwashe dashi yana cewa "ta kaima irin wannan ziyara haka ba notice" Aslam yace "to ko na koma ne" da sauri bashir yace "ni na isa nace ka koma yi hakuri ka karaso babban yayan mu" kashe wayar yayi batare da ya amsa mashi ba, ya fito ya kulle motar shi tare da nufar cikin asibitin.........
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOk
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}
112