← Book details Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 31 OF 89

Sashe 31

Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"kaidai karanta gaka abinda yake ciki' budewa yai ya karanta' mmki ya kama alhj sosae" ke dama Hjy ta yaya akayi kikasan da wnn matsalar?"

"Hjy ta kwashe komai ta sanar masa' kan Alhj ya daure sbd betaba zaton h'aka ba.

"suna cikin mgn saega zahradee yai sallama ya shigo % ganisu da yai h'aka yasashi cewa lfy Abba?"

"Abba be'iya cewa komai ba mika masa result din yai.

"wnn na menene k'uma Abba?"

"shiru Abba yai".

"budewa yai ya fara karantawa' batare daya kareba yake what??????

"Aisha fa"

"kwarai da gske"

"zahradee"

"na'am" umma".

"bazan boye maka ba wlh banji dadin h'akan ba'amma yanzu ni bazance komai ba sai abinda kayanke".

"kamar yaya Hjy".

"ina nufi har yanzu kana sonta?"

"Eh"ina sonta".

"kana sonta fa kace".

"Eh"inaso"

"to shikenan' amma da sharadi.

"na mefa?"

"zaka kara aure...

"aure"k'uma?"

"Eh" aure".

"Abba!!!!! "a'a son ni banidana cewa' mgnrta gskya ne.

"Dan bazan boye makaba son har ga Allah inason gani jikokina' idan k'uma kaga shekarunka bekai na ije mata biyu ba to fa saedae ka saki Aisha..

"haba Abba meyakawo mgnr saki?"

"zabi yarage gareka son dan ni nagama shawara".

"to shikenan Abba na amince".

📖
☘☘


AURE IBADA NE

FASAHA ONLINE WRITERS F. O.W.☘.

MMN USWAN

INAMA DAUKAKIN'YAR UWANA MISULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH ALLAH UBANGIJI YA MEMETA MANA AMEEN.

2⃣9⃣

"shikenan son Allah ya baku zaman lfy".

"amin"amma Abba...

"amma me?" banason ji komai tashi kaje kawai".

"mikewa yai batare daya sake cewa komai.

"bayan fitarsane Abba yace amma wlh Hjy Alhj Muhammad yaban mmki".

"name fa Alhj?".

*"Hjy kenan a iya sanina da Alhj Muhammad ban taba zaton zai buyemi wani Abu ba.

"Eh" abinda yasa bazai f'adi makaba kada ya sanar dakai kazo ka hana zahradee auren Aisha...

"haba Hjy kamar ba musulmi ba".

"h'aka ne mana".

"himm Allah ya'kyauta.

"amin" koma menene gashi musani Ai.

"da sallama zahradee ya shiga d'akin Aisha' duk da sallamar da yai besa ta amsa ba, sbd kikan da takeyi.

"a sanyaye ya karisa inda take zaune ya duka a gabanta h'ade da cewa h'aba Aisha kukan me kikeyi h'aka kamar wanda akaiwa mutuwa?".

"Dan Allah ki daena kukan nan h'aka".

"tamkar ba da'ita yakeyi ba".

"gani h'aka yasa zahradee mikewa h'ade da sa hannu ya dagota tsaye' dakar yasamu ta mike snn ya kamota zuwa bakin gado ta zauna' hannu yasa yana goge mata kwallar dake gangarowa a fuskanta.

"da zaran ya goge sai wasu su sake gangarowa gani batada niyar daina kukan yasashi jawota jikinshi ya rungumeta akan kirjishi.

"Aisha najin h'akan kwanciya tai a kirjin zahradee ko motsi batayi.

"a take zahradee yaji yanayinsa ya canza sbd sabon yanayin da yaji jikinsa.

"da sauri ya mike zuwa toilet yai wanka a nan cikin toilet din ya tsaya ya meda kayan jikinsa snn ya fito batare daya h'ada ido da Aisha ba wayarsa ya dauka da sauri yabar dakin.

""itako Aisha tana kwance kallonsa kawai takeyi h'ade da mmkin zahradee'a zcyrta tana cewa dama ashe h'aka ma'aurata sukejin fadi bansani sai yanzu kodai zahradee ne kawai yakeda irin wann ni'imar h'aka?".

"zahradee yana fita d'akin su Shamsudee yanufa yana shiga daidai lkcn Nurudee zaifita kasuwa sbd yau befita da wuri ba' gani zahradee a hanzarce yace lfy kuwa zahradee?".

