Sashe 38
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin son tà fashe da kuka tace,"ummi dan Allah ki gayamin wlh da gaske nakeyi bansan wa zan aura ba," ummi tace "ikon Allah sai kallo ,to bshir ne , ina nufin Dr bash".
Wani zabura tayi ta mike tana dafe kirji, nan ta shiga maimaita innalillahi wainnailaihi rajiun, daura hannu tayi akai a baiyane ta shiga furta "na shiga uku na ni fatima batula kun kasheni, shike nan tawa ta kare" can kuma sai hawaye shar kamar an bude famfo.
Ummi dasu Amira kuwa mai zasuyi imba dariya ba , aiko ganin haka yasa batool kara sautin kukanta , kuka kuwa sosai bana wasa ba, harda sheshshka, tun su ummi na daukar abin wasa har lamarin ya fara basu tsoro.
Tafe suke suna hirar su mai ɗaɗi irin ta tsàntsàr màsoya, fayyace mata irin dokon soyyayar ta da yayi ne tun baisan menene so ba, sai gashi kafin ya bayyana kanshi gareta , mai afkuwa ta afku, wato aka aura mata Aslam nan ya shiga baiyana mata halin daya shiga lokacin da zancen haɗa ta aure da Aslam ya riskeshi, har rashin làfiyan ɗaya kwanta na ciwon rashinta saida ya bata làbari, kafin kuma daga bisani allah ya kara bashi dama ta biyu akan ta,.
Dariya ta shiga kwasa, cikin dariya tace "ashe ragwazozo ragon maza zan aura,wato harda kwanciya ciwo kayi , Ashe haka kake sona, da yawa" kallonta yayi shima yana murmushi yace"aini nafi ragwazozo ragon maza ragwanci indai akanki ne," cikin jin ɗaɗi tace" gaskiya naji dadi da Allah ya bani masoyi irin ka, kuma ina màka albishir da cewa zakayi alfahari dani ya kamal , domin zan zame maka farin cikin gidan duniyar , kai harma da kiyama insha Allah".
Da haka suka karaso mobile, tun daga nesa Asmah ta hango Khadijah, matashiyar budurwace mai kimanin shekara goma sha bakwai a duniyà, doguwa ce sosai don tamafi Asmah tsawo, siririyace sosai don Asmah ta dan fita gwabi kadan , saidai akwai boobs da hips kamar dai Asmah, sanye take da riga da skirt na atamfa , am mata dinki daidai jikin ta , mayafinta da takalmi ta to mach ne da atamfar ta kafadarta rataye da wani kyakkyawan karamin jaka mai hannun chain , fuskarta kuwa bajau da make up , idanunta sanye da wani faskeken sun glasses pink colour daya kusa rufe rabin fuskarta, saidai ba karamin kyau ya mata ba dogon hancinta ya fito zirr, dashi, tsaye take ta maida hankalinta kan motacin dake wuce wa akan titi, hannun ta rike da hannun katon trolley dinta pink colour mai hotan Barbie a jiki, Khadijah kam yar wanka ce ta bugawa a jarida.
Da sauri Asmah ta bude marfin motar ta fito da dan gudu gudu ta nufeta, itama sai lokacin ta lura da tahowar Asmah, aiko sake hannun trolley din tayi suka ba juna kyakkyawan runguma, kamal ma fitowa yayi daga motar shi bayan ya gyara parking , ganin sunki sake juna kuma hankalin mutanen wajen ya fara yowa Kansu , yasa kamal dake tsaye bayan su yin gyaran murya, sake juna sukayi kowacce fuskarta yalwace da farin ciki, zare tafkeken glass din dake fuskarta tayi, wow nace saboda ganin tsananin kama da nayi Wanda idan ba yan biyu ko yaya da kanwa uwa daya uba daya ba , ba'acika samun shi ba, fuskarta sak na Asmah harda manyan idanuwan su iri daya ne, banbancin su kawai yanayin jiki ne, da kuma tsayin da Khadijah tafi Asmah,
Fuskar ta dauke da kyakkyawan murmushi ta sauke idanun ta cikin na kamal,wow ta furta a zuciyarta, cikin zare idanunta masu masifar kyau irin na Asmah tayi, hakan kuwa ba karamin kyau ya kara mata ba, cikin yanayin muryanta na masu surutu da saurin baki tace "laaaa ya kamal dama kaine, wlh banganeka ba sai yanzu, ina wuni mun sameku lafiya ya shirye shirye," cikin dan murmushi yace "ban amsawa , ai dama bazaki gane ni ba tunda bata ni kikeyi ba ta sis dinki kikeyi" hade hannayenta tayi tace"afwan ya kamal , wlh ya Asmah ne na tara kewarta da yawa shiyasa," dukansu dariya sukayi kafin kamal ya dauki trolley dinta ya saka a boot, suka shiga motar suka nufo gida, Asmah a gefen kamal , khady kuma a baya.
