Sashe 11
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qara hade rai kamal yayi yace "nan ba shine wajen daya dace kayi magana da ita ba, in kana son yin magana da ita gida zakabita,"
Kallonta tayi yace "muje" ba musu ta bude mota ta shiga ko kallon ali dake binta da mayen kallo batayi ba, kamal ya figi mota da karfi, furkar nan a hade kamar bai taba dariya ba, a zuciyarshi yace "haka kawai yazo ya batamin mood d'ina na farin ciki , a fili kuma yayi tsaki ,Wanda yasa Asmah saurin kallon shi,
ganin kamar ransa ya back sosai akan abinda ya faru, yasa tace "kayi hakuri ya kaml wlh nima koda baka wajen bazan kulashi ba, don ni yanzu babu batun soyayya a gabana karatu nake sonyi"
Ajiyar zuciya kamal ya sauke tare da cewa cikin sanyin murya "da gaske kikeyi Asmah" gyad'a mai kai kawai tayi alamar eh ,
maida kanshi yayi yaci gaba da tuqi kamar bazai qara cewa komai ba, sai can ya kira sunanta
"Asmah " "naam ya kamal" ta amsa shi , yace "akwai wata magana da nakeso nayi dake in bazaki damu ba" , bai bata daman amsawaba yaci gaba da cewa "amma bansan ya zaki kar'bi batun ba Wanda tuna hakan na matuqar tsinkar min da zuciya, nakan shiga tashin hankali idan na tuna daga ni. sai mahaliccina mukasan halin da zuciyata take ciki a kanki, Asmah zuciyata ta makance ta kurmance bata gani da ji si naki, naso in danne bugatarta har sai kin kammala karatunki na bayyana miki, amma bazan iyaba Asmah ina tsoran abinda ya faru dani a wancen karon ya sake faruwa dani, Wanda na tabbata idan wancen karon na dauki dangana wannan karan zuciyata bazata iya dauka ba, nauyin bakin da nayi a baya yasa na kusa yin babban rashi a rayuwa ta, sai kuma ubangijin taliqai ya sake aramin dama ta biyu akanki "
Dai dai lokacin ya parka motar tare da fuskantarta sosai yace "Asma'uu..I love u. ina sonki Asmah ina qaunarki qauna Mara iyaka, don Allah Asmah nima kisoni karkice A'a ya fad'a yana hade hannayenshi alamar roqo🙏🏻"
Kamar wawuya haka ta tsaya tana kallonshi, bata taba tsammanin hakan daga gare shi ba , duk da kuwa irin tarin kulawarshi gareta,
Ta dauka tausayi da sanin darajar Dan Adam da yake dashine yasa yake bata kulawa fiyye da yadda yake ba qannen shi kulawa , Ashe abin ba anan ya tsaya ba,
Tabbas kamal ya cancanci ta soshi domin ya hada duk wani Abu da mace ta gari zataso mijinta ya kasance dasu ta ko ina, saidai bata jin shi a ranta ko kadan, amma duk da haka baza ta taba watsa mai qasa a ido ba, kodan ta quntatawa Aslam kuma ta cika burin kakaninta, zatayi soyayya da kamal kuma ta aure shi, indai har zai iya jiranta ta kammala karatunta Wanda a yanzu shine babban burinta....
Ganin shirunta yayi yawa ne yasa kamal cewa ya bata kwana biyu taje tayi tunani, abinda ta yanke zai saurareta, haka ya tada motar suka qarasa gida,dai dai ana kiran magriba, don haka yana sauketa yayi masallaci bayan ya bada dukkan shopping da sukayi an shigo mata dashi ciki,
Koda ta shiga ba kowa a falon qasa don haka dakinsu ta wuce,da lelodin shopping dinta niqi niqi a hannu,
Sallah ta taras su zahra nayi don haka itama alwalata dauro ta tada nata sallan.
bayan sun idar karatun alkur,ani mai girma sukayi har zuwa isha'i sukayi sallah , nan ta fito musu kayan kwalaman suka ci suka ture, bayan sun gama suka shiga tambayarta dame dame ta zabarma budurwar ya kamal din, shiru ta musu ganin zasu dameta tace musu kanta na ciwo su kyaleta , ganin haka yasa suka kyaleta suka shiga wani hirar daban.
