Sashe 10
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Fatima tace bismillah...
"kafin ta karisa Nasir ya dauketa da mari wanda yasa ta f'adi' kafin ta dago yasake kai mata wani' ihu Fatima tasa h'ade da kukan kura ta shakeshi.
"Gani h'aka yasa yaci gaba da dukanta harda tokari' jin hayaniya yaki karewa yasa Aisha fitowa daga dakinta' gani halin da suke ciki yasa Aisha fashewa da kuka.
"Duk uban dukan da Nasir kewa Aisha besa ta karaya ba' Yana kai mata kafin ya sauke take ramawa' da Nasir yaga haka wani irin nushi ya kaimata h'ade da shaketa a bango.
"Ihu Aisha tasa h'ade da tafiya ta shiga tsakiyatsu tana kokarin cire masa hannu ya wiyar Fatima' cikin fushi Nasir yace Aisha ta tashi a gun Aisha taki.
"Hannu daya Nasir yasa ya fisgo Aisha yai hurgi da'ita akan cushion din dake parlour.
"A guje Aisha ta tashi tasake zuwa gusa taci gaba da kokarin cire masa hannu a wiyar Fatima' sbd shakar da yaiwa Fatima zata iya suma koma tarasa ranta.
"Gani haka yasa yai hurgi da Fatima yakoma kan Aisha' itama ya hauta da duka kamar mahaukaci' Aisha sai faman ihu takeyi' amma besa Nasir ya kyaleta ba' gudu kada ya cutar da yar ' mutani da yawa yasa Fatima ta rarrafo tazo ta haye jikin Aisha dukan yakoma sauka a kanta.
"Aisha zare jikinta tai a guje tashige dakinta h'ade da rufe kofar da key' kan gado ta fada tasa kuka.
"Gani yara sun fito gada dakinsu ne suna kuka sukayo kan mmsu yasa Nasir egijeta h'ade da tokari snn yafita.
"Fatima na nishi tace Allah ya'isa ban yafe ba' mugu kawai.
"suma yara zuba sukai a jikin mmsu suna kuka.
GA TAMBAYA KUMA A GUNKU NAKE BUKATAR AMSAR READERS
1
Duk wanda yasan doka kuma yasan me ake kira gamnati kuma yasan menene E. F. C. C ta yaya za'ace suna nimanka har kazo gida ka kwana ka kuma biya bukatarka da matarka hankalinka kwance?
2
Duk mutani da akace ana nimansa ina yakeda lokacin tsayuwa fada da matarka????
Amsa tana gareku saina jiku READERS
TAKU HAR KULLUM MOM USWAN
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W. ☘.
MMN USWAN
0⃣9⃣
"Gani irin kukan da sukeyi yasa Fatima tsaida nata kuka ta koma lallashinsu.
"mikewa tai ta rike masu hannu sukai d'akainta.
"Itako Aisha gani irin dukan da Nasir yaiwa Fatima da sabadiyar haka itama ta sami nata' yasata tsorata tai data sani rashin tafiya garinsu da batai ba' kamar yadda ya umarceta da taje.
"Zama tai taci kukanta har ta gode Allah' dan kanta tai shiru sbd babu me lallashinta.
"Gani har gama yayi Fatima bataji motsin Aisha ba yasa Fatima bin Aisha har d'akainta' da sallama tashi d'akin' Aisha na zaune a bakin gado ta amsa da shigo anty.
"Fatima na shiga a bakin gado ta zauna' Aisha tace ina kwana anty' Fatima tace lfy klau Aisha ' Fatima taci gaba da cewa dama dana zuwa nai na baki hakuri akan abinda ya faru dazu da asuba' Aisha tace babu komai anty' snn tace dan Allah anty na tambayeki mana.
"Fatima tace Allah yasa nasani.
"Aisha tace dama h'aka alhj yake dukan matarsa h'aka?
"murmushi Fatima tai snn tace a'a wanga ma bacin ranane' amma ba h'aka yake ba.
"himm kawai Aisha tace.
"Gani h'aka yasa Fatima dafa kafadan Aisha snn tace Aisha ki yarda dani duk abinda zanyi bazan cutar dake ba' sbd na daukeki tamkar yar'dana haifane.
