Sashe 25
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Aisha na jin h'aka tasa kuka tana f'adi banlema ni babu abinda nai masa kawai ina zaune yashigo yace na h'ada kayana zaikaini tasha yasani a mota nazo g'ida.
"salati umma tasa tana cewa kajiko Alhj.
" shiru Abba yai sbd ya kasa mgn, gaba daya kansa ya daure.
"Allah ya'kyauta kawai ya ambata.
~~~~ ~~~~ ~~~
" Alhj Kailani mahaifin zahradee ba karami alfahari yake da yiwa ubangiji godiya da azirtashi da zahradee ba sbd a yanzu da h'aka arziki yaci uban na dah! duk yadda yasan zahradee adah ba lalla bane yanzu idan ya gansa ya ganesa ba sbd canzawar da yai ga fari ga'kyau da k'uma raina gashi yaro d'an kwalisa' duk wanda yasan me ake kira raina akaga zahradee tofa anga raina.
"h'akan yasa Abba ya siya masa fankareriyar mota ta alfarma h'ade da kujeran hajji da umra.
" h'akan yasa yan'mata suke ta kawo masa hari' text message yan'mata kuwa ba'a mgn wani ya karanta yai dariya wani k'uma baya karantawa sae dae idan su ishesa a waya sae yagoge' h'aka mafi yawanci lkt idan suna zaune da Abba dauko wayar yakeyi ya nunawa Abba hotunan harda karanta masa text d'in shida Abba sui ta dariya.
"cikin wasa Abba yace to son wacece sarkuwar tawa a ciki?..
" zahradee yace wa🤔 d'an Allah Abba karufami asiri d'an baso kake su kashe maka son d'in kaba.
"Abba yace a'a Allah ma ya kare.
~~~ ~~~ ~~~~~
"Nasir na zaune shida Fatima a d'akin' ta bayan yara sun tafi school' idan tunda aisha tabar g'idan Nasir becika zuwa aiki ba' Fatima tace Nasir.
"na'am matata.
"dan Allah na tambaye ka?.
"tambayeni Allah yasa nasani.
"ina fatan ka sanarwa Aisha mgnr sakin da tsakaniku ko' kodae kanada ra'ayin ci gaba da zama da'ita ne? kae koma kanada ra'ayin ci gaba da zama da'ita amma kasan yana d'kyau tasani ko..
" himmm!' Fatima kenan tunda nake dake kintaba gani narabu da mace k'uma nadawo da'ita aini bana kome' idan ma zandawo da'ita ne to gara nayi wani auren zaifimi.
"amma Aisha ai tatafi kenan.
"Tunda h'aka ne gskya yakamata ka sanar da'ita dan tasan matsayinta.
"Eh" zansanar da'ita ko ba yanzu ba.
"har tsawo wani lkcne zaka sanar da'ita Nasir? gara tunda wuri kasanar da'ita Dan tasan matsayinta.
" ko k'uma fa h'aka ne gskya kinkawo shawara mai'kyau.
"Nasir kenan kai dae Allah ya'kyauta ma halinka.
"Ai ya kyauta min tunda ya barni dake.
~~~ ~~~ ~~~~
"kwanaki sae tafiya sukeyi tun Abba yana hana umma mgn har yakai abinda yafara damusa yan' uguwa har sufara rade radin kodae sakota akayi? itama kanta Aisha abinda duniya duk yabi ya dameta.
" idan tafita uguwa har zunde ake mata' masu cewa maganin masu kwandayi kenan shidama a rayuwa idan mutum be gogewa rahamar da Allah yai masa zai godewa azabarsa.
"gashi kenan aure ko shekara be h'ada ba ya mutu.
"duk mgnr da akeyi a gari yana zuwa kunni umma' hakama da akai rasuwa kwabtansu umma tace Aisha ta tashi suje gaisuwa' babu musu Aisha tasanya hijab d'in ta suka tafi' zamansu kenan aka fidda gawa zuwa gun sallah duk mutani dake gu suka mike h'ade da salati can wata matar dake gefe ta hango Aisha suna tsayen take tabo yar'uwarta h'ade da cewa dubi Aisha Ashe dama da gske ne auren nata ya mutum?
" kedae bari kawai h'aka nima naji lbr' amma fa basu sanarwa kowa ba.
