Sashe 89
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"duk da haka a lkcn ta dane zcyrta tai masu kyakykyawar karba harda abinci ta kawo masu' duk da Alhj yaso mgn a lkcn amma hanasa Mariya tai tace in Allah yai dare gari zaiwaye' dan haka suje su kwanta idan yaso da safe sai suyi mgnr da zasuyi"
"haka suka mike yana rike da jakarta suka shige cikin d'akin' itama tashi tai taje nata d'akin' tana shiga ta rusa da kuka' Mariya tayi kuka sosai saidai bcc barawo da yazo ya dauketa"
"tunda Alhj suka kwanta babu abinda ya shiga tsakanisu da Fatima' sbd gani yake kamar idan ya kwana da'ita ba nata bane hakkin Mariya' Dan tunda aikai aure yake kwanciya da'ita saidai idan lkcn da yaje tana period ne' gani k'uma babu halin fadiwa Mariya h'akan sbd yace mata be taba kwana da Fatima ba' yanzu idan yafafi yai zama masa matsala' shiyasa kawai zai kwana a dakin Fatima"
"da safe kuwa Mariya ta h'ada masu abin breakfast ta kai dinning table snn taje ta sanar da Alhj ta waya suka fito harda ita suka hadu suka karya' a lkcn ne Fatima ta kare mata kallo taga ba komai bane Mariya sbd ta zauna da kishiyoyin da suka fita komai k'uma su buga da'ita su bari balle ita"
"bayan su gamane Alhj yai gyara murya snn yace Mariya ga Fatima' Fatima kenan ga Mariya' idan bakusan juna ba yanzu ne zakusan juna k'uma kusan halayyar junanku' nasan dai duk a cikinku babu yaro duk kusan ciwon kanka to Dan Allah ina rokonku da Ku zauna lfy da junarku' idan laifin daya taima daya zaifi dacewa da kusabarwa junarku d'an samu warware matsalar ba karike mutum a raiba' dan Allah"
"duk suka h'ada baki da insha Allahu"
"Fatima dake zaune tace ina yaran gidan ne?"
"Mariya tace duk su tafi sch"
"yawwa Mariya kiyi hkr na mance ban sanar dake ba' itama Fatima tana da yara biyu Khadijat da Jabeer"
"Allah sarki' ina suke?' ko kinbarsu a gun bbnsu ne"
"a'a ai rasuwa yai?..
"Allahu Akbar' ubangiji Allah ya jikinsa da Rahma"
"amin Mariya"
"Alhj da kabari ta taho dasu kasan d'an sai uwarsa balle mawuyacin lkcn ga da muke ciki' duk da bangansu ba amma wlh har naji tausayinsu"
"himm Mariya kenan' ai nima ba laifina bane' babu yadda banyi da'ita akan tazo dasuba amma taki' amma tunda hakane duk lkcn danaje g'ida tare zamu dawo dasu"
"gsky kam da yafi' ai rike maraya ba karami lada bane' SAI kaga sanadiyar haka Allah ya kara buda maka"
"kan Fatima na kasa tace ngd sosai"
"tun daga lkcn Alhj AMINU kan SAI son Barka sbd yadda suke zama babu mejin kansu itada Mariya' yaransu ma h'aka sumeda Fatima tamkar itace uwarsu sbd yadda take masu' kamar ranar da ba sch idan zataje duba bnz din ta tare suka zuwa da sauwama wani lkc k'uma da hakif"
"bayan wasu watanni Alhj AMINU yana zuwa gani iyayensa a kano yaje har gidan su Fatima ya sanar dasu idan zai koma tare zasu koma da yara' Bbn Fatima bemusa ba koda Alhj AMINU ya tashi tafiya tare suka wuce"
"koda su halif sukaga su Khadijat suyi murna sosai sbd su kara samu abokan wasa' d'an kusan Kansu dayane' Khadijat da sauwama Jabeer da halif shiyasa koda Alhj ya kaisu sch class d'in Khadijat daya da sauwama shikuma Jabeer class dinsu daya da halif' yanzu gaba daya kusan yaran kudawo gun Fatima ne sbd koda assign aka basu guta suke zuwa shima kanta Alhj yaji dadin h'akan sosai itama Mariya tun tana dari dari da Fatima har tazo ta saki jiki da'ita"
