Sashe 58
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana tsaye ya shagala da kallon haryar da tabi, yaji wani irin mahaukacin knocking na tashin hankalin, kamar za,a balla kofar , ba shiri ya dawo hayyacinsa, bude kofar yayi da sauri dan ganin wane mahaukacine wannan, arba yayi da uwar gida tana wani irin huci, ranta a bace, tana ganin shi tace"to alagumgumi maci amana, har yanzu dai lokaci na bai wuce ba da ka shiga dakin yar yarinya karama ka taushe ta, wlh adamu ranar lahira da shanyayyen barin jiki zaka tashi insha Allahu, tunda gashi tun ba'aje koina ba ka fara nuna rashin adalci a tsakanin mu, insha Allahu sai wutar Allah ta cika,azzalumi kawai, mak" sauran zance ne ya katse jin saukar biyar dinshi a fuskarta, mari ya mata bana wasa ba don saida ya daidaici idanunta sun rufe ruf da masifa ya ware yatsu yasauke mata su da hannun hagu ma kuwa.
Wani ihu ta kwarara mai matuqar kara ta duke a gurin dafe da kuncinta, shikan, da ranshi ya gama baci, ko kallonta bai karayi ba yabi ta gefenta ya wuce abinshi, hanan da komai ya faru akan idanunta ne ta karaso da sauri ta kama hannun mamanta da idanta ke rufe bata ma ganin gabanta tayi part dinta da ita.
A falo ta zube tana risgan kuka tare da tsine ma zahra albarka, tanayi tana daukar alwashin rama marinta a jikin zahra saidai in sakin ta zaiyi ya sake ta, amma tayi alkawarin, cin uban zahra la'ada waje, take ta dauka wayarta ta kira wata kawarta Mara mutunci, da wannan Mara kunyar kanwar tata wacce tama su ummi tsaki ranan nan.
Take dukkansu suke Ce ta basu nan da ƴan awanni gasunan zuwa, share hawayen ta tayi, tayi kwafa, tace wlh yau saikin gwammace da baki taba sanin mijina ba a duniya.
Allah sarki zahra sha ɗaya nayi ta shiga kitchen cike da ɗoki , yau zata fara girki a gidan aurenta.
Tunanin me zata girka ta shiga yi, da'ker ta samu ta tsaida abinda zata girka, a nutse cike da kwarewa ta fara aikinta, kafin 2 ta kammala abinka da gas, mai kai takwas😝
White rice tayi da stew, da yaji naman kaza, ta hada pineapple juice , da farfesun cat fish, sai coslow, dayaji dafaffiyar kwai da hanta.😋
Sababbin kula mai kyau ta dauka ta zuba abincin a ciki, tunani ta shigayi, ta ina zata samu ta Sanar ma Maryama ta gama lunch, ita dai baza taje part dinta ba,ita ba saboda maryama tayi girkin ba tasan ba lallai taci ba don yara tayi, tausayin su ya kamata tun daga lokacin da Barr ya gaya mata, maryama bata basu abinci ba tun jiya sai hanan ne ke jagwalgwal musu, tana wannan sake saken taji ana knocking zuwa tayi ta bude, hanan ta gani tsaye rike da hannun karamin kanin su Ahmad, murmushi hanan ta sakar mata tare da cewa"anty ina wuni" itama zahra mayar mata da martanin murmushin tayi tace "A'a yaya hanan ina gajiya ya gida" da yake ta Riga tasan su tun kafin suyi aure tasan hotunan su da sunan kowanne su, zahra tace "ku shigo mana hanan" kin shigowa sukayi sai ma dan wayge wayge da taga hanan d'in nayi kafin a hankali cikin raɗa tace"anty dan Allah kina da abinci kiba ahmad tun ɗazu sai kuka yakeyi yunwa yakeji mummy bata bamu abinci ba tun jiya" tausayin yaran ne ya kara cika zuciyar zahra har taji kamar ta zubar da kwallah, amma ta dake, tace "karki damu hanan ni nayi muku girki mai dadi shigo ki karbar muku kije kuci," tsayawa hanan tayi tana kallonta taki shiga gane kamar yarinyar tsoron shiga dakin take da alamar an mata kyakkyawan gargadi akan shiga lamarin zahra, cewa zahra tayi ta jira ta bari ta , dauko masu, komawa tayi ta dauko kulolin ta samu tire ta jera musu komai akai ta fito ta mika mata, cikin tsananin jin dadi hanan ta mika hannu zata karba, sai ji sukayi an bangaiji tire kamar daga sama, daga zahra har hanan ba Wanda ya lura da tahowar maryama, abincin gaba daya ya zube ko kadan be rage a kullan ba, wani wawan mari maryama takai ma hanan kafin ta mude mata kunne ta figi hannun Ahmad taja su kiyy zuwa part dinsu tana shiga ta rufe hanan da duka da zagi.