Kwanciya tayi bayan ta cire kayanta ta sakana bacci ta fad'a duniyar tunanin gobenta ,a haka bacci ya kwasheta ko abinci bataci ba, tunda sun riga sunyi ciye ciye d'azu.
Washe gari Abba da wasu abokan daddy guda biyu sukaje nema ma Aslam auren zainab, saida aka shanya su na kusan awoyi biyu lafiyayyu ba ko ruwa , alhaji badamasi daya daga cikin abokan Abba da bashi da haquri ya fara fad'a yace su tashi su tafi wannan ai wulaqanci ne su ba yan iska bane da za'a a shanyasu kamar wasu marasa aikin yi, Abba ne ya shiga tausar sa da
qar ya haqura ya zauna, yana fuffuka , sai fad'i yake a ina Aslam ya had'u da wannan yar gidan marasa mutuncin ne..
Sai chan mom da dad da alhaji abdurrahim suka fito suka zauna, mom ta daura qafa d'aya kan d'aya tana hura hanci bako gaisuwa, shima dad hade rai yayi shi a dole bada son ranshi zai bada yar shiba,alhaji abdurrahim nema, mai Dan dama dama ,
Su Abba kam sunga ikon Allah yau, tunda suke basu taba gani N wannan lamari ba , amsan gaisuwa harda uwar amarya,
Alhaji badamasi da bai bari ta kwana ya dubi mom dake cika tana batsewa yace"madam kidan bamu guri maganar maza da maza zamuyi " dad yayi caraf yace "ku fad'i abin da. zaku fad'a a gabanta ba damuwa,
Alhaji badamasi zai qara magana Abba ya dakatar dashi
Gabatar da abinda ya kawosu sukayi, na buqatar hada zuri'a da su ,
Dad sharesu yayi yana daddana waya Alhaji abdurrahim ne ke amsa su , nan dai yace ya basu ya fadi dukiyar aure suka bayar a take , maqudan kudi kuwa bana wasa ba , a nan aka tsayar da lokacin biki nan da wata daya
Haka suka taso kowa ranshi a dagule , ba mai bakin magana cikin su kowa da abinda yake saqawa a ranshi ..........
Oum ummeetarh
07041130088
Share & comment🙏
Date: Oct 12, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 31 & 32
Gaba daya gidan ba wani mai farin ciki da wannan auren na Aslam, mummy kam ma fakewa tayi da matsayin sa na d'an fari, tace ita ba ruwanta da batun aurensa, su mami ne uwayen shi ita ba d'anta bane, da haka ta zame hannayenta cikin lamarin ta bar su mami da ummi a ciki.
Su suka had'a lefe bayan Aslam ya basu card d'inshi, yace su cire ko nawa zai isa,
Sunko cire Dan lefe na gani na fad'a suka hada ba algus ko baqin ciki a ciki,
Ta bangaren zainab kam shirye shirye sukeyi ba kama hannun yaro, daga ita har iyayen ta abunka da wayayyu yan boko partyn da suka shirya ya kai kala bakwai, don tun ana saura sati d'aya daurin aure zasu fara program, ta nan bangaren ma Aslam ba qaramin kud'i ya sake musu ba , kamar bai San zafinsu ba
Shiko anashi bangaren shi kadai yaketa shirye shiryen shi, ya qara qyara gidan shi na London road dan can zasu zauna _ part dinshi ba part din da aka kai Asmah ba.
;
Dole ya nemo amir ya bashi hakuri akan abinda ya mishi a wancen lokacin, don yasan duk wani zirga zirga bazai iya shi kadai ba,saida mataimaki, kuma amir d'inne, kadai zai iya tsaya mai yamai komai tsakani da Allah, abinka da 'yan uwa kuma aminai, take amir ya manta da komai na baya suka shiga zirga zirga tare...