"murmushi yai hade da cewa klau.

"kai kawai yasa yashige cikin dakin ya kwanta.

"juyi yakeyi kawai a kan katifa a zcyrsa k'uma yarasa yadda zai kwatanta irin dadin da yakeji a zcyrsa' wani bangare k'uma yana cewa ashe dama h'aka aure yakeda dadi bansaniba? ko dai Aisha ce kawai takeda dadi h'aka? kai idan ko Aisha ne gskya nayi dace.

"mikewa Aisha tai taje toilet ta tsaftace h'ade da alwala sakamakon kiraye-kirayen sallar da'akeyi.

"tana fitowa daga toilet Amatullah tashigo da abinci tace iji Hjy".

"to ngd"

"bayan ta'idar da sallah zama tai ta dibi abinci iya wanda zai'isheta ta barwa zahradee nasa.

"shiru2 Aisha bataga zahradee ya dawowa har akai la'asar gani h'aka ne yasata daukar waya ta kira number sa.

"duk kiran da Aisha takeyi zahradee na kallo amma be daga ba' wani irin dadi kawai yakeji' gani be daga ba yasata yimasa text da kazo kaci abinci.

"yana gani da sauri ya b'ude text d'in' yana gama karabtawa yai mata reply da ganina zuwa.

"dama yana cikin g'ida mikewa yai ya kami hanyar cikin g'ida har zahradee yakai kofar d'akin Aisha ko me yatuna k'uma oho komawa yai da baya yana fita ya kira Amatulrahaman yace taje dakin Aisha ta amso masa abinci.

"to kawai tace.

"tun daga lkcn zahradee besake shiga cikin g'ida ba sbd yanajin kunyar yadda zaihada ido da Aisha'da yamma koda Hjy ta aika masu da abinci h'aka Aisha tasake ije masa' tana idar da sallar isha'i tasake wani wanka ta zauna zaman jiran zahradee nan ma bedawo ba' Aisha ta zauna har dagaji da zama goma yayi gashi bcc takeji cire kayan tai ta sanya na bcc snn ta kwanta.

"shiko zahradee yana can da yayyinsa tare sukaci abinci sbd duk a tananinsu har yanzu Hjy bata basa izini shiga dakin matarsa bane.

"bayan su gama ci zama sukai sunata hira har 11PM gani h'aka gashi dama su Shamsudee sufara bcc mikewa yai yafita zuwa bangarensa' lkcn Aisha na zaune tana tunanin abinda ya hana zahradee shigowa' tana cikin h'aka sai gashi yai sallama ya shigo.

"Aisha dake zaune bakin gado ta amsa snn ya kariso ciki'sannu da zuwa tace masa h'ade da mikewa abinci ta dauko masa' zahradee dake zauna a kan cushion one ster a gabansa ta'ije masa abincin hade da ruwa.

"murmushi kawai yai cikin jin kunya yace nakoshi sbd nariga naci dasu yaya.

"to" shikenan".

"kwashewa tai ta ije a gefe snn tashiga toilet ta h'ada masa ruwan wanka tana fitowa ta sanar dashi.

"ngd kawai ya ambata snn ya shige.

"shiru-shiru zahradee befito ba' yasa Aisha kwanciya' tana kwanciya bcc ya dauketa.