Zahra na tsaye a inda suka barta tanajin duk abinda ke faruwa, kwallah ne suka sauka akan kuncinta na tausayin hanan ,dukawa tayi ta tattara kulolinta, ta shige dakinta.
Daidai lokacin kuma kanwar Maryama farida da kawar ta atika suka diro cikin gidan.
Tarar wa sukayi maryama na dukan hanan nan suka hana tare da tambayar ba'asi, kwashe abinda hanan d'in tayi na zuwa tambayar abinci gun zahra tayi ta gaya musu, nan farida ta kara mata da rankwashi da zagi.
Kallon su maryama tayi tace "abinda yasa na kiraku so nake muje ku tayani naci uban wancen karamar yar iskan, so nake in nuna mata ƙwaruru ba tsaran wake bane, wai harni ni Barr zai Mara akan wannan yarinyar, tunda mukayi aure shekar goma sha hudu kenan ko dungurina bai taba yi ba, sai yau dan ya auro wannan figaggiyar, " a zabure farida tace "ma me? mari fa kikace yaya maryam, kuma akanta, lallai yau zamuci uban yarinya, la'ada waje, ta yadda ko ganin ki tayi sai gabanta ya fadi" itama atika kumfar baki ta shiga yi kafin suka rankaya zuwa part d'in zahra.
Hanan na jinsu duk hankalinta ya tashi, ita dai bata son su je su duki anty amaryarsu mai kirki kamar yadda ta lakaba mata, tunanin me zatayi dan dakatar dasu ta shigayi,dan hanan yarinyace mai matukar wayo.
Zahra bayan ta koma dakinta da kwanukanta da maryama ta barar kitchen ta wuce dasu ta wanke abinta, kafin ta zuba nata abincin ta wuto parlour ta zauna tana ci tana tunanin su hanan, Ahmad ma ne yafi bata tausayi shida yake karamin yaro màra wayo ace an barshi da yunwa haka, tana wannan sake saken ne taji ana buga mata kofa kamar za'a balla.
Allah sarki baiwar Allah kamar baza ta bude ba sai kuma tayi tunanin kosu hanan ne suka dawo ajiye abincin ta tayi ta tashi ta isa wurin kofar ta bude, gabanta ne ya yanke ya fadi ganin Maryama, da wasu watsatstsun mata biyu tare da ita, suna binta da mugun kallo suna huci, kafin takai ga tambayar su lafiya , farida ta sauke mata mari a fuskarta kau , tare da hankada ta cikin falon, baya tayi ta fadi saboda bata shiryama hakan ba, kuma ba karamin hankada ta mata ba, kafin ta kai ga mikewa, sun rufeta da duka ta ko'ina baji ba gani kamar Allah ne ya aikosu.
Wayyo zahra sunfi karfinta sarkin yawa yafi sarki karfi itadai kokari take ta kare fuskarta kar suji mata a fuska, Maryama hawa kanta tayi ta zauna a ruwan cikin ta, tana tumurmusa.
Daidai lokacin motor barr ya shigo harabar gidan da mahaukacin gudu, waya ya samu daga hanan tana kuka take gaya mai ga mummyn su ta kira anty farida da anty atika sunje dakin anty amarya wai zasu mata duka, iya abinda ya iya tsayawa ya saurara kenan,ya katse kiran ya shigo motar shi da mahaukacin gudu ya nufo gida...........
