Sashe 45
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"banda yawan musu dashi duk abinda yace to kawai idan bana sabon ubangiji ne' kinjiko?".
'naji inna".
"to Ai inna koda abinci nai masa ba lallane yaci ba' se yai ra'ayi".
"kada ki damu k'uma kada h'akan ya dameki wataran sai kabari' kedai kiyi yadda nace dake".
" wlh duk abinda kike masa na kyautatawa yana sane k'uma yanaji dadi' kin wani namiji ba lallane idan matarsa tai masa abin kyautata ya nuna mata ba amma yaji dadi har cikin zcyrsa".
"wlh idan har kika rike abinda nake f'adi maki k'uma kike aiki dashi zakisha mmki sbd wataran da kanki zaki tambayi kanki anya kuwa zhrdee d'in dana sanine? amma duk sai kinyi hkr kafin kiga h'aka".
"to inna"
"k'uma banda yawan kai kara gun uwarsa duk sonda take maki wataran raguwa zaiyi' sbd duk soyayyar da zatai maki ba kamar d'an data haifaba' kiyi hkr zainab kiyi hkr da mijinki' shiyasa ake cewa tsakani mata da miji sai Allah".
"ina magugunar dana baki?".
" duk su kare".
"to bari zanbaki wasu harma sufi nada kyau' sai dai guda dayane bandashi yakare amma yaya tana dashi zan dauko maki".
" to ngd".
"Aisha tayi kuka har ta gaji gani babu me rarrashinta da kanta ta rarrashin kanta' ta tashi tai alwala tazo tafara sallah sbd lkcn anfara sallar azahar".
"bayan ta idar ne ta kwashe wayar da b'ude wadrop d'in ta ta zuba snn ta rufe' h'aka taci gaba da zama a daki ko parlour su bata lekaba banle bangaren Hjy".
"abin duniya duk yabi ya isheta' ta rasa inda zatasa ranta taji sanyi".
"da yamma zhrdee yana tashi daga kasuwa ya biya daukarta' a kafar g'ida ya tsaya snn ya dauki wayarsa yai dialing number ta' zainab na gani da sauri ta daga wayar da sallama' gani a kofar g'ida idan kinga dama kifito mutafi".
"to gani nan zuwa".
" zainab dawa kike waya' iji inna kenan".
"shine yadawo".
"tsaya kawai bari na aiki mame ta kirashi yaci abinci kafin kutafi g'ida' kinga koda kuje kun huta da girki".
" to kawai zainab tace".
"inna ta aiki mame ta kira zhrdee ya shigo ciki'bayan su gaisa inna tacewa zainab taje kitchen ta dauko masa abinci' da zafin nama zainab taje ta dauko masa abinci ta kawo' inna tace ta kaimasa daki ne ba a parlour ba kamar bako".
"extra room ne da babu kowa a ciki saidai kusan kullum ake gyarawa sbd baki suna zuwa a kowani lkc daga kauyen bbnsu".
" zainab na ijewa taje ta dauko masa ruwa da abin wanke hannu duk ta kawo masa' sai da ta h'ada komai snn ta koma tace dashi bismillh' ya mike tana gaba yana baya suka shiga b'akin katifa ya zauna plate zainab ta dauka ta dibi abincin ta zuba masa h'ade da miya ta zuba akan tuwon".
"tuwon shinkafane da miyar kuka wanda yaji namar rago da man shanu' gani zai wanke hannu yata dauko ruwan tana zuba masa ruwan yana wankewa' yana gama wankewa ya janyo hannunsa batare da mgn ba' snn yafara ci' duk da beyi niyar ci dayawa amma daya fara ci' shikansa besan lkcn dayai ta suburbuda ba' ankara kawai yai yaga tuwon kadan yarage kamar ya karisa kawai sai k'uma yai wani tunani a zcyrsa yace cewa anya banzama surikin zamana ba? na b'ude ciki a g'idan surukai sai faman rabkan abinci nakayi' bari dai na barshi h'aka kada rashin hankalin yai yawa".