"Allah sarki wlh har taban tausayi' dubi yarinya salbebiya akirata da suna bazawara' gskya maigidanta be'kyauta ba'idan ma wani abu tai masa ai sae yai dubi da kuruciya amma ba ya sakotaba.
"Ohooo koma menene ai su suka sani' ba sunce yar' mai kudi bazata auri d'an talaka ba' sai yar' mai kudi irin sa' ai gashi auren maikudin yayi kyau.
"Nifa tsiyana dake kenan Hulera ke a rayuwarki abu betaba samu mutum ba ki tausaya masa' banle ni banga aibu Alhj Muhammed ba sbd a layinga idan bezo na daya ba zaizo na biyu wajan dukiya' ga k'uma sani hakkin talakawarsa kema shedane sbd koda rabo yakeyi kafin yazo guna sae yazo gunki' idan ma lkcn fidda zakkansa beyiba ni da kaina nasha gananki kinfito maula....
" Too talatuwa kada kimin tonan silili maulanna dae kowa na zuwa.
"duk mgnr da sukeyi umma da Aisha suna jinsu' Aisha dake gefen umma batasan lkcn da tafashe da kuka ba' gani h'aka da sauri taja hannu Aisha suka koma g'ida.
"washe gari da safe around eleven saega ubaida tai sallama Aisha da fara'arta ta tareta' bayan ta gaida umma suka shiga d'akin' ta.
" Ubaida tace Dan Allah Aisha kiyi hakuri wlh naji abinda ya faru' naso zuwa Allah Bbn Abba yahana' kinsan tunda suka samu matsala da amaryarsa ya koreta g'ida ya shiga min wani sabon kunle ko g'idan mu bayaso yaji nace zanje sae ya muna bacin ransa' kinji dalilin rashin zuwana amma Dan Allah kiyi hkr.
"murmushi Aisha tai h'ade da cewa babu komai ubaida.
" Ke Aisha garin yaya h'akan yafaru?.
"wasu kwallane masu zafi suka zubowa Aisha snn tace kenan ubaida bari kawai' daganan ta kwashe tun daga lkcn da take amarya har izuwa wann lkc ta fadiwa ubaida tana kuka.
"Ubaida tace Allah sarki Aisha to ya'isa h'aka kodae na kuka' kefa musulmace k'uma me imani Dan h'aka ki dauki wnn a matsatin jarabta.
" nan dae tai ta bawa Aisha mgn har ta dae na kuka ta saki jiki sukae hira sosae.
"Ubaida tace wlh Aisha tun ranar saurin aurenki da Nasir da suka shigo godiya bayan daurin aure a lkcn ne naga Nasir ni kadae a zcyta nace tab di jam ina Aisha zata kai wnn mutumi' a cire jikinsa ko tsayinsa aka barki dashi aikuwa anbarki da aiki banle ga tsayi da jiki' lalla Aisha kinshi fama inama da gari daya muke washe gari nazo naga yadda kika koma.
"Dariya Aisha tai snn tace ubaida kenan koma menene kafin nasan shi kin rigani.
"Eh nasan da h'aka amma kinfi kowa sani Bbn Abba guda nawa yake da har zanji jiki.
" amma yanzu Aisha aina kuka tsaya dashi?
"himm wlh ubaida nima kaina bansan makomata ba' bansan abinda Nasir yake nufi dani ba' Abbana da kansa yasha kiran sa amma baya dagawa' nima da umma musha kiransa duk da h'aka baya dagawa.
" ni k'uma har ga Allah nasan ba f'ada mukai dashi ba banle nace ko dan h'akan ne ya turoni g'ida h'aka kawai nefa ubaida.
"kwallane suka zubowa Aisha.
" da sauri ubaida tasa hannu ta sharewa Aisha hawayen snn tace to yanzu kinsan abinda zakiyi?
"a'a".
" Ina wayarki?.
"gashi.
"Amsa ubaida tai snn ta shiga gun text tafara da
( Assalamualaikum Barka da warhaka da fatan kana lfy Allah yasa h'aka amen, abban Khadijat nayi ta kiran wayarka baka daga amma nai tunani ko baka kusane shiyasa, Gani nayi yau tsawon watana uku kenan da zuwa g'ida bakazo ka daukeni ba k'uma baka turoba Allah dae yasa lfyne.).