"shima zahradee din lekawa yai yana gani tai bcc shine yafito yazo suka kwanta.

~~~ ~~~ ~~~~

"baba"!

"yawwa sannu Khadijat".

"Fatima".

"na'am Nasir".

"wlh Fatima inajin jiki".

"h'aba Nasir Dan Allah kadai na f'adin h'aka.

"himm Fatima kenan jinake a jikina kamar bazan tashiba.

"Fatima najin h'aka fashewa da kuka tai h'ade da rungume Nasir dake kwance akan gadon asibiti snn taci gaba da cewa Dan Allah Nasir kadaina f'adin h'aka ita cuta ba mutuwa bace' insha Allahu zaka tashi Nasir.

"hannu Nasir yasa yana lallashinta' haba Fatima kidai na kuka duk wanda kikaga ya mutu to fa ki tabbata lkcn sane yai' h'aka k'uma wani baya rayuwa da rayuwar wani Fatima' amma a yadda nakejin jikina him".

"kae Nasir insha Allah babu inda zaka munanan tare' Nasir idan kamutu kabarni yaya kakeso nayi Nasir?" Nasir tunda nake a duniya bantaba son wani d'a namiji ba sai kai Nasir' Nasir kasancewarka gareni tabkar wata tsokace a cikin jikina wanda idan babu inda ba lalla bane na rayu.

"Dan Allah Nasir kada kamutu katsaya mu zauna tare har tsawon rayuwarmu.

"Fatima kenan' wani abu da bantaba sanar dake ba shine tunda nake a rayuwata a lkcn banfi 20 years old ba nakan tashi cikin dare na roki ubangijina abubuwa da yawa amma duk cikin rokon da nake masa bantaba rokonsa da yasa nayi tsawon rai ba sai bayan haduwana dake' na karkata akalar rokona da ubangiji yaban tarin dukiya mai yawa da kuma ya mallakamin ke sbd nabaki kyakykyawar kulawa koda bamuyi tsawon zama tare ba.

"nasha f'adi idan ubangiji ya cikamin burina duk wata hanya ta sabon ubangiji zankiyaye' saidai kinsan d'an"Adam tara yake becika goma ba Fatima.

"ba mmki aure-auren da nakeyi shine kalar tawa jarabtar da Allah yai min.

"Fatima ngd da Allah ya hadani dake me sonane' inda watace da yanzu ta tafi tabarni.

"Dan Allah Fatima koda bayan rai nane ki rikemi Khadijat da Jabeer tabkar ina raye' zanyi alfahari dake a duk inda nake sbd nasan kasa zairinka kaimin lbrin kabarina Fatima.

"Fatima najin h'aka tasake kankame Nasir tana kuka".

"gani h'aka yasa su Khadijat da Jabeer zuwa su rike mmnsu suna kuka.

"Nasir dake kwance shima hawayene kawai yake gangare masa.

"bayan kwana biyu jikin Nasir ya tsananta duk abinciken da doct kamal zaiyi yayi amma a cewarsa bega komai ba k'uma gashi jikin babu sauki.

"h'akan yasa Fatima yanke shawarar sanarwa Alhj Rabi'u guduma wato mahaifin Nasir halin da suke ciki.

"washe gari kafin azahar saiga Alhj Rabi'u a binnin kebbi gani halin da Nasir ke ciki yasa Alhj daukar Nasir zuwa gida kano' Nasir na motar bbnsa da yyasa ke tuki' Fatima k'uma dasu Khadijat suna motar Nasir din wanda bilyaminu ke tukasu.

"kai tsaye gidan su Nasir suka nufa.

"duk'yar uwa su hadu' kani da yayyi kowa yana kawo kalar nasa shawarar' Bbn yayansuAlhj Tasi'u dake zaune a abuja shida matarsa Allah yasa lkcn suma suje gani gida yacewa abbansu Alhj Rabi'u idan har ya amince me zaihana baza'a fita dashi kasar waje ba kawai.

"alhj rabi'u yace eh" kam h'akan zaifi amma wani harzari ba guduba nidai yanzu kufi kowa sani bazan iya doguwar zama ba' saidai acire wasu daga cikinku hade da matarsa kutafi tare.

"Alhj tasi'u dake zaune yace Abba kada kadamu zamusan yadda za'ayi.

"kwana biyu da mgnr aka fita dashi kasar Cairo Egypt Fatima ne da yayyinsa biyu suka tafi.

"alhamdullh yanzu kan anfara samu canji akan da' idan shima kansa yafarajin canji a jikinsa.

"watan su Fatima daya bbnta Alhj Sunusi yaje dubasu' Fatima taji dadi sosae gani abbanta yazo gani su.

"kwanarsa uku da tafiya ya dawo gida Nigeria.

~~~ ~~~ ~~~

"bayan kwana bakwai da bikin zahradee Hjy ta daina samasu abinda suka farayin nasu' saidai idan suyi zahradee yacewa Aisha tarinka tasa Hjy.

"Aisha tace to.

"tun daga lkcn idan har Aisha tai girki takesawa Hjy' h'aka ma yau tuwan shinkafa tai da miyar vegetable duk da ba mai yawa bane amma h'aka tasawa hjyn da kanta ta dauka da sallama tashiga d'akin Hjy gani babu kowa a d'akin yasata ije kular tafita.

"lkcn Hjy na kitchen tana abincin yamma'Aisha na ijewa ta koma bangarenta' hjy bata shigo d'akin ba saeda tagama abinci tsaf snn tashigo dan yi wanka h'ade da sallah.
Chapter 31 · 0% Book details