A can gida kuwa batool abin nata ya soma wuce hankali , rarrashinta ummi ta shigayi ganin haka kuwa yasa ta fara wani mimmikewa tana wasu sambatu , ita aladole ta hau iska , sai cewa take , wlh bana sanso wlh karku aura min shi in ba haka ba zan kashe kaina, wayyo na shiga uku, abidai yayi kamari,zahra cike da tsoro ta fice da gudu don ta je ta sanar da su mummy abinda ke faruwa , don ita gaba ɗaya ta tsure, tunda suke cikin su ba wacce ta taba hawa iska sai yau da batool ta hau na karya.
Su mummy suna zaune suna tattaaunawa ga akwatina nan a barbaje a gabansu ba'akai ga kwashewa ba, hango zahra sukayi a guje dankwali a hannua, da sauri mami ta tare ta , tana tambayar ta lafiya, nan ta rattaba musu abinda ke faruwa, da sauri suka dunguwa zuwa ɗakin , daidai batool na tsaka da tsula tsiyarta, mami ganin haka hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba mummy kam kallo daya ta mata tasan cewa na karya ne , kasancewar ta San yan matan nata farin Sani, tasan halin kowacce, tasan abinda kowaccen su zata iya aikatawa,.
Ummi karasawa tayi ta tallabota ta shiga tofa mata ayatul kursiyu,mummy kam kwafa taja ta fice daga dakin dakinta ta nufa ta dauko wayar chargi mai kauri ta linka shi biyu, ta dawo ɗakin kallon ummi da mami tayi ta musu signal da Ido akan su kauce, kasancewar idanun batool a rufe yake yasa bata san wainar da ake toyawa ba,ummi ta bude baki zatayi magana mummy ta mata alamar shiiiii da hannun, kaucewa kuwa sukayi,.
Batool jin su mami da suka rirriketa sun saketa yasa taci gaba da birgima tana bige bige, tana cewa "wlh bana sonsa wlh karku aura min shi inba haka ba zan kashe kaina ,wayyo Allah na" takai wannan ayar zata dauki wani taji saukar bulala , a jikin ta , ba shiri ta buɗe idanu, mummy kam ganin haka yasa taci gaba da lafta mata wayar charjin duk inda ta samu a jikin , tana cewa "zaku fita ko baza ku fita ba, kaga shedanu,nace zaku fita" batool da zafin duka ya fara ratsata, ta shiga cewa "munfita mummy munfita wlh munfita kiyi hakuri , Mummy batool ce batool ce," ganin mummy ba ta da niyyar kyaleta yasa ta mike ta saiti hanya ta fice da gudu daga dakin, mummy tace "ja'ira mu zaki kawowa shedanci" biyo bayanta tayi, aiko ta kara kwasa da gudu,.
Daidai su Asmah da Khadijah sun shigo falon , faɗawa jikin Asmah tayi ta kamkameta , mummy kam ta na zuwa ta shiga neman inda zata ci gaba da zuga ma batool charji, aiko ba hanya dan duk inga mummy ta daga bulala ita kuma zata tura Asmah , ganin haka yasa mummy kyaleta don karta je ta zuga ma Asmah bataji ba ba ta ganiba,.
Daidai nan ummi tazo ta janye batool d'in ta rungume ta , suka nufi dakin su, sai sauke ajiyar zuciya takeyi akai akai,.
Kwantar da ita ummi tayi tana share mata hawaye, da haka baccin wahala ya kwasheta sai sauke ajiyar zuciya takeyi , har a cikin baccin,.