"Aisha kinga yarinya nan ko bayan rai nane bazanso ta auri namijin da zai cutar da'ita ba' shiyasa na daukar wa kaina alkairin duk matar da Nasir zai kawo g'idan nan insha Allahu bazan cutar da'ita sbd nima inaso yarinyata Allah ya bata sbokin zama na gari.
"Cikin kuka Aisha tace nagode' amma dan Allah ku daina irin wanga fadan h'aka dan Allah.
"murmushi Fatima tai snn tace menene Aisha?
"Aisha tace wlh har kunsa tsoro ya kamani' dariya ne Fatima tai sosae snn tace Aisha ke yarinyace shiyasa.
"mikewa tai h'ade da cewa zomuje ki karya' tare suka fita zuwa kitcher Fatima da kanta ta dibawa Aisha abin karyawa tabata' hannu bibbiyu Aisha tasa hannu ta amsa h'ade da godiya.
"D'akainta ta koma ta zauna zubawa abincin ido tai tana kallon abincin tunani kala2 takeyi a zuciyarta.
"Tunda Nasir yabar gida yau tsawon satinsa biyu kenan amma be likitan Aisha tai nimansa ta waya har tagaji wayar a kashe yake' h'akan yasa Aisha kuka kullum dashi take kwana take tashi.
"Wani tunani yazo mata tace kodai naje na tambayi anty ne ko ita tana samunsa a waya' wani zuciya tace me zaisa kije ki tambayeta bayan kina gani irin rabuwar da sukai...
"Tana cikin irin wanga tunani - tunani kenan taji ana knocking da sauri ta mike taje ta b'ude kofar yarinya ta gani tace Aisha tace ubaida lfy?
"Ubaida tace mamy ne tace kizo kici abinci.
"Tare suka tafi zuwa dinning' Fatima tace Aisha ta zuba masu' Aisha tace to anty.
"Mikewa tai ta zuba masu snn ta zauna suka fara ci' suna ci suna hira' khadijat tace mamy' Fatima tace na'am ubaida' khadijat tace wanga ma anty mune?
"Fatima tace eh' itama anty kune' k'uma daga yau sunanta anty.
"Khadijat tace to shikenan mamy' kani khadijat dake gefe yace yaya kullum kullum sai dady ya kawo mana sabuwar anty ko?
"Jabeer ya karisa mgnr ne da kallon khadijat.
"khadijat tace kai dan Allah kai wawane wayan nan ba dady ya koresu ba.
"A gigice Aisha ta yarda spoon din dake hannu ta.
"Gani h'aka yasa Fatima ta daka masu tsawa.
"mikewa Aisha tai da sauri ta koma d'aki' gani h'aka yasa Fatima mikewa ta bata d'akin' tana shiga gani Aisha tai ta zabga uban tagumi.
"Fatima tace Aisha lfy? Aisha tace anty dama alhj yana auri sakine? Da sauri Fatima tace me kika gani? Aisha tace mgnr dasu khadijat ne sukai yasa nai zargin h'aka.
"Fatima tace a'a duk mgnr yarane' idan ma yanayi ina ruwanki' shifa na mijine yanada ikon auren mata hudu idan h'aka ni banga abin damuwa ba.
"uhm kawai Aisha tace.
"Fatima tace dan Allah Aisha kada ki damu kinji' wlh duk mgnr yarane.
"Aisha tace babu komai anty nagode.
"mikewa Fatima tai ta koma ta sami su khadijat da Jabeer f'ada ne tai masu sosae' h'ade da jan kunni akan surutu.
"Da yamma Aisha tazo ta sami Fatima a kitcher tana aikin abinci' Aisha tace anty wani aikine zantayaki? Fatima tace ki barshi kawai.
"Aisha tace Allah kuwa anty.
"Fatima tace Allah kije na yafe maki.
"Aisha tace to shikenan' komawa daki tai.
"Nasir watarsa biyu kenan da barin g'ida ko lekowa bayayi' Aisha tai nimarsa har tagaji' kuka kuwa kusan shine abincinta babu dare babu safe' rama kuwa ba'a mgn koda wanda ya kwanta jinya sai h'aka.
