Sashe 60
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"jin muryan bbn Aisha ne yasata fitowa da sauri tana f'adi lahh!!!! Abba!! kune h'aka?' sannu da zuwa snn tace dasu bismillh" Abba yace a'a ina maigidan naku?"
"yana ciki Abba"
"jeki ki sanar dashi zuwanmu"
"to Abba' juyawa tai takoma ciki' dakinta ta shiga ta dauki waya ta sanar dashi zuwan iyayenta"
"mikewa kawai yai batare daya cewa su Hjy komai ba"
"kai tsaye waje yaje yai masu iso zuwa cikin parlour' bayan su shigane ya duka suka gaisa a cikin girmamawa snn yasake mike h'ade da yaiwa Aisha signal da ido mikewa tai suka koma daki' suna shiga zhrdee yace Aisha yaya zamuyi?"
"da mefa zhrdee?"
"kinsan har yanzu su Hjy basusan yadda akai ba' k'uma yanzu gashi su Abba suzo kada suyi mgnr da zaisa a gane tsorona kenan"
"shiru Aisha tai tana kallon zhrdee"
"Aisha kiyi mgn mana"
"eh to bari naje na sami ummata nayi mata bayani' kai yanzu ina zaka?"
"zan sanarwa su Hjy ne"
"to jeka kafin kafito zan mata bayani"
"to shikenan' bari na shiga gun su"
"fita tai taje kitchen ta dauko ruwa da lemo ta dawo parlour' bayan ta ijene tacewa umma"
"na'am menene Aisha"
"inaso mgn da kenan"
"ni k'uma?"
"eh kenan"
"to f'adi ina jinki"
"muje daki"
"a'a f'adi kawai anan duk daya ne ai"
"uhmmm"""""
"uhmmm""
"kiyi mgn mana Aisha"
"dama zhrdee ne yace na sanar damu"..
"kin k'uma yi shiru karisa mana"
"dama wai"" wai ""!!.
" wai " me? "
"dama cewa yai Dan Allah bayaso Ku nuna cewa""".
" cewa' me?"
"cewa' me?"
"cewa bansan komai ba akan konewar yaronsa"
"salati umma tasa h'ade da cewa yanzu boye masu kukayi?" lalla Aisha"...
"sallamar su Abba da Hjy ne ya katsasu' abban zhrdee yaje sukeyi musa baha h'ade da gaisawa' su hjy suma suka gaisa h'ade da yimasu Allah ya kyauta"
"daukan yaron umma tai tana kallon yadda jikinsa yai h'ade da tosaya masa' k'uma har cikin zcyrta taji babu dadi"
"Abba dake gefe kallo daya yaiwa *Akbar* be kara na biyu ba"
"Zainab da ba'a sanar da'ita ba' fitowa tai sanye da hijab suka gaisa ta koma dakinta"
"basu jima sosae ba sukai sallama h'ade da fatan samu sauki"
"Hjy da Abba suka rakasu har b'akin mota' saida su kaga tafiyarsu snn suka koma ciki"
*AFTER TWO WEEKS*
tun dare Aisha ke amai har asuba' ga zazzabi jikinta har rawa yakeyi' ko sallar asuba ba'ayi ba zhrdee ya dauketa zuwa hospital dayake prvt hospital ne ya kaita suna zuwa aka tallafa masu' wani doct dayazo ya dubeta h'ade da tambayoyi tana bashi amsa' snn ya amshi fitsrinta yaje aka gwada yadawowa zhrdee da good news"
"zhrdee kamar betaba samu wani da' a duniya ba' tsalle yai h'ade da rungumar Aisha dake kwance da drip a hannu a take ya dauki waya ya kira Mmn Aisha ya sanar da'ita Aisha na hospital"
"Allah ya kara sauki tace h'ade da cewa tananan zuwa' snn zhrdee ya sanarwa Hjy Aisha na hospital batada lfy doct yace cikine da'ita"
"murnar Hjy tai h'ade da cewa sai tazo"
"mikewa tai ta dauki hijab tasa har ta kai b'akin kofa *Akbar* yasa kukan zaibita' gani h'aka yasata daukarsa ta kaisa gun Zainab h'ade da sanar mata Aisha na hospital babu lfy"