" snn tai sending d'in text d'in.
"yana shiga daedae lkcn wayar tana hannu Nasir' gani text yashigo ya b'ude bayan ya gama karantawa har ya'eje wayar a gefe sae k'uma ya dauko ya rubuta kamar h'aka.
" ( Karkiji komai lfyta klau ki kwantar da hankalinki ko banzoba zakiga sako) snn ya tura mata.
"yana shigowa suka b'ude ubaida ne ta karanta wani irin ajiyar zcyne Aisha tai.
"Ubaida tace kingako Aisha Dan Allah kikara hakuri har Allah ya kawosa kikoma dakinki.
" amin ubaida ngd sosae.
"ni zantafi Aisha saena sake dawowa.
" nan sukai sallama Aisha ta rakata har b'akin kofa.
"tun daga lkcn idon Aisha kullum a kan hanya yake ko zataji Nasir yai sallama' gashi koda ta kirasa baya dagawa idan tai masa text baya biyota' h'akan yasa tasake shiga damuwa sosae kullum cikin kuka take.
"Sbd kuka zazzabi ya kamata ga zafin da takeji a gabanta batare da tasan dalili ba' wasa wasa kuragen da tatabayi a g'idan Nasir ne suka dawo mata' tun tabasha amfikulos a boye har yakai ga saeda umma tasani' bayan ta sanine da sanarwa Abba' Abba da kansa yake siyo mata amma duk a banza.
"Tun Aisha na daurewa tana tafiya har abu ya gagara takoma a kwance komai saedae ayi mata kusan kullum umma ke wanke mata ta shafa mata mgn' duk lkcn da umma zata wake mata sae ta daure sbd ihun da Aisha keyi.
"Gani abu yaki ci yaki cinyewa yasa Abba d'aukarta zuwa hospital suna zuwa da doctor ya duba h'ade da yimata tambayoyi gado yabata' ko riga bata sawa sbd kullum s'au biyu ake wanke mata.
"Gani wayarta babu caji k'uma hospital basu kuna generator ba yasa Abba daukar wayar Aisha zuwa g'ida yaje daga nan yai mata caji.
" suna cikin tafiya Abdul ke drive saega shigowar text wayar Aisha.
"Abba kamar bazai b'ude ba amma gani number Nasir NE yasashi budewa.
"Gani yai kamar h'aka.
( Assalam Aisha kiyi hkr wlh mancewa nai kamar nace zakiga sako' to ba komai bane sakon dama takardankine gashine nan kamar h'aka, Ni Nasir guduma na sakeki saki uku sae anjima)
INNALAILAHI'WAINNAILAIHIM'RAJU'UN
KAWAI ABBA YAKE AMBATA.
tofa jama'a Allah ya'kyauta
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE F.O.W.☘.
MMN USWAN
KAE KAE KAE WANI KAYA SAI AMALE BABBAN GORO SAI MAGOGIN KARFE MURUCIN KAN DUTSE BAKI FITOBA SAIDA KIKA SHIRYA INA MIKA SAKON GAISUWATA GAREKI Mrs G'IDADO MOM ABDUL JALAL KINA GABA MUNA BIYE DAKE JA GABA MANYANMU ALLAH YAJA DA NISAN KWANA YA KARA LAFIYA.
2⃣4⃣
"Abdul dake driving yace Abba lfy? wlh Abdul Mijin Aisha ne ta aiko mata da takardan saki.
"Innalallahi'wainnailaihim'raju'un.
"sakifa Abba kace?.
"wlh kuwa Abdul.
'"wlh Abba ni dama tun farkon da yazo niman aurenta hankalina be'kwanta dashi' kawai Dan babu yadda zaiyi ne.
"hakane Abdul kasan ance matar mutum kabarinsa' babu damuwa Allah yasa haka yafi alkairi.
"amma dan Abdul inaso kabar mgnr ga anan yatsaya gani sae kae.
"Abba ko zansan dakikin biye mata?.
"Eh" ba komai ne yasa sbd yadda take cikin irin wnn halin kaga be kamata a sanar da'ita irin wnn zancen ba.