"Tabi ta rame ta kara baki' duk wanda ya santa ada ba lalla bane idan ka ganta ka ganeta ba' dama ba kiba ne da'ita ba sai tsayi h'akan yasa takara fitowa doguwarta sabbal.
"Can ko gun iyayenta hankalin ummata a tashe yake' sbd munanar mafarkai da takeyi akan Aisha' mafi yawancin idan ta kwanta bcc da dare cikin mafarki take gani Aisha a zaune tana faman kuka' wani lokaci k'uma ganita takeyi cikin duhu mai tsananin baki tana fama ihu' A gigice umma ke tashi h'ade da salati
"Tana mikewa toilet take shiga tai alwala tazo ta fara nafila h'ade da addu'ar nima wa ya'ta sauki a duk halin da take cikin.
"Gani duk irin nafiffili da sadaka da takeyi besa ta daina gani Aisha a cikin irin wnn halin matsawa alhj bbn Aisha tai akan zataje ta dubo ya'na sbd jikinta yana bata Aisha tana cikin wani hali.
"Alhj ya kara ya tsare yace babu inda zata' sbd Aisha ba karamar yarinya bace' k'uma inda babu lfy da maigidanta ya sanarwa ya'uwa' bayan h'aka inda ita Aisha har yanxu tana tare da kuruciya aishi maigidan nata ba yaro bane' dan h'aka babu wanda zaije banlema insha Allahu tananan cikin koshin lfy.
"Tunda alhj yace h'aka umma bata sake cew komai ba' mikewa tai taje taci gaba da aikinta.
"Alhj yaci gaba da cewa kawai dan anji shiru sai afara wasu irin tunani na banza' to inda daukarta yai sukabar kasan fa yaya zakiyi?banlema kuna kasa daya da ita' kawai dai kila dan wasu uzuzukane sukasha gabansu banlema shi namiji mai iyalai ga k'uma lokaci da Allah ya kawomu.
"Duk maganganun da yakeyi umma na jinshi amma bata tanka masa ba har yakare mgnr sa yai shiru.
"Gani goma saura yasa umma shigewa d'akainta tai alwala tazo ta fara nafila ta walha.
"Sai da Nasir yakai wata hudu currr da rana bayan sallar azahar sai Nasir yai sallama lokacin Aisha tana d'akainta kwance' shima yana shiga g'idan d'akin Fatima ya nufa' itama tana toilet shiyasa batasan shigowarsa ba.
"Bakin gado ya samu ya zauna yana jiranta' Fatima na fitowa ta ganshi yadan shingida akan gadon' kamar bazata tanka masa ba' sai dai tace sannu da zuwa.
"Nasir ya mike da cewa yauwa uwar g'ida rai g'ida har kin fito? Gani yadda yake mata mgn tasan da bayani' h'akan ya sata daure masa fuska.
"Nasir yana gani h'aka ya mike yazo inda take tsaye' hannu ya mika yana kokarin rikota' da sauri taja da baya' gani taja da baya yasashi binta itama bata daina komawa da baya ba har saida takai bango.
"Gani takai bango ne yasa Nasir kwashewa da dariya h'ade da sa hannu ya riketa' Fatima tai kokarin tureshi amma takasa' cikin dariya Nasir yace tureni mana idan zaki iya.
"Shiru Fatima tai tana kare masa kallo' baki Nasir yakai yana kokarin yimata kiss' da sauri Fatima ta kauda fuskanta' duk da kauda fuskan da tai behana Nasir abinda yai niyaba.
"bari tai sai da yai nisa snn ta tureshi zata gudu' hannu yasa ya riketa da karfi yana f'adin h'aka Fatima yau k'uma rowa ne za'aimin h'aba matata ta kaina uwar ya'ya'na abin alfaharina kace jiya k'uma kace yau a kullum jinki nake tamkar buduwa' ke ko budurwanma bazata gwada maki komai ba a guna' daya kike tamkar da duhu.
"Murmushi Fatima tai h'ade da cewa a d'adin baki irin taka ba.