"Allah ya sauwake"
"amin Hjy tace snn ta fita"
"tana isa hospital umma Aisha itama tana isa' haduwa sukai suka karisa cikin d'akin' zhrdee yana ganisu da sauri ya dauka daga kan gadon inda yake zaune gefen Aisha yaje ya amshi Mmn Aisha kayan dake hannunta"
"bayan ta zauna ne suka gaisa a ladabce tai masa sannu da me jiki' lkcn Aisha na bcc' dukkansu basu tafi g'ida ba sai da yamma umman Aisha ta koma g'ida' ita k'uma Hjy saida su Abba sukazo snn suka koma tare"
"bayan su koma ne aka turo Amatullah ta kwana da Aisha' ko kafin Amatullah ta iso fita zhrdee yai yaje ya siyo masu abinci a restaurant h'ade da yoghurt da nama snn yadawo' yana dawowa lkcn Aisha ta tashi drip da aka samata k'uma ya kare hannu yasa ya zare mata alluran snn ya dagota ta tashi zaune toilet ya shiga ya dauko kwanu silver ya dawo b'ude ruwan swan yai yasa mata a baki ta kuskure bakinta snn ya meda kwanu toilet ya dawo shims hawa kan gadon yai ya dauko ledar nama ya b'ude da kansa yake mata har ta koshi snn yaci nasa"
"har Amatullah tazo zahradee be tafita zama tai sukai ta hira harda aishan' gani 11MP yai yasa Amatullah cewa yya tashi kaje g'ida kaga dare yai"
"eh zan tafi amma sai anjima' bata tanka masa ba' sukaci gaba da hiran har 2-30 nan ma tasake mgn' duk da h'aka be tashi ba sai kwata after 1AM ya zari key d'in mota sukai sallama da Aisha h'ade dayi mata kis snn yatafi"
"tsaki kawai Amatullah tai ko kallo basu ishetaba"
"ko kafin ya'isa g'ida Zainab tai bcc be tada ita ba tubewa yai yai wanka snn ya kwanta' da asuba kuwa koda yafita masallaci bedawo g'ida ba saida ya yaje hospital yaga kwana Aisha misalin goma snn ya dawo g'ida"
"ko kafin yadawo ta h'ada masa abin breakfast yana dawowa yai breakfast snn yai wanka ya shirya yafice"
"ido kawai Zainab ta zuba masa bece mata kala akan Aisha ba itama bata tambya ba' yau ma h'aka ne zahradee bedawo g'ida ba sai daya saura' washe gari akayi sallama' da kansa ya daukota ya dawo da'ita g'ida' yau ko babu inda ya leka sunanan leke da juna duk da ba'itace keda girki ba"
"da dare har Zainab ta kwanta zhrdee ya tada ita' ta mike h'ade da tambyar lfy"
"Dan Allah kifito parlour inaso muyi mgn ne"
"mikewa tai suka fita' yana gaba tana baya' bayan su zauna snn itama Aisha tana zaune a gefe' shima ya zauna a tsakiyarsu' snn yace Zainab"
"tace na'am"
"ba komai bane yasa nace kifito nan muyi mgn sbd Aisha ne"..
"wani abune ya sameta?"
"eh batada lfy ne"
"shine bansani ba' kodai akwai abinda kuka kullane yasa za'a sanar daniba"
"Dan Allah kiyi hkr ba niman masifa nakeyi ba"
"ina jinka".
" dama akan mgnr girki ne' gani nayi tunda yanzu tanada ciki be kamata tarinka aikin wahala ba shine nace daga yau kece zakici gaba da girki har zuwa wani lkcn"
"ciki!!! ciki fa kace?"!!
" eh' ciki "!!
" niba cikine dani ba?".
"ai naki ya girma' ita k'uma nata yarone kamata yai abashi kyakkyawar kulawa sbd kada wani abu ya sameshi"!!!!!!
"h'aka nefa' dama mancewa nayi' tunda a yaune aka fara yimaka ciki a g'idan nan' koda yake ba laifinka bane matar so ce"
"Zainab ni kike fadiwa mgnr banza?"