Yauma dai kumin hakuri mutane na bani da isasshen caji again🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
DAMA TA BIYU💖 ƘIRƘIRARREN LABARINE MALLAKINANE BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI TA KOWACCE SIGA BADA IZININA BA❌❌❌❌
(In👂👂👂yaji! gangar jiki ya tsira👌 a kiyaye pls)
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}
Page 97
Ko parking d'in kirki bai tsaya yi ba ya balle murfin motar ya fito da wani irin sauri sauri gudu gudu ya tunkari part d'in zahra tunkan ya ƙarasa yakejin hayaniya da hargowa na tashi , hakan yasa ya karasa a guje, idanun shine ya hango mai maryama zaune ɗare ɗare a ruwan cikin babynsa tana dukà ga kuma ga farida da atika nan suma ba'a barsu a baya ba.
Jin zuciyar shi yayi kamar an watsa mata fetir an cinna ashàna, wani irin zafi da kuna ta ɗauka, take ya shiga fidda wani irin huce, Barr irin mutanen na ne da idan ransu ya baci , idanunsu ke rufewa komai ma sukan iya aikatawa a lokacin, yana da matukar zuciya idan aka taboshi.
Dukkansu sunyi nisa babu wacce ta lura da shigowar shi falon, dunkule hannu yayi ya kaima atika naushi a gefen fuska dayake ita ke kusa dashi, take baki ya fashe jini yayi tsartuwa saiga hakora uku a kasa.
Kafa yasa ya tokari Maryama sai gata a gefe a share share a kasa, baibi ta kan wannan ba yasa kafa ya dinga ball da ita a falon ganin haka yasa farida rugawa da gudu ta shige kitchen d'in zahra ta bamo ɗofa, itama atika lallabawa tayi zata fece ya ankare da ita figo ta yayi ya hada da Maryama ya cigaba da kwallo dasu a falon idanun shi gaba daya ya rufe, baibarsu ba saida yaga kamar sun mutu, ya koma kan zahra ya dagota ya rungume gam, ta daku ko hannunta bata iya dagawa, da'ker take sauke numfashi a wahalce,ciccibanta yayi ya kaita bedroom dinta ya kwanta, dawowa yayi ya tarad da su Maryama a yadda ya barsu, wani baƙin ciki ne ya kara tirnike shi, wucesu yayi fuuu, har yakai bakin kofar fita ya sake juyowa a fusace take atika dake da sauran kwari ta fara ja baya, ita Maryama ba halin gudu dan kamar ma tayi targade a kafa takeji.
Wani ihu ta kwarara mai matuqar kara ta duke a gurin dafe da kuncinta, shikan, da ranshi ya gama baci, ko kallonta bai karayi ba yabi ta gefenta ya wuce abinshi, hanan da komai ya faru akan idanunta ne ta karaso da sauri ta kama hannun mamanta da idanta ke rufe bata ma ganin gabanta tayi part dinta da ita.
A falo ta zube tana risgan kuka tare da tsine ma zahra albarka, tanayi tana daukar alwashin rama marinta a jikin zahra saidai in sakin ta zaiyi ya sake ta, amma tayi alkawarin, cin uban zahra la'ada waje, take ta dauka wayarta ta kira wata kawarta Mara mutunci, da wannan Mara kunyar kanwar tata wacce tama su ummi tsaki ranan nan.
Take dukkansu suke Ce ta basu nan da ƴan awanni gasunan zuwa, share hawayen ta tayi, tayi kwafa, tace wlh yau saikin gwammace da baki taba sanin mijina ba a duniya.
Allah sarki zahra sha ɗaya nayi ta shiga kitchen cike da ɗoki , yau zata fara girki a gidan aurenta.