"Eh" k'uma mgnr ka gskya ne Abba'to shikenan fatanmu dae shine Allah yabata lfy.
"Ameen' Abdul.
"salati umma tasa tana cewa kajiko Alhj.
" shiru Abba yai sbd ya kasa mgn, gaba daya kansa ya daure.
"Allah ya'kyauta kawai ya ambata.
~~~~ ~~~~ ~~~
" Alhj Kailani mahaifin zahradee ba karami alfahari yake da yiwa ubangiji godiya da azirtashi da zahradee ba sbd a yanzu da h'aka arziki yaci uban na dah! duk yadda yasan zahradee adah ba lalla bane yanzu idan ya gansa ya ganesa ba sbd canzawar da yai ga fari ga'kyau da k'uma raina gashi yaro d'an kwalisa' duk wanda yasan me ake kira raina akaga zahradee tofa anga raina.
"h'akan yasa Abba ya siya masa fankareriyar mota ta alfarma h'ade da kujeran hajji da umra.
" h'akan yasa yan'mata suke ta kawo masa hari' text message yan'mata kuwa ba'a mgn wani ya karanta yai dariya wani k'uma baya karantawa sae dae idan su ishesa a waya sae yagoge' h'aka mafi yawanci lkt idan suna zaune da Abba dauko wayar yakeyi ya nunawa Abba hotunan harda karanta masa text d'in shida Abba sui ta dariya.
"cikin wasa Abba yace to son wacece sarkuwar tawa a ciki?..
" zahradee yace wa🤔 d'an Allah Abba karufami asiri d'an baso kake su kashe maka son d'in kaba.
"Abba yace a'a Allah ma ya kare.
~~~ ~~~ ~~~~~
"Nasir na zaune shida Fatima a d'akin' ta bayan yara sun tafi school' idan tunda aisha tabar g'idan Nasir becika zuwa aiki ba' Fatima tace Nasir.
"na'am matata.
"dan Allah na tambaye ka?.
"tambayeni Allah yasa nasani.
"ina fatan ka sanarwa Aisha mgnr sakin da tsakaniku ko' kodae kanada ra'ayin ci gaba da zama da'ita ne? kae koma kanada ra'ayin ci gaba da zama da'ita amma kasan yana d'kyau tasani ko..
" himmm!' Fatima kenan tunda nake dake kintaba gani narabu da mace k'uma nadawo da'ita aini bana kome' idan ma zandawo da'ita ne to gara nayi wani auren zaifimi.
"amma Aisha ai tatafi kenan.
"Tunda h'aka ne gskya yakamata ka sanar da'ita dan tasan matsayinta.
"Eh" zansanar da'ita ko ba yanzu ba.
"har tsawo wani lkcne zaka sanar da'ita Nasir? gara tunda wuri kasanar da'ita Dan tasan matsayinta.
" ko k'uma fa h'aka ne gskya kinkawo shawara mai'kyau.
"Nasir kenan kai dae Allah ya'kyauta ma halinka.
"Ai ya kyauta min tunda ya barni dake.
~~~ ~~~ ~~~~
"kwanaki sae tafiya sukeyi tun Abba yana hana umma mgn har yakai abinda yafara damusa yan' uguwa har sufara rade radin kodae sakota akayi? itama kanta Aisha abinda duniya duk yabi ya dameta.
" idan tafita uguwa har zunde ake mata' masu cewa maganin masu kwandayi kenan shidama a rayuwa idan mutum be gogewa rahamar da Allah yai masa zai godewa azabarsa.
"gashi kenan aure ko shekara be h'ada ba ya mutu.
"duk mgnr da akeyi a gari yana zuwa kunni umma' hakama da akai rasuwa kwabtansu umma tace Aisha ta tashi suje gaisuwa' babu musu Aisha tasanya hijab d'in ta suka tafi' zamansu kenan aka fidda gawa zuwa gun sallah duk mutani dake gu suka mike h'ade da salati can wata matar dake gefe ta hango Aisha suna tsayen take tabo yar'uwarta h'ade da cewa dubi Aisha Ashe dama da gske ne auren nata ya mutum?
" kedae bari kawai h'aka nima naji lbr' amma fa basu sanarwa kowa ba.