" cire hannu yai ya wanke' zainab dake zainab dake zaune ta mike ta kwashi kayan abincin ta meda su kitchen snn tazo suka fito tare zuwa parlour da sauri zainab ta shiga ciki dauko mayafinta' inna ta dauko magugunar ta bata dayan daya rage tace a'a bazan baki wnn ba sbd naga kamar cikine dake kada aje ayi barna' amma wnn zaki iya shansu k'uma banda matsa kinjiko".
"nayi inna".
"snn inna tashiga d'akin yaya dauko wani' dama lkcn yayan tana toilet inna nasa hannu a jakar kenan sai ga yya tafito'lfy me ake nima a cikin jakata k'uma?"
"abu nake dubawa".
" to bismillh' a bayan inna ta tsaya taga ikon Allah'gani ta dauko mata magani da sauri ta rike mata hannu ina zaki kaimi?' zanbamawa".
"meya hana kibata naki?".
" habawa yya f'adi wani abu amma ba wann ba'kema kinsan dan takarene".
"to nidai gskya bazan bayarba dan mijina na siye".
" bani nima sirikina zan gyara mawa".
"nifa gskya ba kyauta zanbayar ba' Dan biyana za'ayi'haka kawai nasiye kayana dan gyara aure azo a dauke mu'".
"hannu inna tasa ta fige h'ade da cewa bani auren yanta yafimu komai".
" oho nidai nawa na sani".
"nima na yanta nasani".
" duk sukasa dariya".
"inna takaiwa zainab h'ade da nuna mata yadda zatai amfani dasu' sukai sallama tafito zhrdee dake zaune ya mike suka fita".
"be tanka mataba itama h'aka har suka isa g'ida' suna isa tafita zuwa ciki' ko daki bata shi gaba saida ta leka Aisha' Aisha najin anturo kofa da sauri ta kwanta kamar me bcc gske' gani h'aka yasa zainab cewa dama mudawone nace bari na lekaki amma tunda kinyi bcc saida safe snn tafita tai d'akin ta".
" zainab na fita Aisha ta b'ude ido h'ade da cewa manafuka'".
"shima zhrdee h'aka tai masa yai mgn har yagaji Aisha bata tanka masa ba' fita yai zuwa d'akin zainab' zainab na ije mayafi taje ta gaida Hjy snn tadawo lkcn zhrdee yana toilet yana wanka' shiyasa ta samu damar daukar magani da inna ta bata tasha wanda zatasha saura k'uma ta ije' yana fitowa yasa kayan bcc ya kwanta' itama tashiga tai nata wankan tasa kayan bcc ta kwanta' gani ta kwanta suna kallon juya yasashi juya mata baya' itama bata nuna ya dameta ba taci gaba da kwanciyarta".
"washe gari Aisha ta amshi girki' koda yadawo d'akin ta zhrdee yayi iya kokarinsa wajan gani ya shawo kanta amma Aisha baki yarda ga sha'awa dake matukar damusa dan yakusa kai bango' kyaleta yai ya fita harkanta saida yabari cikin dare snn bcc yai nida da'ita zhrdee ya f'ada mata' a birkice ta falka h'ade da tureshi ya sauka daga kanta ta mike ta sauka kasa' zhrdee ya bita h'ade da riketa da karfi' zhrdee kasakeni".
" Aisha bazan sakeki ba' Dan Allah ki tsaya kiji wlh sha'warce taimi yawa har ya kaini bango yau bazan iya jurewaba Dan Allah koda sau daya ne Dan Allah Aisha".
"tsaki tai h'ade da fisge hannu ta barsa a gun".
" babu irin rokon da bemataba amma taki yarda har safe' washe gari ma h'aka sukai tayi amma a banza".
"ran zhrdee ya bari sosae har bayason gani Aisha kusa dashi' yana idar da sallar asuba ya koma d'akin zainab' ganisa da tai tunda asuba tasan ba lfy' sbd idan ita keda girki shine yake barin d'akin ta yana idar da sallar asuba amma idan Aisha ne sai bayan sallar isha yake zuwa d'akin ta".