Yau yan matan mummy suna cike da farin ciki kasancewar admission d'insu ya fito kuma alhmdllh dukansu sun samu abinda suke so, Asmah da batool masscom, zahra da amira pharmacy , duk university daya suka samu babban university na minna, ranar Monday kuma zasuje su fara registration,
Zaune suke a d'akin su, suna fira batool tace "biki fa na qaratowa inaga yau saura 2 week fa ;". Zahra ta ta'be tace "nifa ko akaina bana kawo wannan bikin, da ayi da kar ayi duk uwarsu daya". Amira tace"ni Allah yasa ma kafin lokacin mun fara attending class , da ko bani da lecture ranar sai naje school "
Asmah tayi murmushi ta fahimci duk wannan abin da sukeyi , sunayi ne don tayata jin haushin wulaqancin da d'an uwansu ya mata ne, tace " duk kallon ku nakeyi ai wlh baku isa ba, bikin ya Aslam sukutum kuce wani ba ruwanku da shi , harda me cewa zata je school ranan ko, akan me to na fahimci ni kuke tayawa jin haushi ko , to wlh na yafe , aini wannan abinda da ya faru gaba ta kaini , ba gashi yanzu xanyi karatuna hankali kwance ba, da bai sakeni ba da yanzu inacan Allah kadai yasan halin da nake ciki" ai ni in kuna sona da gaske har haka kamata yayi ku taya ni murna, don haka ku manta da wannan caftar ku dauka kamar ba'abayi ba, har ankon yini dana dinner na zabar mana a wurin anty ummi,wani atamfa da wani material na gani a status dinta masu kyau sababbin shigowa , anjima bello zai karbo mana gobe sai mu mukai dinki daga nan mu biya gidan ya rabi'ah.
Haka ko akayi washe gari tunda safe bello yaje gidan anty ummi a unguwan darussalm ya amso musu atamfar da material din da Asmah ta zabar musu a matsayin ankon bikin, mummy ce ta biya musu kudin kayan da kyar don da tace ba wani ankon da zasuyi saida suka ta roqonta ta amince,
Wuraren sha daya da rabi suka cikin shirinsu na zuwa kai d'inki daga nan kuma zasuje gidan ya rabi'ah, kamar yadda suka tsara. part din mummy suka biya don gaisheta kamar yadda suka saba kullum, mami bata falo tana ciki don haka suka nemi guri a falon suka zauna jiranta, zamansu ba jimawa mami ta fito cikin shirin fita anguwa, ganinsu yasa ta fadada fara'arta, nan suka shiga gaisheta tana amsawa cikin kulawa
Kallonta tayi yace "muje" ba musu ta bude mota ta shiga ko kallon ali dake binta da mayen kallo batayi ba, kamal ya figi mota da karfi, furkar nan a hade kamar bai taba dariya ba, a zuciyarshi yace "haka kawai yazo ya batamin mood d'ina na farin ciki , a fili kuma yayi tsaki ,Wanda yasa Asmah saurin kallon shi,
ganin kamar ransa ya back sosai akan abinda ya faru, yasa tace "kayi hakuri ya kaml wlh nima koda baka wajen bazan kulashi ba, don ni yanzu babu batun soyayya a gabana karatu nake sonyi"
Ajiyar zuciya kamal ya sauke tare da cewa cikin sanyin murya "da gaske kikeyi Asmah" gyad'a mai kai kawai tayi alamar eh ,
maida kanshi yayi yaci gaba da tuqi kamar bazai qara cewa komai ba, sai can ya kira sunanta
"Asmah " "naam ya kamal" ta amsa shi , yace "akwai wata magana da nakeso nayi dake in bazaki damu ba" , bai bata daman amsawaba yaci gaba da cewa "amma bansan ya zaki kar'bi batun ba Wanda tuna hakan na matuqar tsinkar min da zuciya, nakan shiga tashin hankali idan na tuna daga ni. sai mahaliccina mukasan halin da zuciyata take ciki a kanki, Asmah zuciyata ta makance ta kurmance bata gani da ji si naki, naso in danne bugatarta har sai kin kammala karatunki na bayyana miki, amma bazan iyaba Asmah ina tsoran abinda ya faru dani a wancen karon ya sake faruwa dani, Wanda na tabbata idan wancen karon na dauki dangana wannan karan zuciyata bazata iya dauka ba, nauyin bakin da nayi a baya yasa na kusa yin babban rashi a rayuwa ta, sai kuma ubangijin taliqai ya sake aramin dama ta biyu akanki "
Dai dai lokacin ya parka motar tare da fuskantarta sosai yace "Asma'uu..I love u. ina sonki Asmah ina qaunarki qauna Mara iyaka, don Allah Asmah nima kisoni karkice A'a ya fad'a yana hade hannayenshi alamar roqo🙏🏻"
Kamar wawuya haka ta tsaya tana kallonshi, bata taba tsammanin hakan daga gare shi ba , duk da kuwa irin tarin kulawarshi gareta,
Ta dauka tausayi da sanin darajar Dan Adam da yake dashine yasa yake bata kulawa fiyye da yadda yake ba qannen shi kulawa , Ashe abin ba anan ya tsaya ba,
Tabbas kamal ya cancanci ta soshi domin ya hada duk wani Abu da mace ta gari zataso mijinta ya kasance dasu ta ko ina, saidai bata jin shi a ranta ko kadan, amma duk da haka baza ta taba watsa mai qasa a ido ba, kodan ta quntatawa Aslam kuma ta cika burin kakaninta, zatayi soyayya da kamal kuma ta aure shi, indai har zai iya jiranta ta kammala karatunta Wanda a yanzu shine babban burinta....