"kafin ta karisa Nasir ya dauketa da mari wanda yasa ta f'adi' kafin ta dago yasake kai mata wani' ihu Fatima tasa h'ade da kukan kura ta shakeshi.
"Gani h'aka yasa yaci gaba da dukanta harda tokari' jin hayaniya yaki karewa yasa Aisha fitowa daga dakinta' gani halin da suke ciki yasa Aisha fashewa da kuka.
"Duk uban dukan da Nasir kewa Aisha besa ta karaya ba' Yana kai mata kafin ya sauke take ramawa' da Nasir yaga haka wani irin nushi ya kaimata h'ade da shaketa a bango.
"Ihu Aisha tasa h'ade da tafiya ta shiga tsakiyatsu tana kokarin cire masa hannu ya wiyar Fatima' cikin fushi Nasir yace Aisha ta tashi a gun Aisha taki.
"Hannu daya Nasir yasa ya fisgo Aisha yai hurgi da'ita akan cushion din dake parlour.
"A guje Aisha ta tashi tasake zuwa gusa taci gaba da kokarin cire masa hannu a wiyar Fatima' sbd shakar da yaiwa Fatima zata iya suma koma tarasa ranta.
"Gani haka yasa yai hurgi da Fatima yakoma kan Aisha' itama ya hauta da duka kamar mahaukaci' Aisha sai faman ihu takeyi' amma besa Nasir ya kyaleta ba' gudu kada ya cutar da yar ' mutani da yawa yasa Fatima ta rarrafo tazo ta haye jikin Aisha dukan yakoma sauka a kanta.
"Aisha zare jikinta tai a guje tashige dakinta h'ade da rufe kofar da key' kan gado ta fada tasa kuka.
"Gani yara sun fito gada dakinsu ne suna kuka sukayo kan mmsu yasa Nasir egijeta h'ade da tokari snn yafita.
"Fatima na nishi tace Allah ya'isa ban yafe ba' mugu kawai.
"suma yara zuba sukai a jikin mmsu suna kuka.
GA TAMBAYA KUMA A GUNKU NAKE BUKATAR AMSAR READERS
1
Duk wanda yasan doka kuma yasan me ake kira gamnati kuma yasan menene E. F. C. C ta yaya za'ace suna nimanka har kazo gida ka kwana ka kuma biya bukatarka da matarka hankalinka kwance?
2
Duk mutani da akace ana nimansa ina yakeda lokacin tsayuwa fada da matarka????
Amsa tana gareku saina jiku READERS
TAKU HAR KULLUM MOM USWAN
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W. ☘.
MMN USWAN
0⃣9⃣
"Gani irin kukan da sukeyi yasa Fatima tsaida nata kuka ta koma lallashinsu.
"mikewa tai ta rike masu hannu sukai d'akainta.
"Itako Aisha gani irin dukan da Nasir yaiwa Fatima da sabadiyar haka itama ta sami nata' yasata tsorata tai data sani rashin tafiya garinsu da batai ba' kamar yadda ya umarceta da taje.
"Zama tai taci kukanta har ta gode Allah' dan kanta tai shiru sbd babu me lallashinta.
"Gani har gama yayi Fatima bataji motsin Aisha ba yasa Fatima bin Aisha har d'akainta' da sallama tashi d'akin' Aisha na zaune a bakin gado ta amsa da shigo anty.
"Fatima na shiga a bakin gado ta zauna' Aisha tace ina kwana anty' Fatima tace lfy klau Aisha ' Fatima taci gaba da cewa dama dana zuwa nai na baki hakuri akan abinda ya faru dazu da asuba' Aisha tace babu komai anty' snn tace dan Allah anty na tambayeki mana.
"Fatima tace Allah yasa nasani.
"Aisha tace dama h'aka alhj yake dukan matarsa h'aka?
"murmushi Fatima tai snn tace a'a wanga ma bacin ranane' amma ba h'aka yake ba.
"himm kawai Aisha tace.
"Gani h'aka yasa Fatima dafa kafadan Aisha snn tace Aisha ki yarda dani duk abinda zanyi bazan cutar dake ba' sbd na daukeki tamkar yar'dana haifane.