Tunanin me zata girka ta shiga yi, da'ker ta samu ta tsaida abinda zata girka, a nutse cike da kwarewa ta fara aikinta, kafin 2 ta kammala abinka da gas, mai kai takwas😝
White rice tayi da stew, da yaji naman kaza, ta hada pineapple juice , da farfesun cat fish, sai coslow, dayaji dafaffiyar kwai da hanta.😋
Sababbin kula mai kyau ta dauka ta zuba abincin a ciki, tunani ta shigayi, ta ina zata samu ta Sanar ma Maryama ta gama lunch, ita dai baza taje part dinta ba,ita ba saboda maryama tayi girkin ba tasan ba lallai taci ba don yara tayi, tausayin su ya kamata tun daga lokacin da Barr ya gaya mata, maryama bata basu abinci ba tun jiya sai hanan ne ke jagwalgwal musu, tana wannan sake saken taji ana knocking zuwa tayi ta bude, hanan ta gani tsaye rike da hannun karamin kanin su Ahmad, murmushi hanan ta sakar mata tare da cewa"anty ina wuni" itama zahra mayar mata da martanin murmushin tayi tace "A'a yaya hanan ina gajiya ya gida" da yake ta Riga tasan su tun kafin suyi aure tasan hotunan su da sunan kowanne su, zahra tace "ku shigo mana hanan" kin shigowa sukayi sai ma dan wayge wayge da taga hanan d'in nayi kafin a hankali cikin raɗa tace"anty dan Allah kina da abinci kiba ahmad tun ɗazu sai kuka yakeyi yunwa yakeji mummy bata bamu abinci ba tun jiya" tausayin yaran ne ya kara cika zuciyar zahra har taji kamar ta zubar da kwallah, amma ta dake, tace "karki damu hanan ni nayi muku girki mai dadi shigo ki karbar muku kije kuci," tsayawa hanan tayi tana kallonta taki shiga gane kamar yarinyar tsoron shiga dakin take da alamar an mata kyakkyawan gargadi akan shiga lamarin zahra, cewa zahra tayi ta jira ta bari ta , dauko masu, komawa tayi ta dauko kulolin ta samu tire ta jera musu komai akai ta fito ta mika mata, cikin tsananin jin dadi hanan ta mika hannu zata karba, sai ji sukayi an bangaiji tire kamar daga sama, daga zahra har hanan ba Wanda ya lura da tahowar maryama, abincin gaba daya ya zube ko kadan be rage a kullan ba, wani wawan mari maryama takai ma hanan kafin ta mude mata kunne ta figi hannun Ahmad taja su kiyy zuwa part dinsu tana shiga ta rufe hanan da duka da zagi.
Zahra na tsaye a inda suka barta tanajin duk abinda ke faruwa, kwallah ne suka sauka akan kuncinta na tausayin hanan ,dukawa tayi ta tattara kulolinta, ta shige dakinta.
Daidai lokacin kuma kanwar Maryama farida da kawar ta atika suka diro cikin gidan.
Tarar wa sukayi maryama na dukan hanan nan suka hana tare da tambayar ba'asi, kwashe abinda hanan d'in tayi na zuwa tambayar abinci gun zahra tayi ta gaya musu, nan farida ta kara mata da rankwashi da zagi.
Kallon su maryama tayi tace "abinda yasa na kiraku so nake muje ku tayani naci uban wancen karamar yar iskan, so nake in nuna mata ƙwaruru ba tsaran wake bane, wai harni ni Barr zai Mara akan wannan yarinyar, tunda mukayi aure shekar goma sha hudu kenan ko dungurina bai taba yi ba, sai yau dan ya auro wannan figaggiyar, " a zabure farida tace "ma me? mari fa kikace yaya maryam, kuma akanta, lallai yau zamuci uban yarinya, la'ada waje, ta yadda ko ganin ki tayi sai gabanta ya fadi" itama atika kumfar baki ta shiga yi kafin suka rankaya zuwa part d'in zahra.
Hanan na jinsu duk hankalinta ya tashi, ita dai bata son su je su duki anty amaryarsu mai kirki kamar yadda ta lakaba mata, tunanin me zatayi dan dakatar dasu ta shigayi,dan hanan yarinyace mai matukar wayo.
Zahra bayan ta koma dakinta da kwanukanta da maryama ta barar kitchen ta wuce dasu ta wanke abinta, kafin ta zuba nata abincin ta wuto parlour ta zauna tana ci tana tunanin su hanan, Ahmad ma ne yafi bata tausayi shida yake karamin yaro màra wayo ace an barshi da yunwa haka, tana wannan sake saken ne taji ana buga mata kofa kamar za'a balla.