"kayi hkr ni ba mgnr banza NA f'adi maka ba' Allah ya iganta' mikewa tai tashige d'akin ta"
"mikewa zhrdee ya ya kama Aisha suka shige dakinta"
"Zainab na shiga daki tasa kuka' tai kuka har tagaji babu me rarrashinta' Dan kanta ta hakura"
"tun daga lkcn ita ke girki rana da yamma wanke wanke shara gyara parlour duk wani aikin g'ida yadawo akan Zainab' itako Aisha tana zaune a daki' koda Zainab tai akinci ba lalla bane Aisha taci' mafi yawanci lkc saida abawa almajirai ko a zubar' gobe be hana Zainab yin wani abinci' duk da itama yanzu manaji takeyi da jikinta sbd hawan jikin da take dashi tun cikin Abba amma be hanata yi"
"ita kanta Hjy taga csnji wajan yadda da yake kulawa da Abba yanzu bayayi' koda magani ko madararsa ya kare sai Hjy tai ta fama dashi snn yake siye wasu"
"bata kawo tunani komai a zcyrta ba sbd ta dauka yanayin kasuwa ne' shiyasa wani lkc idan be siyeba saidai tasa su yya Shamsudee su siye masa"
"shiko zhrdee koda ranar girki Zainab saiya raba dare a d'akin Aisha snn yake dawowa daki Zainab' itama yanzu ta saba shiyasa bata nuna h'akan yana damuta'
" tunda doct yace Aisha tafara zuwa awo (intinatel) wani lkc rana daya yake fito masu amma zhrdee baya tsayawa jiran Zainab saidai ya dauki Aisha sutafi' idan Zainab tai mgn sai yace mancewa yai' shiyasa yanzu idan ba shine yace ta shirya ya kaitaba bata masa mgn zuwa' saidai bayan ya tafi kasuwa taje tabi napep taje ta dawo"
"duk da h'aka bata bari Hjy tasan halin da take ciki ba' daga ita sai ita sai k'uma shi zhrdee d'in dayake mata"
"da yake yau ta tashi jiki babu dadi ko girki batai ba tana kwance a daki har dare' koda zhrdee ya dawo yaje kitchen daukar abinci yaga babu komai k'uma gashi Aisha tace masa tun safe bataci abinci ba sbd Zainab batai ba"
"d'akin Zainab ya shiga ya ganta a duke a gefen gado kanta a sunkuye' Zainab meyasa bakiyi abinci ba kikabar Aisha da yunwa?"
"Zainab na duke tace banida lfy ne"
"karya kikeyi manafuka yar'bakin ciki' wato kinaso yunwa ya kashe ya kashe abinda yake cikinta ko?" to ta Allah ba takiba' yanzu zantafi na siye mata abinci"
"a fusace yafita kai tsaye restaurant yanufa"
"yana fita Zainab ta fasa da kuka' tayi kokarin ta mike amma takasa sbd duk kafafuwanta su rike' zama tai firshan a gefen gado har cikin ya f'adi mata"
"yana fadawa ta mike taje tai wanka snn tai sallah taso shan koda ruwan Lipton ne amma takasa sbd bakinta babu dadi' haka ta kwanta"
"tana cikin bcc misalin 12AM wani sabo ciwon mara yatashi babu ji babu gani tun Zainab na dauriya har yakai ta kasa' tana duke a gaban mirrow gani asabar yai yawa tasa kuka lalabawa tai ta dauko wayarta number zhrdee tai dllng' tayi kira yafi ten Miss call zhrdee be dauka ba' bemasan tana yiba sbd yasa wayar a silent' da Zainab taga ba'a daga ba k'uma da shi tafara gani abu ta gabanta rarrafawa tai taje b'akin kofa ihu tasa tana kwadawa Hjy kira"
"a birkice Hjy ta ta tashi daga bcc tana tunani ko mafarkine' jin ansake wani ihu yasata fitowa taga wake ihu' ashe su yya Shamsudee suma duk su tashi sbd ihu da sukaji' amma bada su zhrdee da Aisha' a lkcn ne ma Aisha taka lafewa a jikin zhrdee ta kankamesa"
"yana ciki Abba"
"jeki ki sanar dashi zuwanmu"
"to Abba' juyawa tai takoma ciki' dakinta ta shiga ta dauki waya ta sanar dashi zuwan iyayenta"
"mikewa kawai yai batare daya cewa su Hjy komai ba"
"kai tsaye waje yaje yai masu iso zuwa cikin parlour' bayan su shigane ya duka suka gaisa a cikin girmamawa snn yasake mike h'ade da yaiwa Aisha signal da ido mikewa tai suka koma daki' suna shiga zhrdee yace Aisha yaya zamuyi?"