"Allah sarki wlh har taban tausayi' dubi yarinya salbebiya akirata da suna bazawara' gskya maigidanta be'kyauta ba'idan ma wani abu tai masa ai sae yai dubi da kuruciya amma ba ya sakotaba.
"Ohooo koma menene ai su suka sani' ba sunce yar' mai kudi bazata auri d'an talaka ba' sai yar' mai kudi irin sa' ai gashi auren maikudin yayi kyau.
"Nifa tsiyana dake kenan Hulera ke a rayuwarki abu betaba samu mutum ba ki tausaya masa' banle ni banga aibu Alhj Muhammed ba sbd a layinga idan bezo na daya ba zaizo na biyu wajan dukiya' ga k'uma sani hakkin talakawarsa kema shedane sbd koda rabo yakeyi kafin yazo guna sae yazo gunki' idan ma lkcn fidda zakkansa beyiba ni da kaina nasha gananki kinfito maula....
" Too talatuwa kada kimin tonan silili maulanna dae kowa na zuwa.
"duk mgnr da sukeyi umma da Aisha suna jinsu' Aisha dake gefen umma batasan lkcn da tafashe da kuka ba' gani h'aka da sauri taja hannu Aisha suka koma g'ida.
"washe gari da safe around eleven saega ubaida tai sallama Aisha da fara'arta ta tareta' bayan ta gaida umma suka shiga d'akin' ta.
" Ubaida tace Dan Allah Aisha kiyi hakuri wlh naji abinda ya faru' naso zuwa Allah Bbn Abba yahana' kinsan tunda suka samu matsala da amaryarsa ya koreta g'ida ya shiga min wani sabon kunle ko g'idan mu bayaso yaji nace zanje sae ya muna bacin ransa' kinji dalilin rashin zuwana amma Dan Allah kiyi hkr.
"murmushi Aisha tai h'ade da cewa babu komai ubaida.
" Ke Aisha garin yaya h'akan yafaru?.
"wasu kwallane masu zafi suka zubowa Aisha snn tace kenan ubaida bari kawai' daganan ta kwashe tun daga lkcn da take amarya har izuwa wann lkc ta fadiwa ubaida tana kuka.
"Ubaida tace Allah sarki Aisha to ya'isa h'aka kodae na kuka' kefa musulmace k'uma me imani Dan h'aka ki dauki wnn a matsatin jarabta.
" nan dae tai ta bawa Aisha mgn har ta dae na kuka ta saki jiki sukae hira sosae.
"Ubaida tace wlh Aisha tun ranar saurin aurenki da Nasir da suka shigo godiya bayan daurin aure a lkcn ne naga Nasir ni kadae a zcyta nace tab di jam ina Aisha zata kai wnn mutumi' a cire jikinsa ko tsayinsa aka barki dashi aikuwa anbarki da aiki banle ga tsayi da jiki' lalla Aisha kinshi fama inama da gari daya muke washe gari nazo naga yadda kika koma.
"Dariya Aisha tai snn tace ubaida kenan koma menene kafin nasan shi kin rigani.
"Eh nasan da h'aka amma kinfi kowa sani Bbn Abba guda nawa yake da har zanji jiki.
" amma yanzu Aisha aina kuka tsaya dashi?
"himm wlh ubaida nima kaina bansan makomata ba' bansan abinda Nasir yake nufi dani ba' Abbana da kansa yasha kiran sa amma baya dagawa' nima da umma musha kiransa duk da h'aka baya dagawa.
" ni k'uma har ga Allah nasan ba f'ada mukai dashi ba banle nace ko dan h'akan ne ya turoni g'ida h'aka kawai nefa ubaida.
"kwallane suka zubowa Aisha.
" da sauri ubaida tasa hannu ta sharewa Aisha hawayen snn tace to yanzu kinsan abinda zakiyi?
"a'a".
" Ina wayarki?.
"gashi.
"Amsa ubaida tai snn ta shiga gun text tafara da
( Assalamualaikum Barka da warhaka da fatan kana lfy Allah yasa h'aka amen, abban Khadijat nayi ta kiran wayarka baka daga amma nai tunani ko baka kusane shiyasa, Gani nayi yau tsawon watana uku kenan da zuwa g'ida bakazo ka daukeni ba k'uma baka turoba Allah dae yasa lfyne.).