"saidai duk tsawon zaman da sukai Fatima bata sake samu ciki ba Mariya ce kawai ta kara haihuwa har sau biyu mace dana miji' Alhj AMINU ba karami son yake yaga ya haihu da Fatima ba amma Allah be yarda ba' itako Fatima abin be dameta ba itadai addu'ar ta kullum Allah ya raya mata su Khadijat da Jabeer"
"dukiyar da Nasir ya barima alhamdllh dan abin sai son barka' wani lkcn idan Fatima taga Alhj beda kudin biyawa yara kudin sch Fatima ke biya sbd kowa yasan yau da gobe sai Allah"
"shima Alhj AMINU be boyewa Mariya komai ba akan waye Fatima tun daga lkcn takara samu girma a gun Mariya sbd da zarginsu takeyi akan Alhj ne yake bata duk kudin da take kashewa' ita k'uma idan ta tambyesa ba lalla bane yabata sai yace be dashi amma ita Fatima kuwa harkokin gabanta kawai takeyi batare da ta tsaya zaman jiransa ba"
*shiyasa sana'a yanada kyau kodan cirewa kai takaici*
~~~~ ~~~~~ ~~~~
"yanzu kam gidan zhrdee SAI son barka sbd kan matarsa a h'ade yake ko shida suke zamansa wani abin har sai sukahe su rufe bejiba' haka k'uma koda matsala suka samu har sai suci su sube bazai saniba"
"gani bikin su Amatullah da amatulrahman yataso duk haduwa sukai a parlour Abba suna shawaran yadda za'ayi' yya Nurudee da yake yasan heda niyar kula abin arziki koda ake mgn bece uffan ba'
" gani mgn yana gaba yana baya yasa zhrdee tambyar Abba me ake bukata ne da ake ta mgn da betaru ya zama daya ba "
"wlh son kafi kowa sani yanzu kam banida kudin da zanmafi kayan daki irin wnda sukeso' shiyasa nace kuhadu idan ma h'ade kudi za'ayi sai a h'ada a ciye masu"
"himm Abba kenan sbd kayan dakine aketa wnn mgnr?"
"himm son kenan' kaima kasan inda inada kudi wlh bazan tsaya sauraranku ba amma yanzu da kaga duk natsaya ina niman taimakonku kasan babu ne"
"haka ne Abba' kada kadamu idan kayan dakine insha Allahu bazan gagara ba"
"bangane ba son?"
"murmushi yai snn yace na dauki nawin kayan d'akin"
"him son kenan' kaidai baka gajiya' ngd ubangiji Allah yai maka Albarka yasashi kagama da duniya lfy' ya baka masu saka maka' amma k'uma naga ga matanka da ciki anya abu bazai maka yawaba?"
"Abba kenan kada kadamu Allah zai rufe asiri"
"haka ne zhrdee Allah yai maka Albarka ya kuma sauki matanka lfy"
"amin Hjy"
"juyawa tai gun su yya Nurudee tace kukuma fa' kune manya amma yazama na kawai' himm Hjy kenan nidai kufi kowa sani karfina amma tunda yazama haka na dauki nawin abinci da za'aci"
"to kaikuma fa Alhj kankamo' tun ake mgn kayan kanka gefe kayi shiru sbd bakada niyar kunla abin arziki"
"himm Hjy kenan' wlh banida shine shiyasa amma ayi hkr kuwa wani lkc"
"Nurudee kenan wlh kana bani mmki amma inda ace na gidan matarka ne kaine gaba ko dayake wnn yazama na gidan kune kuma idan kaya kana gani kamar aikin banzane sbd bamuda abinda zamu baka kamar matanka shiyasa' nidai bazan maka bakiba amma kasani bakada wnda yafimu duk wiya duk dadi muna tare"
itako wacce kake mutuwa akanta wlh ba baki nayi makaba amma tana gani baka dashi ba lalla bane ta zauna dakai"
"Dan Allah Hjy kiyi hkr wlh duk abinda kike tunanin ba h'aka bane' amma tunda amma tunda abu yazama haka shikenan duk abinda babu zansiye amma ni wlh kallon kudi kawai kikemi nikuma bedashi"
"kaeda kasani ni dama tun kana yaro abin hannunka ba ciyuwa yakeyi ba"
"bayan kowa ya watse Abba yace Hjy"
"na'am Alhj"
"wlh shiyasa a kullum nake kara son son sbd kokarin sa' ga shidai shine karami amma abinda yakeyi a gidan nan koda nine iyakaci kenan"