"da mefa zhrdee?"
"kinsan har yanzu su Hjy basusan yadda akai ba' k'uma yanzu gashi su Abba suzo kada suyi mgnr da zaisa a gane tsorona kenan"
"shiru Aisha tai tana kallon zhrdee"
"Aisha kiyi mgn mana"
"eh to bari naje na sami ummata nayi mata bayani' kai yanzu ina zaka?"
"zan sanarwa su Hjy ne"
"to jeka kafin kafito zan mata bayani"
"to shikenan' bari na shiga gun su"
"fita tai taje kitchen ta dauko ruwa da lemo ta dawo parlour' bayan ta ijene tacewa umma"
"na'am menene Aisha"
"inaso mgn da kenan"
"ni k'uma?"
"eh kenan"
"to f'adi ina jinki"
"muje daki"
"a'a f'adi kawai anan duk daya ne ai"
"uhmmm"""""
"uhmmm""
"kiyi mgn mana Aisha"
"dama zhrdee ne yace na sanar damu"..
"kin k'uma yi shiru karisa mana"
"dama wai"" wai ""!!.
" wai " me? "
"dama cewa yai Dan Allah bayaso Ku nuna cewa""".
" cewa' me?"
"cewa' me?"
"cewa bansan komai ba akan konewar yaronsa"
"salati umma tasa h'ade da cewa yanzu boye masu kukayi?" lalla Aisha"...
"sallamar su Abba da Hjy ne ya katsasu' abban zhrdee yaje sukeyi musa baha h'ade da gaisawa' su hjy suma suka gaisa h'ade da yimasu Allah ya kyauta"
"daukan yaron umma tai tana kallon yadda jikinsa yai h'ade da tosaya masa' k'uma har cikin zcyrta taji babu dadi"
"Abba dake gefe kallo daya yaiwa *Akbar* be kara na biyu ba"
"Zainab da ba'a sanar da'ita ba' fitowa tai sanye da hijab suka gaisa ta koma dakinta"
"basu jima sosae ba sukai sallama h'ade da fatan samu sauki"
"Hjy da Abba suka rakasu har b'akin mota' saida su kaga tafiyarsu snn suka koma ciki"
*AFTER TWO WEEKS*
tun dare Aisha ke amai har asuba' ga zazzabi jikinta har rawa yakeyi' ko sallar asuba ba'ayi ba zhrdee ya dauketa zuwa hospital dayake prvt hospital ne ya kaita suna zuwa aka tallafa masu' wani doct dayazo ya dubeta h'ade da tambayoyi tana bashi amsa' snn ya amshi fitsrinta yaje aka gwada yadawowa zhrdee da good news"
"zhrdee kamar betaba samu wani da' a duniya ba' tsalle yai h'ade da rungumar Aisha dake kwance da drip a hannu a take ya dauki waya ya kira Mmn Aisha ya sanar da'ita Aisha na hospital"
"Allah ya kara sauki tace h'ade da cewa tananan zuwa' snn zhrdee ya sanarwa Hjy Aisha na hospital batada lfy doct yace cikine da'ita"
"murnar Hjy tai h'ade da cewa sai tazo"
"mikewa tai ta dauki hijab tasa har ta kai b'akin kofa *Akbar* yasa kukan zaibita' gani h'aka yasata daukarsa ta kaisa gun Zainab h'ade da sanar mata Aisha na hospital babu lfy"
"Allah ya sauwake"
"amin Hjy tace snn ta fita"
"tana isa hospital umma Aisha itama tana isa' haduwa sukai suka karisa cikin d'akin' zhrdee yana ganisu da sauri ya dauka daga kan gadon inda yake zaune gefen Aisha yaje ya amshi Mmn Aisha kayan dake hannunta"