Washe gari hajiya addawiyya mai gyaran amare ta dira a gidan kawar ummi ce, ta kware gurin gyaran jikin amare da kayan mata ingantattu, ciki da bai take gyara amare, katon shago gareta, bata bin mutane gida inba mutum ya gayurta ba, wannan ma saboda Ummi ne yasa ta amince ta zo, albarkacin kawance, daki aka bata guda a part din mummy, dakin dake kallon nasu batool,.
Ba bata lokaci hajiya addawiyya shiga gudanar da abinda ya kawota gidan, Asmah zahra da Amira gyara suke amsa na musamman ciki da bai, batool kam cewa tayi ita bata son ko wani gyara ita baza tayi ba, rarrashin duniya ummi ta mata amma taki amincewa saida ta gaji ta hada ta mummy ta mata Jan I do sannan ta yarda anayi tana matsar kwalla ita fa bill haqqi bata so.
Kwana biyu da zuwan addawiyya su Asmah suka fara daukan haske, kowa ya kalle su saiya kara tun ba'aje ko'in da gyaran ba kenan, ganin haka yasa Khadijah yin tsallen albarka ta dire tace itama sai an mata , dole ummi ta saka baki hajiya addawiyya ta aminc ta haɗa da ita.........
Manage pls yau ban wuni a gida bane🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiy ! ea Allah kajiqan iyayen mu}
Page 75 & 76
~ASLAM~
Yau kimanin kwana bakwai kenan yana fama da matsanancin ciwon kirji da zazzafan zazzabi, idan abin ya turnike shi ya kama wani irin tari, a wahalce yana kaki daya tofar jini ne haɗe da majina , abin tun yanayi kadan kadan, har ya rinjaye shi gashi baci ba sha , Dr bashir ne ke zuwa har gida yana kula da shi, yana matukar tausaya ma halin da Aslam yake ciki , yayi yayi suje asibiti a duba shi da kyau don dole wani abin sai Anje asibiti amma Aslam yaki, taurin kan Aslam da kafiyar shi ba karamin Mamaki yake bashi ba, idan ya cika damun shi da magiya akan ya yarda suje hospital, sai yace ya bar shi kawai ya mutu indai bazai samu Asmah ba baiga amfanin ci gaba da Rayuwa ba.
Wani zabura tayi ta mike tana dafe kirji, nan ta shiga maimaita innalillahi wainnailaihi rajiun, daura hannu tayi akai a baiyane ta shiga furta "na shiga uku na ni fatima batula kun kasheni, shike nan tawa ta kare" can kuma sai hawaye shar kamar an bude famfo.
Ummi dasu Amira kuwa mai zasuyi imba dariya ba , aiko ganin haka yasa batool kara sautin kukanta , kuka kuwa sosai bana wasa ba, harda sheshshka, tun su ummi na daukar abin wasa har lamarin ya fara basu tsoro.
Tafe suke suna hirar su mai ɗaɗi irin ta tsàntsàr màsoya, fayyace mata irin dokon soyyayar ta da yayi ne tun baisan menene so ba, sai gashi kafin ya bayyana kanshi gareta , mai afkuwa ta afku, wato aka aura mata Aslam nan ya shiga baiyana mata halin daya shiga lokacin da zancen haɗa ta aure da Aslam ya riskeshi, har rashin làfiyan ɗaya kwanta na ciwon rashinta saida ya bata làbari, kafin kuma daga bisani allah ya kara bashi dama ta biyu akan ta,.
Dariya ta shiga kwasa, cikin dariya tace "ashe ragwazozo ragon maza zan aura,wato harda kwanciya ciwo kayi , Ashe haka kake sona, da yawa" kallonta yayi shima yana murmushi yace"aini nafi ragwazozo ragon maza ragwanci indai akanki ne," cikin jin ɗaɗi tace" gaskiya naji dadi da Allah ya bani masoyi irin ka, kuma ina màka albishir da cewa zakayi alfahari dani ya kamal , domin zan zame maka farin cikin gidan duniyar , kai harma da kiyama insha Allah".