"hakane Alhj mudai babu abinda zamuce saida Allah ya saka masa da alkairi ya bashi masu saka masa"
"ni babu abinda yaimi dadi irin gidan da yasiye"
"gsky ne Hjy"
"kaga bayan biki sai su koma gidan su kawai"
"Allah ya kaimu lkc"
"amin Alhj"
"ana gama b'akin su Amatullah zhrdee da matarsa sukai parking zuwa gidan su' satinsu biyu da komawa Zainab ta haihu baby boy' kwana uku da haihuwar Zainab Aisha itama ta haihu baby boy h'akan yasa zhrdee ya h'ada suna kawai rana daya yai masu suna' kowa sunar bbnsa aka sa masa' kayan kuwa kusan iri daya yai masu saidai kowane da ruwansa' sbd Aisha bakace ita k'uma Zainab fara"
"bayan shekara biyu aka sako Rukky daga prizi bayan ta dawo g'ida bauchi da kwana biyu har kasuwa shago tabi zhrdee da kukanta ido bibbiyu zhrdee ya yafe mata k'uma ya medata dakinta"
"waww ni Rukky Dan Allah kirufami asiri Dan yafe maki kam NA yafe maki amma kije can kisamu daidai ke'aini kinfi karfina Rukky"
"Dan Allah zhrdee"
"hkr zakiyi ki tashi ki tafi' ni yanzu ma da kika gani banida niyar aure idan kinga nayi wani aure to kila SAI a kiyama idan anayi' Dan matana su gamami komai"
"jiki a sanyaye Rukky ta tashi tatafi"
"tana tafiya zhrdee yace ni Rukky idan kin gani a kiyama wlh kaeni akayi' haka kawai nazo NA mutu lkcna beyiba"
"yaran dake shagon sukasa masa dariya"
"shima kansa dariya yai yana f'adi ni Rukky Ai har namutu bazan mance dake ba"
*_TAMMAN BILLAH_*
*_alhamdllh duk da banso tsayawa anan ba amma babu yadda zanyi ne ngd ngd ngd sosai masoya littafin AURE IBADA NE abinda nafadi ciki ubangiji Allah yasa ya amfanar da jama'a kuskuren da nayi k'uma Allah ya yafe mana baki daya_*
*_godiya ta musamman ga Hjy sabba'u Jos plateau bukur pack ubangiji Allah ya kaya girma da daukaka_*
📖✍
📖✍
📖✍
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
"haka suka mike yana rike da jakarta suka shige cikin d'akin' itama tashi tai taje nata d'akin' tana shiga ta rusa da kuka' Mariya tayi kuka sosai saidai bcc barawo da yazo ya dauketa"
"tunda Alhj suka kwanta babu abinda ya shiga tsakanisu da Fatima' sbd gani yake kamar idan ya kwana da'ita ba nata bane hakkin Mariya' Dan tunda aikai aure yake kwanciya da'ita saidai idan lkcn da yaje tana period ne' gani k'uma babu halin fadiwa Mariya h'akan sbd yace mata be taba kwana da Fatima ba' yanzu idan yafafi yai zama masa matsala' shiyasa kawai zai kwana a dakin Fatima"
"da safe kuwa Mariya ta h'ada masu abin breakfast ta kai dinning table snn taje ta sanar da Alhj ta waya suka fito harda ita suka hadu suka karya' a lkcn ne Fatima ta kare mata kallo taga ba komai bane Mariya sbd ta zauna da kishiyoyin da suka fita komai k'uma su buga da'ita su bari balle ita"
"bayan su gamane Alhj yai gyara murya snn yace Mariya ga Fatima' Fatima kenan ga Mariya' idan bakusan juna ba yanzu ne zakusan juna k'uma kusan halayyar junanku' nasan dai duk a cikinku babu yaro duk kusan ciwon kanka to Dan Allah ina rokonku da Ku zauna lfy da junarku' idan laifin daya taima daya zaifi dacewa da kusabarwa junarku d'an samu warware matsalar ba karike mutum a raiba' dan Allah"
"duk suka h'ada baki da insha Allahu"
"Fatima dake zaune tace ina yaran gidan ne?"
"Mariya tace duk su tafi sch"
"yawwa Mariya kiyi hkr na mance ban sanar dake ba' itama Fatima tana da yara biyu Khadijat da Jabeer"
"Allah sarki' ina suke?' ko kinbarsu a gun bbnsu ne"
"a'a ai rasuwa yai?..