"bayan ta zauna ne suka gaisa a ladabce tai masa sannu da me jiki' lkcn Aisha na bcc' dukkansu basu tafi g'ida ba sai da yamma umman Aisha ta koma g'ida' ita k'uma Hjy saida su Abba sukazo snn suka koma tare"
"bayan su koma ne aka turo Amatullah ta kwana da Aisha' ko kafin Amatullah ta iso fita zhrdee yai yaje ya siyo masu abinci a restaurant h'ade da yoghurt da nama snn yadawo' yana dawowa lkcn Aisha ta tashi drip da aka samata k'uma ya kare hannu yasa ya zare mata alluran snn ya dagota ta tashi zaune toilet ya shiga ya dauko kwanu silver ya dawo b'ude ruwan swan yai yasa mata a baki ta kuskure bakinta snn ya meda kwanu toilet ya dawo shims hawa kan gadon yai ya dauko ledar nama ya b'ude da kansa yake mata har ta koshi snn yaci nasa"
"har Amatullah tazo zahradee be tafita zama tai sukai ta hira harda aishan' gani 11MP yai yasa Amatullah cewa yya tashi kaje g'ida kaga dare yai"
"eh zan tafi amma sai anjima' bata tanka masa ba' sukaci gaba da hiran har 2-30 nan ma tasake mgn' duk da h'aka be tashi ba sai kwata after 1AM ya zari key d'in mota sukai sallama da Aisha h'ade dayi mata kis snn yatafi"
"tsaki kawai Amatullah tai ko kallo basu ishetaba"
"ko kafin ya'isa g'ida Zainab tai bcc be tada ita ba tubewa yai yai wanka snn ya kwanta' da asuba kuwa koda yafita masallaci bedawo g'ida ba saida ya yaje hospital yaga kwana Aisha misalin goma snn ya dawo g'ida"
"ko kafin yadawo ta h'ada masa abin breakfast yana dawowa yai breakfast snn yai wanka ya shirya yafice"
"ido kawai Zainab ta zuba masa bece mata kala akan Aisha ba itama bata tambya ba' yau ma h'aka ne zahradee bedawo g'ida ba sai daya saura' washe gari akayi sallama' da kansa ya daukota ya dawo da'ita g'ida' yau ko babu inda ya leka sunanan leke da juna duk da ba'itace keda girki ba"
"da dare har Zainab ta kwanta zhrdee ya tada ita' ta mike h'ade da tambyar lfy"
"Dan Allah kifito parlour inaso muyi mgn ne"
"mikewa tai suka fita' yana gaba tana baya' bayan su zauna snn itama Aisha tana zaune a gefe' shima ya zauna a tsakiyarsu' snn yace Zainab"
"tace na'am"
"ba komai bane yasa nace kifito nan muyi mgn sbd Aisha ne"..
"wani abune ya sameta?"
"eh batada lfy ne"
"shine bansani ba' kodai akwai abinda kuka kullane yasa za'a sanar daniba"
"Dan Allah kiyi hkr ba niman masifa nakeyi ba"
"ina jinka".
" dama akan mgnr girki ne' gani nayi tunda yanzu tanada ciki be kamata tarinka aikin wahala ba shine nace daga yau kece zakici gaba da girki har zuwa wani lkcn"
"ciki!!! ciki fa kace?"!!
" eh' ciki "!!
" niba cikine dani ba?".
"ai naki ya girma' ita k'uma nata yarone kamata yai abashi kyakkyawar kulawa sbd kada wani abu ya sameshi"!!!!!!
"h'aka nefa' dama mancewa nayi' tunda a yaune aka fara yimaka ciki a g'idan nan' koda yake ba laifinka bane matar so ce"
"Zainab ni kike fadiwa mgnr banza?"