"da gari ya kara wayewa taje kitchen ta h'ada masa breakfast yana karyawa ya fita kasuwa' yau ko sallamar Aisha beyiba tai tafiyarsa".
" h'aka yabawa zainab damar tararrayar mijinta' da yamma yana dawowa kasuwa hannu bibbiyu zainab ta amsheshi ta h'ada masa ruwan wanka saida yai snn yaci abinci' ita k'uma ta shiga tai nata wankan bayan ta fito bata Shafa mai ba saidai turaruka kawai tasa kayan bcc snn ta kwanta' shima yana gamawa yai brush yazo ya kwanta' ya kwanta ne kawai amma shikadan yasan abinda ke damusa a zcy sbd sha'awar da yake damusa gashi besan ta'ina zaifarawa zainab mgn ba' k'uma a gskya yau dai bazai iya daurewaba' gashi sbd Aisha ne yaki bawa zainab hakkinta tun ranar farko besake kulata ba' k'uma bata nuna h'akan ya dameta ba' to yanzu da'ina zanfara? gashi yau kam nakai bango' amma bari nagani".
"zainab har kinyi bcc ne?".
" a'a lfy meya faru?".
"babu komai zainab d'in ta".
"a yau ko' zhrdee najin h'aka ya yunkuro zuwa kan fuskanta' yana f'adin ke matsalata dake kenan wnn bakin yacika surutu da yawa baya shanye rada".
"gani yana d'an neta h'ade da daukar mata numfashinsa a fuskanta a'a meye h'aka ka saukami a jiki mana".
"ke kitsaya kiji mana wlh Allah ko' himm' daga snn yafara shafeta h'ade da tsotse2 mgnr ma ya gagara da h'aka ya tubeta shima ya tube gani zai shigeta yasa zainab sa masa kuka tana f'adi Dan Allah kabari wlh Akwai zafi' ke kitsaya bazakiji zafiba a hankali zanyi".
" kafin zainab tai mgn tuni zhrdee ya shige' shi kansa ya rasa a wani duniya yake sbd ya kasa daidaita kansa' kafin asuba zhrdee yayi yakai sau gudu' kowani around yai saiya rungume zainab a kirjinsa yana kwatata irin dadin dayaji' a zcyrsa yana cewa kodan ita budurwace nasameta yasa takeda ni'ima h'aka? ko k'uma Dan wnn shine yina na biyu da'ita? idan ko h'aka halittata yake gskya na cuci kaina".
"da asuba yatashi yaje yai wanka tafita masallaci shida su Abba da yayyinsa har suka dawo zainab bata tashi tai wanka ba banle sallah' da kansa yata da'ita taje tai wanka da alwala tazo tai sallah' bayan ta idar ta mike zata fita' ina zaki?"
"zanje na h'aka maka abin karyaeane".
" barshi kawai zo ki kwanta ki huta".
"to kawai tace tadawo ta kwanta' shima kwanciya yai kusa da'ita h'ade da zuba mata ido har bcc ya daukeshi' shiyasa yau ya makara befita kasuwa da wori ba"
"the nest day ma h'aka ne dan kwanta3 hanata bcc yai' tun tana daurewa har saida ya kureta' da safe kuwa da kansa ya h'ada masu ruwan wanka yana rungume da'ita sukaje sukai wankansu' zainab da kanta ta shiryashi snn tabashi breakfast yana gamawa ya mike zuwa kasuwa' tare suka fita zuwa d'akin Aisha' Aisha na zauna a kan cushion suka shigo zhrdee yana tsaye a b'akin kofa zainab tace Aisha kin tashi lfy?"
"lfy klau' zhrdee dake tsaye yace gimbiyata kenan Hjy kilishi sarkin fushi da mulki dama nazo duba kwana ne' tunda kina lfy ni natafi kasuwa saina dawo".
" Aisha tai banza dashi' zainab tace Aisha ana mgn dake".