"Aisha kinga yarinya nan ko bayan rai nane bazanso ta auri namijin da zai cutar da'ita ba' shiyasa na daukar wa kaina alkairin duk matar da Nasir zai kawo g'idan nan insha Allahu bazan cutar da'ita sbd nima inaso yarinyata Allah ya bata sbokin zama na gari.
"Cikin kuka Aisha tace nagode' amma dan Allah ku daina irin wanga fadan h'aka dan Allah.
"murmushi Fatima tai snn tace menene Aisha?
"Aisha tace wlh har kunsa tsoro ya kamani' dariya ne Fatima tai sosae snn tace Aisha ke yarinyace shiyasa.
"mikewa tai h'ade da cewa zomuje ki karya' tare suka fita zuwa kitcher Fatima da kanta ta dibawa Aisha abin karyawa tabata' hannu bibbiyu Aisha tasa hannu ta amsa h'ade da godiya.
"D'akainta ta koma ta zauna zubawa abincin ido tai tana kallon abincin tunani kala2 takeyi a zuciyarta.
"Tunda Nasir yabar gida yau tsawon satinsa biyu kenan amma be likitan Aisha tai nimansa ta waya har tagaji wayar a kashe yake' h'akan yasa Aisha kuka kullum dashi take kwana take tashi.
"Wani tunani yazo mata tace kodai naje na tambayi anty ne ko ita tana samunsa a waya' wani zuciya tace me zaisa kije ki tambayeta bayan kina gani irin rabuwar da sukai...
"Tana cikin irin wanga tunani - tunani kenan taji ana knocking da sauri ta mike taje ta b'ude kofar yarinya ta gani tace Aisha tace ubaida lfy?
"Ubaida tace mamy ne tace kizo kici abinci.
"Tare suka tafi zuwa dinning' Fatima tace Aisha ta zuba masu' Aisha tace to anty.
"Mikewa tai ta zuba masu snn ta zauna suka fara ci' suna ci suna hira' khadijat tace mamy' Fatima tace na'am ubaida' khadijat tace wanga ma anty mune?
"Fatima tace eh' itama anty kune' k'uma daga yau sunanta anty.
"Khadijat tace to shikenan mamy' kani khadijat dake gefe yace yaya kullum kullum sai dady ya kawo mana sabuwar anty ko?
"Jabeer ya karisa mgnr ne da kallon khadijat.
"khadijat tace kai dan Allah kai wawane wayan nan ba dady ya koresu ba.
"A gigice Aisha ta yarda spoon din dake hannu ta.
"Gani h'aka yasa Fatima ta daka masu tsawa.
"mikewa Aisha tai da sauri ta koma d'aki' gani h'aka yasa Fatima mikewa ta bata d'akin' tana shiga gani Aisha tai ta zabga uban tagumi.
"Fatima tace Aisha lfy? Aisha tace anty dama alhj yana auri sakine? Da sauri Fatima tace me kika gani? Aisha tace mgnr dasu khadijat ne sukai yasa nai zargin h'aka.
"Fatima tace a'a duk mgnr yarane' idan ma yanayi ina ruwanki' shifa na mijine yanada ikon auren mata hudu idan h'aka ni banga abin damuwa ba.
"uhm kawai Aisha tace.
"Fatima tace dan Allah Aisha kada ki damu kinji' wlh duk mgnr yarane.
"Aisha tace babu komai anty nagode.
"mikewa Fatima tai ta koma ta sami su khadijat da Jabeer f'ada ne tai masu sosae' h'ade da jan kunni akan surutu.
"Da yamma Aisha tazo ta sami Fatima a kitcher tana aikin abinci' Aisha tace anty wani aikine zantayaki? Fatima tace ki barshi kawai.
"Aisha tace Allah kuwa anty.
"Fatima tace Allah kije na yafe maki.
"Aisha tace to shikenan' komawa daki tai.
"Nasir watarsa biyu kenan da barin g'ida ko lekowa bayayi' Aisha tai nimarsa har tagaji' kuka kuwa kusan shine abincinta babu dare babu safe' rama kuwa ba'a mgn koda wanda ya kwanta jinya sai h'aka.