Da haka suka karaso mobile, tun daga nesa Asmah ta hango Khadijah, matashiyar budurwace mai kimanin shekara goma sha bakwai a duniyà, doguwa ce sosai don tamafi Asmah tsawo, siririyace sosai don Asmah ta dan fita gwabi kadan , saidai akwai boobs da hips kamar dai Asmah, sanye take da riga da skirt na atamfa , am mata dinki daidai jikin ta , mayafinta da takalmi ta to mach ne da atamfar ta kafadarta rataye da wani kyakkyawan karamin jaka mai hannun chain , fuskarta kuwa bajau da make up , idanunta sanye da wani faskeken sun glasses pink colour daya kusa rufe rabin fuskarta, saidai ba karamin kyau ya mata ba dogon hancinta ya fito zirr, dashi, tsaye take ta maida hankalinta kan motacin dake wuce wa akan titi, hannun ta rike da hannun katon trolley dinta pink colour mai hotan Barbie a jiki, Khadijah kam yar wanka ce ta bugawa a jarida.
Da sauri Asmah ta bude marfin motar ta fito da dan gudu gudu ta nufeta, itama sai lokacin ta lura da tahowar Asmah, aiko sake hannun trolley din tayi suka ba juna kyakkyawan runguma, kamal ma fitowa yayi daga motar shi bayan ya gyara parking , ganin sunki sake juna kuma hankalin mutanen wajen ya fara yowa Kansu , yasa kamal dake tsaye bayan su yin gyaran murya, sake juna sukayi kowacce fuskarta yalwace da farin ciki, zare tafkeken glass din dake fuskarta tayi, wow nace saboda ganin tsananin kama da nayi Wanda idan ba yan biyu ko yaya da kanwa uwa daya uba daya ba , ba'acika samun shi ba, fuskarta sak na Asmah harda manyan idanuwan su iri daya ne, banbancin su kawai yanayin jiki ne, da kuma tsayin da Khadijah tafi Asmah,
Fuskar ta dauke da kyakkyawan murmushi ta sauke idanun ta cikin na kamal,wow ta furta a zuciyarta, cikin zare idanunta masu masifar kyau irin na Asmah tayi, hakan kuwa ba karamin kyau ya kara mata ba, cikin yanayin muryanta na masu surutu da saurin baki tace "laaaa ya kamal dama kaine, wlh banganeka ba sai yanzu, ina wuni mun sameku lafiya ya shirye shirye," cikin dan murmushi yace "ban amsawa , ai dama bazaki gane ni ba tunda bata ni kikeyi ba ta sis dinki kikeyi" hade hannayenta tayi tace"afwan ya kamal , wlh ya Asmah ne na tara kewarta da yawa shiyasa," dukansu dariya sukayi kafin kamal ya dauki trolley dinta ya saka a boot, suka shiga motar suka nufo gida, Asmah a gefen kamal , khady kuma a baya.
A can gida kuwa batool abin nata ya soma wuce hankali , rarrashinta ummi ta shigayi ganin haka kuwa yasa ta fara wani mimmikewa tana wasu sambatu , ita aladole ta hau iska , sai cewa take , wlh bana sanso wlh karku aura min shi in ba haka ba zan kashe kaina, wayyo na shiga uku, abidai yayi kamari,zahra cike da tsoro ta fice da gudu don ta je ta sanar da su mummy abinda ke faruwa , don ita gaba ɗaya ta tsure, tunda suke cikin su ba wacce ta taba hawa iska sai yau da batool ta hau na karya.
Su mummy suna zaune suna tattaaunawa ga akwatina nan a barbaje a gabansu ba'akai ga kwashewa ba, hango zahra sukayi a guje dankwali a hannua, da sauri mami ta tare ta , tana tambayar ta lafiya, nan ta rattaba musu abinda ke faruwa, da sauri suka dunguwa zuwa ɗakin , daidai batool na tsaka da tsula tsiyarta, mami ganin haka hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba mummy kam kallo daya ta mata tasan cewa na karya ne , kasancewar ta San yan matan nata farin Sani, tasan halin kowacce, tasan abinda kowaccen su zata iya aikatawa,.
Ummi karasawa tayi ta tallabota ta shiga tofa mata ayatul kursiyu,mummy kam kwafa taja ta fice daga dakin dakinta ta nufa ta dauko wayar chargi mai kauri ta linka shi biyu, ta dawo ɗakin kallon ummi da mami tayi ta musu signal da Ido akan su kauce, kasancewar idanun batool a rufe yake yasa bata san wainar da ake toyawa ba,ummi ta bude baki zatayi magana mummy ta mata alamar shiiiii da hannun, kaucewa kuwa sukayi,.