"wani irin kallon banza Aisha taiwa zainab' zhrdee na gani h'aka yakamo hannu zainab suka fita".
'naji inna".
"to Ai inna koda abinci nai masa ba lallane yaci ba' se yai ra'ayi".
"kada ki damu k'uma kada h'akan ya dameki wataran sai kabari' kedai kiyi yadda nace dake".
" wlh duk abinda kike masa na kyautatawa yana sane k'uma yanaji dadi' kin wani namiji ba lallane idan matarsa tai masa abin kyautata ya nuna mata ba amma yaji dadi har cikin zcyrsa".
"wlh idan har kika rike abinda nake f'adi maki k'uma kike aiki dashi zakisha mmki sbd wataran da kanki zaki tambayi kanki anya kuwa zhrdee d'in dana sanine? amma duk sai kinyi hkr kafin kiga h'aka".
"to inna"
"k'uma banda yawan kai kara gun uwarsa duk sonda take maki wataran raguwa zaiyi' sbd duk soyayyar da zatai maki ba kamar d'an data haifaba' kiyi hkr zainab kiyi hkr da mijinki' shiyasa ake cewa tsakani mata da miji sai Allah".
"ina magugunar dana baki?".
" duk su kare".
"to bari zanbaki wasu harma sufi nada kyau' sai dai guda dayane bandashi yakare amma yaya tana dashi zan dauko maki".
" to ngd".
"Aisha tayi kuka har ta gaji gani babu me rarrashinta da kanta ta rarrashin kanta' ta tashi tai alwala tazo tafara sallah sbd lkcn anfara sallar azahar".
"bayan ta idar ne ta kwashe wayar da b'ude wadrop d'in ta ta zuba snn ta rufe' h'aka taci gaba da zama a daki ko parlour su bata lekaba banle bangaren Hjy".
"abin duniya duk yabi ya isheta' ta rasa inda zatasa ranta taji sanyi".
"da yamma zhrdee yana tashi daga kasuwa ya biya daukarta' a kafar g'ida ya tsaya snn ya dauki wayarsa yai dialing number ta' zainab na gani da sauri ta daga wayar da sallama' gani a kofar g'ida idan kinga dama kifito mutafi".
"to gani nan zuwa".
" zainab dawa kike waya' iji inna kenan".
"shine yadawo".
"tsaya kawai bari na aiki mame ta kirashi yaci abinci kafin kutafi g'ida' kinga koda kuje kun huta da girki".
" to kawai zainab tace".
"inna ta aiki mame ta kira zhrdee ya shigo ciki'bayan su gaisa inna tacewa zainab taje kitchen ta dauko masa abinci' da zafin nama zainab taje ta dauko masa abinci ta kawo' inna tace ta kaimasa daki ne ba a parlour ba kamar bako".
"extra room ne da babu kowa a ciki saidai kusan kullum ake gyarawa sbd baki suna zuwa a kowani lkc daga kauyen bbnsu".
" zainab na ijewa taje ta dauko masa ruwa da abin wanke hannu duk ta kawo masa' sai da ta h'ada komai snn ta koma tace dashi bismillh' ya mike tana gaba yana baya suka shiga b'akin katifa ya zauna plate zainab ta dauka ta dibi abincin ta zuba masa h'ade da miya ta zuba akan tuwon".
"tuwon shinkafane da miyar kuka wanda yaji namar rago da man shanu' gani zai wanke hannu yata dauko ruwan tana zuba masa ruwan yana wankewa' yana gama wankewa ya janyo hannunsa batare da mgn ba' snn yafara ci' duk da beyi niyar ci dayawa amma daya fara ci' shikansa besan lkcn dayai ta suburbuda ba' ankara kawai yai yaga tuwon kadan yarage kamar ya karisa kawai sai k'uma yai wani tunani a zcyrsa yace cewa anya banzama surikin zamana ba? na b'ude ciki a g'idan surukai sai faman rabkan abinci nakayi' bari dai na barshi h'aka kada rashin hankalin yai yawa".