"Allahu Akbar' ubangiji Allah ya jikinsa da Rahma"
"amin Mariya"
"Alhj da kabari ta taho dasu kasan d'an sai uwarsa balle mawuyacin lkcn ga da muke ciki' duk da bangansu ba amma wlh har naji tausayinsu"
"himm Mariya kenan' ai nima ba laifina bane' babu yadda banyi da'ita akan tazo dasuba amma taki' amma tunda hakane duk lkcn danaje g'ida tare zamu dawo dasu"
"gsky kam da yafi' ai rike maraya ba karami lada bane' SAI kaga sanadiyar haka Allah ya kara buda maka"
"kan Fatima na kasa tace ngd sosai"
"tun daga lkcn Alhj AMINU kan SAI son Barka sbd yadda suke zama babu mejin kansu itada Mariya' yaransu ma h'aka sumeda Fatima tamkar itace uwarsu sbd yadda take masu' kamar ranar da ba sch idan zataje duba bnz din ta tare suka zuwa da sauwama wani lkc k'uma da hakif"
"bayan wasu watanni Alhj AMINU yana zuwa gani iyayensa a kano yaje har gidan su Fatima ya sanar dasu idan zai koma tare zasu koma da yara' Bbn Fatima bemusa ba koda Alhj AMINU ya tashi tafiya tare suka wuce"
"koda su halif sukaga su Khadijat suyi murna sosai sbd su kara samu abokan wasa' d'an kusan Kansu dayane' Khadijat da sauwama Jabeer da halif shiyasa koda Alhj ya kaisu sch class d'in Khadijat daya da sauwama shikuma Jabeer class dinsu daya da halif' yanzu gaba daya kusan yaran kudawo gun Fatima ne sbd koda assign aka basu guta suke zuwa shima kanta Alhj yaji dadin h'akan sosai itama Mariya tun tana dari dari da Fatima har tazo ta saki jiki da'ita"
"saidai duk tsawon zaman da sukai Fatima bata sake samu ciki ba Mariya ce kawai ta kara haihuwa har sau biyu mace dana miji' Alhj AMINU ba karami son yake yaga ya haihu da Fatima ba amma Allah be yarda ba' itako Fatima abin be dameta ba itadai addu'ar ta kullum Allah ya raya mata su Khadijat da Jabeer"
"dukiyar da Nasir ya barima alhamdllh dan abin sai son barka' wani lkcn idan Fatima taga Alhj beda kudin biyawa yara kudin sch Fatima ke biya sbd kowa yasan yau da gobe sai Allah"
"shima Alhj AMINU be boyewa Mariya komai ba akan waye Fatima tun daga lkcn takara samu girma a gun Mariya sbd da zarginsu takeyi akan Alhj ne yake bata duk kudin da take kashewa' ita k'uma idan ta tambyesa ba lalla bane yabata sai yace be dashi amma ita Fatima kuwa harkokin gabanta kawai takeyi batare da ta tsaya zaman jiransa ba"
*shiyasa sana'a yanada kyau kodan cirewa kai takaici*
~~~~ ~~~~~ ~~~~
"yanzu kam gidan zhrdee SAI son barka sbd kan matarsa a h'ade yake ko shida suke zamansa wani abin har sai sukahe su rufe bejiba' haka k'uma koda matsala suka samu har sai suci su sube bazai saniba"
"gani bikin su Amatullah da amatulrahman yataso duk haduwa sukai a parlour Abba suna shawaran yadda za'ayi' yya Nurudee da yake yasan heda niyar kula abin arziki koda ake mgn bece uffan ba'
" gani mgn yana gaba yana baya yasa zhrdee tambyar Abba me ake bukata ne da ake ta mgn da betaru ya zama daya ba "
"wlh son kafi kowa sani yanzu kam banida kudin da zanmafi kayan daki irin wnda sukeso' shiyasa nace kuhadu idan ma h'ade kudi za'ayi sai a h'ada a ciye masu"
"himm Abba kenan sbd kayan dakine aketa wnn mgnr?"
"himm son kenan' kaima kasan inda inada kudi wlh bazan tsaya sauraranku ba amma yanzu da kaga duk natsaya ina niman taimakonku kasan babu ne"
"haka ne Abba' kada kadamu idan kayan dakine insha Allahu bazan gagara ba"
"bangane ba son?"