Batool jin su mami da suka rirriketa sun saketa yasa taci gaba da birgima tana bige bige, tana cewa "wlh bana sonsa wlh karku aura min shi inba haka ba zan kashe kaina ,wayyo Allah na" takai wannan ayar zata dauki wani taji saukar bulala , a jikin ta , ba shiri ta buɗe idanu, mummy kam ganin haka yasa taci gaba da lafta mata wayar charjin duk inda ta samu a jikin , tana cewa "zaku fita ko baza ku fita ba, kaga shedanu,nace zaku fita" batool da zafin duka ya fara ratsata, ta shiga cewa "munfita mummy munfita wlh munfita kiyi hakuri , Mummy batool ce batool ce," ganin mummy ba ta da niyyar kyaleta yasa ta mike ta saiti hanya ta fice da gudu daga dakin, mummy tace "ja'ira mu zaki kawowa shedanci" biyo bayanta tayi, aiko ta kara kwasa da gudu,.
Daidai su Asmah da Khadijah sun shigo falon , faɗawa jikin Asmah tayi ta kamkameta , mummy kam ta na zuwa ta shiga neman inda zata ci gaba da zuga ma batool charji, aiko ba hanya dan duk inga mummy ta daga bulala ita kuma zata tura Asmah , ganin haka yasa mummy kyaleta don karta je ta zuga ma Asmah bataji ba ba ta ganiba,.
Daidai nan ummi tazo ta janye batool d'in ta rungume ta , suka nufi dakin su, sai sauke ajiyar zuciya takeyi akai akai,.
Kwantar da ita ummi tayi tana share mata hawaye, da haka baccin wahala ya kwasheta sai sauke ajiyar zuciya takeyi , har a cikin baccin,.
Washe gari hajiya addawiyya mai gyaran amare ta dira a gidan kawar ummi ce, ta kware gurin gyaran jikin amare da kayan mata ingantattu, ciki da bai take gyara amare, katon shago gareta, bata bin mutane gida inba mutum ya gayurta ba, wannan ma saboda Ummi ne yasa ta amince ta zo, albarkacin kawance, daki aka bata guda a part din mummy, dakin dake kallon nasu batool,.
Ba bata lokaci hajiya addawiyya shiga gudanar da abinda ya kawota gidan, Asmah zahra da Amira gyara suke amsa na musamman ciki da bai, batool kam cewa tayi ita bata son ko wani gyara ita baza tayi ba, rarrashin duniya ummi ta mata amma taki amincewa saida ta gaji ta hada ta mummy ta mata Jan I do sannan ta yarda anayi tana matsar kwalla ita fa bill haqqi bata so.
Kwana biyu da zuwan addawiyya su Asmah suka fara daukan haske, kowa ya kalle su saiya kara tun ba'aje ko'in da gyaran ba kenan, ganin haka yasa Khadijah yin tsallen albarka ta dire tace itama sai an mata , dole ummi ta saka baki hajiya addawiyya ta aminc ta haɗa da ita.........
Manage pls yau ban wuni a gida bane🙏
Oum ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabillilah🙏.
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiy ! ea Allah kajiqan iyayen mu}
Page 75 & 76
~ASLAM~
Yau kimanin kwana bakwai kenan yana fama da matsanancin ciwon kirji da zazzafan zazzabi, idan abin ya turnike shi ya kama wani irin tari, a wahalce yana kaki daya tofar jini ne haɗe da majina , abin tun yanayi kadan kadan, har ya rinjaye shi gashi baci ba sha , Dr bashir ne ke zuwa har gida yana kula da shi, yana matukar tausaya ma halin da Aslam yake ciki , yayi yayi suje asibiti a duba shi da kyau don dole wani abin sai Anje asibiti amma Aslam yaki, taurin kan Aslam da kafiyar shi ba karamin Mamaki yake bashi ba, idan ya cika damun shi da magiya akan ya yarda suje hospital, sai yace ya bar shi kawai ya mutu indai bazai samu Asmah ba baiga amfanin ci gaba da Rayuwa ba.