Allah sarki baiwar Allah kamar baza ta bude ba sai kuma tayi tunanin kosu hanan ne suka dawo ajiye abincin ta tayi ta tashi ta isa wurin kofar ta bude, gabanta ne ya yanke ya fadi ganin Maryama, da wasu watsatstsun mata biyu tare da ita, suna binta da mugun kallo suna huci, kafin takai ga tambayar su lafiya , farida ta sauke mata mari a fuskarta kau , tare da hankada ta cikin falon, baya tayi ta fadi saboda bata shiryama hakan ba, kuma ba karamin hankada ta mata ba, kafin ta kai ga mikewa, sun rufeta da duka ta ko'ina baji ba gani kamar Allah ne ya aikosu.
Wayyo zahra sunfi karfinta sarkin yawa yafi sarki karfi itadai kokari take ta kare fuskarta kar suji mata a fuska, Maryama hawa kanta tayi ta zauna a ruwan cikin ta, tana tumurmusa.
Daidai lokacin motor barr ya shigo harabar gidan da mahaukacin gudu, waya ya samu daga hanan tana kuka take gaya mai ga mummyn su ta kira anty farida da anty atika sunje dakin anty amarya wai zasu mata duka, iya abinda ya iya tsayawa ya saurara kenan,ya katse kiran ya shigo motar shi da mahaukacin gudu ya nufo gida...........
Yauma dai kumin hakuri mutane na bani da isasshen caji again🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
DAMA TA BIYU💖 ƘIRƘIRARREN LABARINE MALLAKINANE BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI TA KOWACCE SIGA BADA IZININA BA❌❌❌❌
(In👂👂👂yaji! gangar jiki ya tsira👌 a kiyaye pls)
{Nasadaukar da wannan book d'in ga duk wacce ta rasa mahaifiya Allah kajiqan iyayen mu}
Page 97
Ko parking d'in kirki bai tsaya yi ba ya balle murfin motar ya fito da wani irin sauri sauri gudu gudu ya tunkari part d'in zahra tunkan ya ƙarasa yakejin hayaniya da hargowa na tashi , hakan yasa ya karasa a guje, idanun shine ya hango mai maryama zaune ɗare ɗare a ruwan cikin babynsa tana dukà ga kuma ga farida da atika nan suma ba'a barsu a baya ba.
Jin zuciyar shi yayi kamar an watsa mata fetir an cinna ashàna, wani irin zafi da kuna ta ɗauka, take ya shiga fidda wani irin huce, Barr irin mutanen na ne da idan ransu ya baci , idanunsu ke rufewa komai ma sukan iya aikatawa a lokacin, yana da matukar zuciya idan aka taboshi.
Dukkansu sunyi nisa babu wacce ta lura da shigowar shi falon, dunkule hannu yayi ya kaima atika naushi a gefen fuska dayake ita ke kusa dashi, take baki ya fashe jini yayi tsartuwa saiga hakora uku a kasa.
Kafa yasa ya tokari Maryama sai gata a gefe a share share a kasa, baibi ta kan wannan ba yasa kafa ya dinga ball da ita a falon ganin haka yasa farida rugawa da gudu ta shige kitchen d'in zahra ta bamo ɗofa, itama atika lallabawa tayi zata fece ya ankare da ita figo ta yayi ya hada da Maryama ya cigaba da kwallo dasu a falon idanun shi gaba daya ya rufe, baibarsu ba saida yaga kamar sun mutu, ya koma kan zahra ya dagota ya rungume gam, ta daku ko hannunta bata iya dagawa, da'ker take sauke numfashi a wahalce,ciccibanta yayi ya kaita bedroom dinta ya kwanta, dawowa yayi ya tarad da su Maryama a yadda ya barsu, wani baƙin ciki ne ya kara tirnike shi, wucesu yayi fuuu, har yakai bakin kofar fita ya sake juyowa a fusace take atika dake da sauran kwari ta fara ja baya, ita Maryama ba halin gudu dan kamar ma tayi targade a kafa takeji.