"murmushi yai snn yace na dauki nawin kayan d'akin"
"him son kenan' kaidai baka gajiya' ngd ubangiji Allah yai maka Albarka yasashi kagama da duniya lfy' ya baka masu saka maka' amma k'uma naga ga matanka da ciki anya abu bazai maka yawaba?"
"Abba kenan kada kadamu Allah zai rufe asiri"
"haka ne zhrdee Allah yai maka Albarka ya kuma sauki matanka lfy"
"amin Hjy"
"juyawa tai gun su yya Nurudee tace kukuma fa' kune manya amma yazama na kawai' himm Hjy kenan nidai kufi kowa sani karfina amma tunda yazama haka na dauki nawin abinci da za'aci"
"to kaikuma fa Alhj kankamo' tun ake mgn kayan kanka gefe kayi shiru sbd bakada niyar kunla abin arziki"
"himm Hjy kenan' wlh banida shine shiyasa amma ayi hkr kuwa wani lkc"
"Nurudee kenan wlh kana bani mmki amma inda ace na gidan matarka ne kaine gaba ko dayake wnn yazama na gidan kune kuma idan kaya kana gani kamar aikin banzane sbd bamuda abinda zamu baka kamar matanka shiyasa' nidai bazan maka bakiba amma kasani bakada wnda yafimu duk wiya duk dadi muna tare"
itako wacce kake mutuwa akanta wlh ba baki nayi makaba amma tana gani baka dashi ba lalla bane ta zauna dakai"
"Dan Allah Hjy kiyi hkr wlh duk abinda kike tunanin ba h'aka bane' amma tunda amma tunda abu yazama haka shikenan duk abinda babu zansiye amma ni wlh kallon kudi kawai kikemi nikuma bedashi"
"kaeda kasani ni dama tun kana yaro abin hannunka ba ciyuwa yakeyi ba"
"bayan kowa ya watse Abba yace Hjy"
"na'am Alhj"
"wlh shiyasa a kullum nake kara son son sbd kokarin sa' ga shidai shine karami amma abinda yakeyi a gidan nan koda nine iyakaci kenan"
"hakane Alhj mudai babu abinda zamuce saida Allah ya saka masa da alkairi ya bashi masu saka masa"
"ni babu abinda yaimi dadi irin gidan da yasiye"
"gsky ne Hjy"
"kaga bayan biki sai su koma gidan su kawai"
"Allah ya kaimu lkc"
"amin Alhj"
"ana gama b'akin su Amatullah zhrdee da matarsa sukai parking zuwa gidan su' satinsu biyu da komawa Zainab ta haihu baby boy' kwana uku da haihuwar Zainab Aisha itama ta haihu baby boy h'akan yasa zhrdee ya h'ada suna kawai rana daya yai masu suna' kowa sunar bbnsa aka sa masa' kayan kuwa kusan iri daya yai masu saidai kowane da ruwansa' sbd Aisha bakace ita k'uma Zainab fara"
"bayan shekara biyu aka sako Rukky daga prizi bayan ta dawo g'ida bauchi da kwana biyu har kasuwa shago tabi zhrdee da kukanta ido bibbiyu zhrdee ya yafe mata k'uma ya medata dakinta"
"waww ni Rukky Dan Allah kirufami asiri Dan yafe maki kam NA yafe maki amma kije can kisamu daidai ke'aini kinfi karfina Rukky"
"Dan Allah zhrdee"
"hkr zakiyi ki tashi ki tafi' ni yanzu ma da kika gani banida niyar aure idan kinga nayi wani aure to kila SAI a kiyama idan anayi' Dan matana su gamami komai"
"jiki a sanyaye Rukky ta tashi tatafi"
"tana tafiya zhrdee yace ni Rukky idan kin gani a kiyama wlh kaeni akayi' haka kawai nazo NA mutu lkcna beyiba"
"yaran dake shagon sukasa masa dariya"
"shima kansa dariya yai yana f'adi ni Rukky Ai har namutu bazan mance dake ba"
*_TAMMAN BILLAH_*
*_alhamdllh duk da banso tsayawa anan ba amma babu yadda zanyi ne ngd ngd ngd sosai masoya littafin AURE IBADA NE abinda nafadi ciki ubangiji Allah yasa ya amfanar da jama'a kuskuren da nayi k'uma Allah ya yafe mana baki daya_*
*_godiya ta musamman ga Hjy sabba'u Jos plateau bukur pack ubangiji Allah ya kaya girma da daukaka_*
📖✍
📖✍
📖✍
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
📖🖊
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)