" snn tai sending d'in text d'in.
"yana shiga daedae lkcn wayar tana hannu Nasir' gani text yashigo ya b'ude bayan ya gama karantawa har ya'eje wayar a gefe sae k'uma ya dauko ya rubuta kamar h'aka.
" ( Karkiji komai lfyta klau ki kwantar da hankalinki ko banzoba zakiga sako) snn ya tura mata.
"yana shigowa suka b'ude ubaida ne ta karanta wani irin ajiyar zcyne Aisha tai.
"Ubaida tace kingako Aisha Dan Allah kikara hakuri har Allah ya kawosa kikoma dakinki.
" amin ubaida ngd sosae.
"ni zantafi Aisha saena sake dawowa.
" nan sukai sallama Aisha ta rakata har b'akin kofa.
"tun daga lkcn idon Aisha kullum a kan hanya yake ko zataji Nasir yai sallama' gashi koda ta kirasa baya dagawa idan tai masa text baya biyota' h'akan yasa tasake shiga damuwa sosae kullum cikin kuka take.
"Sbd kuka zazzabi ya kamata ga zafin da takeji a gabanta batare da tasan dalili ba' wasa wasa kuragen da tatabayi a g'idan Nasir ne suka dawo mata' tun tabasha amfikulos a boye har yakai ga saeda umma tasani' bayan ta sanine da sanarwa Abba' Abba da kansa yake siyo mata amma duk a banza.
"Tun Aisha na daurewa tana tafiya har abu ya gagara takoma a kwance komai saedae ayi mata kusan kullum umma ke wanke mata ta shafa mata mgn' duk lkcn da umma zata wake mata sae ta daure sbd ihun da Aisha keyi.
"Gani abu yaki ci yaki cinyewa yasa Abba d'aukarta zuwa hospital suna zuwa da doctor ya duba h'ade da yimata tambayoyi gado yabata' ko riga bata sawa sbd kullum s'au biyu ake wanke mata.
"Gani wayarta babu caji k'uma hospital basu kuna generator ba yasa Abba daukar wayar Aisha zuwa g'ida yaje daga nan yai mata caji.
" suna cikin tafiya Abdul ke drive saega shigowar text wayar Aisha.
"Abba kamar bazai b'ude ba amma gani number Nasir NE yasashi budewa.
"Gani yai kamar h'aka.
( Assalam Aisha kiyi hkr wlh mancewa nai kamar nace zakiga sako' to ba komai bane sakon dama takardankine gashine nan kamar h'aka, Ni Nasir guduma na sakeki saki uku sae anjima)
INNALAILAHI'WAINNAILAIHIM'RAJU'UN
KAWAI ABBA YAKE AMBATA.
tofa jama'a Allah ya'kyauta
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE F.O.W.☘.
MMN USWAN
KAE KAE KAE WANI KAYA SAI AMALE BABBAN GORO SAI MAGOGIN KARFE MURUCIN KAN DUTSE BAKI FITOBA SAIDA KIKA SHIRYA INA MIKA SAKON GAISUWATA GAREKI Mrs G'IDADO MOM ABDUL JALAL KINA GABA MUNA BIYE DAKE JA GABA MANYANMU ALLAH YAJA DA NISAN KWANA YA KARA LAFIYA.
2⃣4⃣
"Abdul dake driving yace Abba lfy? wlh Abdul Mijin Aisha ne ta aiko mata da takardan saki.
"Innalallahi'wainnailaihim'raju'un.
"sakifa Abba kace?.
"wlh kuwa Abdul.
'"wlh Abba ni dama tun farkon da yazo niman aurenta hankalina be'kwanta dashi' kawai Dan babu yadda zaiyi ne.
"hakane Abdul kasan ance matar mutum kabarinsa' babu damuwa Allah yasa haka yafi alkairi.
"amma dan Abdul inaso kabar mgnr ga anan yatsaya gani sae kae.
"Abba ko zansan dakikin biye mata?.
"Eh" ba komai ne yasa sbd yadda take cikin irin wnn halin kaga be kamata a sanar da'ita irin wnn zancen ba.
"Eh" k'uma mgnr ka gskya ne Abba'to shikenan fatanmu dae shine Allah yabata lfy.
"Ameen' Abdul.