"kayi hkr ni ba mgnr banza NA f'adi maka ba' Allah ya iganta' mikewa tai tashige d'akin ta"
"mikewa zhrdee ya ya kama Aisha suka shige dakinta"
"Zainab na shiga daki tasa kuka' tai kuka har tagaji babu me rarrashinta' Dan kanta ta hakura"
"tun daga lkcn ita ke girki rana da yamma wanke wanke shara gyara parlour duk wani aikin g'ida yadawo akan Zainab' itako Aisha tana zaune a daki' koda Zainab tai akinci ba lalla bane Aisha taci' mafi yawanci lkc saida abawa almajirai ko a zubar' gobe be hana Zainab yin wani abinci' duk da itama yanzu manaji takeyi da jikinta sbd hawan jikin da take dashi tun cikin Abba amma be hanata yi"
"ita kanta Hjy taga csnji wajan yadda da yake kulawa da Abba yanzu bayayi' koda magani ko madararsa ya kare sai Hjy tai ta fama dashi snn yake siye wasu"
"bata kawo tunani komai a zcyrta ba sbd ta dauka yanayin kasuwa ne' shiyasa wani lkc idan be siyeba saidai tasa su yya Shamsudee su siye masa"
"shiko zhrdee koda ranar girki Zainab saiya raba dare a d'akin Aisha snn yake dawowa daki Zainab' itama yanzu ta saba shiyasa bata nuna h'akan yana damuta'
" tunda doct yace Aisha tafara zuwa awo (intinatel) wani lkc rana daya yake fito masu amma zhrdee baya tsayawa jiran Zainab saidai ya dauki Aisha sutafi' idan Zainab tai mgn sai yace mancewa yai' shiyasa yanzu idan ba shine yace ta shirya ya kaitaba bata masa mgn zuwa' saidai bayan ya tafi kasuwa taje tabi napep taje ta dawo"
"duk da h'aka bata bari Hjy tasan halin da take ciki ba' daga ita sai ita sai k'uma shi zhrdee d'in dayake mata"
"da yake yau ta tashi jiki babu dadi ko girki batai ba tana kwance a daki har dare' koda zhrdee ya dawo yaje kitchen daukar abinci yaga babu komai k'uma gashi Aisha tace masa tun safe bataci abinci ba sbd Zainab batai ba"
"d'akin Zainab ya shiga ya ganta a duke a gefen gado kanta a sunkuye' Zainab meyasa bakiyi abinci ba kikabar Aisha da yunwa?"
"Zainab na duke tace banida lfy ne"
"karya kikeyi manafuka yar'bakin ciki' wato kinaso yunwa ya kashe ya kashe abinda yake cikinta ko?" to ta Allah ba takiba' yanzu zantafi na siye mata abinci"
"a fusace yafita kai tsaye restaurant yanufa"
"yana fita Zainab ta fasa da kuka' tayi kokarin ta mike amma takasa sbd duk kafafuwanta su rike' zama tai firshan a gefen gado har cikin ya f'adi mata"
"yana fadawa ta mike taje tai wanka snn tai sallah taso shan koda ruwan Lipton ne amma takasa sbd bakinta babu dadi' haka ta kwanta"
"tana cikin bcc misalin 12AM wani sabo ciwon mara yatashi babu ji babu gani tun Zainab na dauriya har yakai ta kasa' tana duke a gaban mirrow gani asabar yai yawa tasa kuka lalabawa tai ta dauko wayarta number zhrdee tai dllng' tayi kira yafi ten Miss call zhrdee be dauka ba' bemasan tana yiba sbd yasa wayar a silent' da Zainab taga ba'a daga ba k'uma da shi tafara gani abu ta gabanta rarrafawa tai taje b'akin kofa ihu tasa tana kwadawa Hjy kira"
"a birkice Hjy ta ta tashi daga bcc tana tunani ko mafarkine' jin ansake wani ihu yasata fitowa taga wake ihu' ashe su yya Shamsudee suma duk su tashi sbd ihu da sukaji' amma bada su zhrdee da Aisha' a lkcn ne ma Aisha taka lafewa a jikin zhrdee ta kankamesa"