Ganin shirunta yayi yawa ne yasa kamal cewa ya bata kwana biyu taje tayi tunani, abinda ta yanke zai saurareta, haka ya tada motar suka qarasa gida,dai dai ana kiran magriba, don haka yana sauketa yayi masallaci bayan ya bada dukkan shopping da sukayi an shigo mata dashi ciki,
Koda ta shiga ba kowa a falon qasa don haka dakinsu ta wuce,da lelodin shopping dinta niqi niqi a hannu,
Sallah ta taras su zahra nayi don haka itama alwalata dauro ta tada nata sallan.
bayan sun idar karatun alkur,ani mai girma sukayi har zuwa isha'i sukayi sallah , nan ta fito musu kayan kwalaman suka ci suka ture, bayan sun gama suka shiga tambayarta dame dame ta zabarma budurwar ya kamal din, shiru ta musu ganin zasu dameta tace musu kanta na ciwo su kyaleta , ganin haka yasa suka kyaleta suka shiga wani hirar daban.
Kwanciya tayi bayan ta cire kayanta ta sakana bacci ta fad'a duniyar tunanin gobenta ,a haka bacci ya kwasheta ko abinci bataci ba, tunda sun riga sunyi ciye ciye d'azu.
Washe gari Abba da wasu abokan daddy guda biyu sukaje nema ma Aslam auren zainab, saida aka shanya su na kusan awoyi biyu lafiyayyu ba ko ruwa , alhaji badamasi daya daga cikin abokan Abba da bashi da haquri ya fara fad'a yace su tashi su tafi wannan ai wulaqanci ne su ba yan iska bane da za'a a shanyasu kamar wasu marasa aikin yi, Abba ne ya shiga tausar sa da
qar ya haqura ya zauna, yana fuffuka , sai fad'i yake a ina Aslam ya had'u da wannan yar gidan marasa mutuncin ne..
Sai chan mom da dad da alhaji abdurrahim suka fito suka zauna, mom ta daura qafa d'aya kan d'aya tana hura hanci bako gaisuwa, shima dad hade rai yayi shi a dole bada son ranshi zai bada yar shiba,alhaji abdurrahim nema, mai Dan dama dama ,
Su Abba kam sunga ikon Allah yau, tunda suke basu taba gani N wannan lamari ba , amsan gaisuwa harda uwar amarya,
Alhaji badamasi da bai bari ta kwana ya dubi mom dake cika tana batsewa yace"madam kidan bamu guri maganar maza da maza zamuyi " dad yayi caraf yace "ku fad'i abin da. zaku fad'a a gabanta ba damuwa,
Alhaji badamasi zai qara magana Abba ya dakatar dashi
Gabatar da abinda ya kawosu sukayi, na buqatar hada zuri'a da su ,
Dad sharesu yayi yana daddana waya Alhaji abdurrahim ne ke amsa su , nan dai yace ya basu ya fadi dukiyar aure suka bayar a take , maqudan kudi kuwa bana wasa ba , a nan aka tsayar da lokacin biki nan da wata daya
Haka suka taso kowa ranshi a dagule , ba mai bakin magana cikin su kowa da abinda yake saqawa a ranshi ..........