"Tabi ta rame ta kara baki' duk wanda ya santa ada ba lalla bane idan ka ganta ka ganeta ba' dama ba kiba ne da'ita ba sai tsayi h'akan yasa takara fitowa doguwarta sabbal.
"Can ko gun iyayenta hankalin ummata a tashe yake' sbd munanar mafarkai da takeyi akan Aisha' mafi yawancin idan ta kwanta bcc da dare cikin mafarki take gani Aisha a zaune tana faman kuka' wani lokaci k'uma ganita takeyi cikin duhu mai tsananin baki tana fama ihu' A gigice umma ke tashi h'ade da salati
"Tana mikewa toilet take shiga tai alwala tazo ta fara nafila h'ade da addu'ar nima wa ya'ta sauki a duk halin da take cikin.
"Gani duk irin nafiffili da sadaka da takeyi besa ta daina gani Aisha a cikin irin wnn halin matsawa alhj bbn Aisha tai akan zataje ta dubo ya'na sbd jikinta yana bata Aisha tana cikin wani hali.
"Alhj ya kara ya tsare yace babu inda zata' sbd Aisha ba karamar yarinya bace' k'uma inda babu lfy da maigidanta ya sanarwa ya'uwa' bayan h'aka inda ita Aisha har yanxu tana tare da kuruciya aishi maigidan nata ba yaro bane' dan h'aka babu wanda zaije banlema insha Allahu tananan cikin koshin lfy.
"Tunda alhj yace h'aka umma bata sake cew komai ba' mikewa tai taje taci gaba da aikinta.
"Alhj yaci gaba da cewa kawai dan anji shiru sai afara wasu irin tunani na banza' to inda daukarta yai sukabar kasan fa yaya zakiyi?banlema kuna kasa daya da ita' kawai dai kila dan wasu uzuzukane sukasha gabansu banlema shi namiji mai iyalai ga k'uma lokaci da Allah ya kawomu.
"Duk maganganun da yakeyi umma na jinshi amma bata tanka masa ba har yakare mgnr sa yai shiru.
"Gani goma saura yasa umma shigewa d'akainta tai alwala tazo ta fara nafila ta walha.
"Sai da Nasir yakai wata hudu currr da rana bayan sallar azahar sai Nasir yai sallama lokacin Aisha tana d'akainta kwance' shima yana shiga g'idan d'akin Fatima ya nufa' itama tana toilet shiyasa batasan shigowarsa ba.
"Bakin gado ya samu ya zauna yana jiranta' Fatima na fitowa ta ganshi yadan shingida akan gadon' kamar bazata tanka masa ba' sai dai tace sannu da zuwa.
"Nasir ya mike da cewa yauwa uwar g'ida rai g'ida har kin fito? Gani yadda yake mata mgn tasan da bayani' h'akan ya sata daure masa fuska.
"Nasir yana gani h'aka ya mike yazo inda take tsaye' hannu ya mika yana kokarin rikota' da sauri taja da baya' gani taja da baya yasashi binta itama bata daina komawa da baya ba har saida takai bango.
"Gani takai bango ne yasa Nasir kwashewa da dariya h'ade da sa hannu ya riketa' Fatima tai kokarin tureshi amma takasa' cikin dariya Nasir yace tureni mana idan zaki iya.
"Shiru Fatima tai tana kare masa kallo' baki Nasir yakai yana kokarin yimata kiss' da sauri Fatima ta kauda fuskanta' duk da kauda fuskan da tai behana Nasir abinda yai niyaba.
"bari tai sai da yai nisa snn ta tureshi zata gudu' hannu yasa ya riketa da karfi yana f'adin h'aka Fatima yau k'uma rowa ne za'aimin h'aba matata ta kaina uwar ya'ya'na abin alfaharina kace jiya k'uma kace yau a kullum jinki nake tamkar buduwa' ke ko budurwanma bazata gwada maki komai ba a guna' daya kike tamkar da duhu.
"Murmushi Fatima tai h'ade da cewa a d'adin baki irin taka ba.