" cire hannu yai ya wanke' zainab dake zainab dake zaune ta mike ta kwashi kayan abincin ta meda su kitchen snn tazo suka fito tare zuwa parlour da sauri zainab ta shiga ciki dauko mayafinta' inna ta dauko magugunar ta bata dayan daya rage tace a'a bazan baki wnn ba sbd naga kamar cikine dake kada aje ayi barna' amma wnn zaki iya shansu k'uma banda matsa kinjiko".
"nayi inna".
"snn inna tashiga d'akin yaya dauko wani' dama lkcn yayan tana toilet inna nasa hannu a jakar kenan sai ga yya tafito'lfy me ake nima a cikin jakata k'uma?"
"abu nake dubawa".
" to bismillh' a bayan inna ta tsaya taga ikon Allah'gani ta dauko mata magani da sauri ta rike mata hannu ina zaki kaimi?' zanbamawa".
"meya hana kibata naki?".
" habawa yya f'adi wani abu amma ba wann ba'kema kinsan dan takarene".
"to nidai gskya bazan bayarba dan mijina na siye".
" bani nima sirikina zan gyara mawa".
"nifa gskya ba kyauta zanbayar ba' Dan biyana za'ayi'haka kawai nasiye kayana dan gyara aure azo a dauke mu'".
"hannu inna tasa ta fige h'ade da cewa bani auren yanta yafimu komai".
" oho nidai nawa na sani".
"nima na yanta nasani".
" duk sukasa dariya".
"inna takaiwa zainab h'ade da nuna mata yadda zatai amfani dasu' sukai sallama tafito zhrdee dake zaune ya mike suka fita".
"be tanka mataba itama h'aka har suka isa g'ida' suna isa tafita zuwa ciki' ko daki bata shi gaba saida ta leka Aisha' Aisha najin anturo kofa da sauri ta kwanta kamar me bcc gske' gani h'aka yasa zainab cewa dama mudawone nace bari na lekaki amma tunda kinyi bcc saida safe snn tafita tai d'akin ta".
" zainab na fita Aisha ta b'ude ido h'ade da cewa manafuka'".
"shima zhrdee h'aka tai masa yai mgn har yagaji Aisha bata tanka masa ba' fita yai zuwa d'akin zainab' zainab na ije mayafi taje ta gaida Hjy snn tadawo lkcn zhrdee yana toilet yana wanka' shiyasa ta samu damar daukar magani da inna ta bata tasha wanda zatasha saura k'uma ta ije' yana fitowa yasa kayan bcc ya kwanta' itama tashiga tai nata wankan tasa kayan bcc ta kwanta' gani ta kwanta suna kallon juya yasashi juya mata baya' itama bata nuna ya dameta ba taci gaba da kwanciyarta".
"washe gari Aisha ta amshi girki' koda yadawo d'akin ta zhrdee yayi iya kokarinsa wajan gani ya shawo kanta amma Aisha baki yarda ga sha'awa dake matukar damusa dan yakusa kai bango' kyaleta yai ya fita harkanta saida yabari cikin dare snn bcc yai nida da'ita zhrdee ya f'ada mata' a birkice ta falka h'ade da tureshi ya sauka daga kanta ta mike ta sauka kasa' zhrdee ya bita h'ade da riketa da karfi' zhrdee kasakeni".
" Aisha bazan sakeki ba' Dan Allah ki tsaya kiji wlh sha'warce taimi yawa har ya kaini bango yau bazan iya jurewaba Dan Allah koda sau daya ne Dan Allah Aisha".
"tsaki tai h'ade da fisge hannu ta barsa a gun".
" babu irin rokon da bemataba amma taki yarda har safe' washe gari ma h'aka sukai tayi amma a banza".
"ran zhrdee ya bari sosae har bayason gani Aisha kusa dashi' yana idar da sallar asuba ya koma d'akin zainab' ganisa da tai tunda asuba tasan ba lfy' sbd idan ita keda girki shine yake barin d'akin ta yana idar da sallar asuba amma idan Aisha ne sai bayan sallar isha yake zuwa d'akin ta".