Oum ummeetarh
07041130088
Share & comment🙏
Date: Oct 12, 2022
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 31 & 32
Gaba daya gidan ba wani mai farin ciki da wannan auren na Aslam, mummy kam ma fakewa tayi da matsayin sa na d'an fari, tace ita ba ruwanta da batun aurensa, su mami ne uwayen shi ita ba d'anta bane, da haka ta zame hannayenta cikin lamarin ta bar su mami da ummi a ciki.
Su suka had'a lefe bayan Aslam ya basu card d'inshi, yace su cire ko nawa zai isa,
Sunko cire Dan lefe na gani na fad'a suka hada ba algus ko baqin ciki a ciki,
Ta bangaren zainab kam shirye shirye sukeyi ba kama hannun yaro, daga ita har iyayen ta abunka da wayayyu yan boko partyn da suka shirya ya kai kala bakwai, don tun ana saura sati d'aya daurin aure zasu fara program, ta nan bangaren ma Aslam ba qaramin kud'i ya sake musu ba , kamar bai San zafinsu ba
Shiko anashi bangaren shi kadai yaketa shirye shiryen shi, ya qara qyara gidan shi na London road dan can zasu zauna _ part dinshi ba part din da aka kai Asmah ba.
;
Dole ya nemo amir ya bashi hakuri akan abinda ya mishi a wancen lokacin, don yasan duk wani zirga zirga bazai iya shi kadai ba,saida mataimaki, kuma amir d'inne, kadai zai iya tsaya mai yamai komai tsakani da Allah, abinka da 'yan uwa kuma aminai, take amir ya manta da komai na baya suka shiga zirga zirga tare...
Yau yan matan mummy suna cike da farin ciki kasancewar admission d'insu ya fito kuma alhmdllh dukansu sun samu abinda suke so, Asmah da batool masscom, zahra da amira pharmacy , duk university daya suka samu babban university na minna, ranar Monday kuma zasuje su fara registration,
Zaune suke a d'akin su, suna fira batool tace "biki fa na qaratowa inaga yau saura 2 week fa ;". Zahra ta ta'be tace "nifa ko akaina bana kawo wannan bikin, da ayi da kar ayi duk uwarsu daya". Amira tace"ni Allah yasa ma kafin lokacin mun fara attending class , da ko bani da lecture ranar sai naje school "
Asmah tayi murmushi ta fahimci duk wannan abin da sukeyi , sunayi ne don tayata jin haushin wulaqancin da d'an uwansu ya mata ne, tace " duk kallon ku nakeyi ai wlh baku isa ba, bikin ya Aslam sukutum kuce wani ba ruwanku da shi , harda me cewa zata je school ranan ko, akan me to na fahimci ni kuke tayawa jin haushi ko , to wlh na yafe , aini wannan abinda da ya faru gaba ta kaini , ba gashi yanzu xanyi karatuna hankali kwance ba, da bai sakeni ba da yanzu inacan Allah kadai yasan halin da nake ciki" ai ni in kuna sona da gaske har haka kamata yayi ku taya ni murna, don haka ku manta da wannan caftar ku dauka kamar ba'abayi ba, har ankon yini dana dinner na zabar mana a wurin anty ummi,wani atamfa da wani material na gani a status dinta masu kyau sababbin shigowa , anjima bello zai karbo mana gobe sai mu mukai dinki daga nan mu biya gidan ya rabi'ah.
Haka ko akayi washe gari tunda safe bello yaje gidan anty ummi a unguwan darussalm ya amso musu atamfar da material din da Asmah ta zabar musu a matsayin ankon bikin, mummy ce ta biya musu kudin kayan da kyar don da tace ba wani ankon da zasuyi saida suka ta roqonta ta amince,
Wuraren sha daya da rabi suka cikin shirinsu na zuwa kai d'inki daga nan kuma zasuje gidan ya rabi'ah, kamar yadda suka tsara. part din mummy suka biya don gaisheta kamar yadda suka saba kullum, mami bata falo tana ciki don haka suka nemi guri a falon suka zauna jiranta, zamansu ba jimawa mami ta fito cikin shirin fita anguwa, ganinsu yasa ta fadada fara'arta, nan suka shiga gaisheta tana amsawa cikin kulawa