"da gari ya kara wayewa taje kitchen ta h'ada masa breakfast yana karyawa ya fita kasuwa' yau ko sallamar Aisha beyiba tai tafiyarsa".
" h'aka yabawa zainab damar tararrayar mijinta' da yamma yana dawowa kasuwa hannu bibbiyu zainab ta amsheshi ta h'ada masa ruwan wanka saida yai snn yaci abinci' ita k'uma ta shiga tai nata wankan bayan ta fito bata Shafa mai ba saidai turaruka kawai tasa kayan bcc snn ta kwanta' shima yana gamawa yai brush yazo ya kwanta' ya kwanta ne kawai amma shikadan yasan abinda ke damusa a zcy sbd sha'awar da yake damusa gashi besan ta'ina zaifarawa zainab mgn ba' k'uma a gskya yau dai bazai iya daurewaba' gashi sbd Aisha ne yaki bawa zainab hakkinta tun ranar farko besake kulata ba' k'uma bata nuna h'akan ya dameta ba' to yanzu da'ina zanfara? gashi yau kam nakai bango' amma bari nagani".
"zainab har kinyi bcc ne?".
" a'a lfy meya faru?".
"babu komai zainab d'in ta".
"a yau ko' zhrdee najin h'aka ya yunkuro zuwa kan fuskanta' yana f'adin ke matsalata dake kenan wnn bakin yacika surutu da yawa baya shanye rada".
"gani yana d'an neta h'ade da daukar mata numfashinsa a fuskanta a'a meye h'aka ka saukami a jiki mana".
"ke kitsaya kiji mana wlh Allah ko' himm' daga snn yafara shafeta h'ade da tsotse2 mgnr ma ya gagara da h'aka ya tubeta shima ya tube gani zai shigeta yasa zainab sa masa kuka tana f'adi Dan Allah kabari wlh Akwai zafi' ke kitsaya bazakiji zafiba a hankali zanyi".
" kafin zainab tai mgn tuni zhrdee ya shige' shi kansa ya rasa a wani duniya yake sbd ya kasa daidaita kansa' kafin asuba zhrdee yayi yakai sau gudu' kowani around yai saiya rungume zainab a kirjinsa yana kwatata irin dadin dayaji' a zcyrsa yana cewa kodan ita budurwace nasameta yasa takeda ni'ima h'aka? ko k'uma Dan wnn shine yina na biyu da'ita? idan ko h'aka halittata yake gskya na cuci kaina".
"da asuba yatashi yaje yai wanka tafita masallaci shida su Abba da yayyinsa har suka dawo zainab bata tashi tai wanka ba banle sallah' da kansa yata da'ita taje tai wanka da alwala tazo tai sallah' bayan ta idar ta mike zata fita' ina zaki?"
"zanje na h'aka maka abin karyaeane".
" barshi kawai zo ki kwanta ki huta".
"to kawai tace tadawo ta kwanta' shima kwanciya yai kusa da'ita h'ade da zuba mata ido har bcc ya daukeshi' shiyasa yau ya makara befita kasuwa da wori ba"
"the nest day ma h'aka ne dan kwanta3 hanata bcc yai' tun tana daurewa har saida ya kureta' da safe kuwa da kansa ya h'ada masu ruwan wanka yana rungume da'ita sukaje sukai wankansu' zainab da kanta ta shiryashi snn tabashi breakfast yana gamawa ya mike zuwa kasuwa' tare suka fita zuwa d'akin Aisha' Aisha na zauna a kan cushion suka shigo zhrdee yana tsaye a b'akin kofa zainab tace Aisha kin tashi lfy?"
"lfy klau' zhrdee dake tsaye yace gimbiyata kenan Hjy kilishi sarkin fushi da mulki dama nazo duba kwana ne' tunda kina lfy ni natafi kasuwa saina dawo".
" Aisha tai banza dashi' zainab tace Aisha ana mgn dake".
"wani irin kallon banza Aisha taiwa zainab' zhrdee na gani h'aka yakamo hannu zainab suka fita".