Sashe 8
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Snn yace Aisha E. F. C. C. sunyi bincike a ministry namu ana zargina da haddame kudi ta biliyoyin naira wanda nima kaina bansan iya adadinsu ba' yanxu da haka Aisha nimana sukeyi su kamani.
"babu abinda yake fitowa daga bakin Aisha sai innalailahi'wainna'ilaihim'raju'un.
"Nasir yace Aisha ba taba lokaci zamuyiba ki tashi nasa bilyaminu ya medaki garin kuma nima barin garin zanyi.
"Cikin kuka Aisha tace babu inda zani sai dai mutafi tare dakai.
"Nasir yace a'a Aisha.
"ihu Aisha tasa ta fada masa a jiki tana fadin Nasir wlh bazan iya rabuwa dakai ba sai dai mutuwa.
"Nasir yace a'a Aisha.
"Itama Aisha tace a'a Nasir
TOFA KUBIYONI KUJI YADDA ZATA KAYA TSAKANI NASIR DA AISHA
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W ☘
MMN USWAN
I'm wait 4 ur cmm
👆
Hafsat Hausa Novel H2 fcbk A Gaskiya bani da bakin godiya a gareku sai dai Allah ya bar kauna sbd nvl din na idan bakuzo na daya ba to ko zakuzo ba biyu dan haka Allah yabar kauna da zumunci amin.
0⃣8⃣
"Nasir yace Aisha inaso ki saurareni d'kyau wlh Aisha bazan iya barinki a garin nan ba.
"Aisha baki da kowa saini' ni k'uma yanxu da h'aka da kike gani barin garin zanyi Aisha k'uma kinga be kamata natafi na barki a garin da bakisan kowa ba' shiyasa nace kibi bilyaminu ya medaki gun yar'uwanki.
"Insha Allahu idan komai ya lafa zanzo da kaina na daukoki mudawo' kinji Aisha.
"Aisha dake kwance jikinsa tasake fasawa da kuka tana fadin wlh babu inda zani.
"Nasir yace a'a Aisha katafi kawai.
"Aisha tace nifa na fadi maka.
"yace wlh Aisha nima na sukeyi ido rufe sutafi dani' idan har sukasan ina nan g'idan wlh zuwa zasuyi su tafi dani' shiyasa nakeso kibar nan kafin suzo kamani.
"kuka Aisha tasa tana cewa wlh sai dai su kamamu tare dakai amma bazan iya tafiya na barka cikin irin wanga halinba.
"Cikin fushi Nasir ya egijeta gefe ya mike h'ade da cewa ke wacce yarinya ce me shegen nacin tsoya' meyasa abinda nake duba maki baki dubawa kanki ne.
"Ana guje maki wahala baki guje wa kanki.
"Idan har suka kamani kikasan iya adadin shekarun da zanyi a prision tunda ni dai a yanxu da haka har ga Allah banida kudin da zanbiyasu' ba kudi bama ko duk abinda na mallaka a duniyar nan ne zasu kwashe wlh bazai biya kudin da suke tuhumana ba.
"Amma tunda kince nacine dake' k'uma ban'isa dake ba ni kinga tafiyata.
"Da sauri Aisha ta mike tana kallon Nasir' gani yasa kai be saurareta ba yai tafiyarsa babu ko waige.
"ihu Aisha tasa tana kiran ummata a guje tabi Nasir tasha gabansa h'ade da kankameshi taci gaba da kiran umma' hannu daya Nasir yasa ya fisgota daga jukinshi ya hurgata a tsakar parlour yaci gaba da tafiyarsa.
"Buguwar da Aisha tai da cushion yasa takasa kuka sai faman shure-shure takeyi da kafa.
"Har Nasir yakai bakin gate ko me yatuno kuma oho yasashi komawa da baya yashiga cikin parlour yadda yabarta haka yadawo ya sameta a gun kwance' hannu Nasir yasa ya dagota snn yace Aisha' Aisha daga ido tai tana kallonsa.
"Nasir yace kin amince zaki zauna dani a h'aka? Kai kawai Aisha ta daga masa' Nasir yace banida komai da kika sani a dah' Aisha da h'aka zaki zauna dani?
"Aisha tace eh' zan zauna.
"Nasir yace a'a fa Aisha ' kinga kinada ragowar kuruciyarki' be kamata na tauye maki hakkinki ba' a matsayinki ta yarinya mai kuruciya da jini a jika' ina tabbatar maki idan har kika rabu dani zaki iya samu wanda yafini Aisha.
"Cikin kuka Aisha tace a'a ni ina sonka a haka' k'uma zan'iya zama dakai koda kafi haka ne talaucewa.
"ido kawai Nasir ya zuba mata yana kallonta har takare' Bayan ta karene Nasir yasa hannu ya jawota jikinsa snn yace Aisha nagode da Allah ya azirtani da mace tagari irinki Allah yai maki albarka' yanxu kinga babu lokaci zomuje ciki duk wani acceses da kikasan nakine kikwaso mutafi.
"Aisha tace ina zamu? Nasir yace g'idan Fatima ne zankaiki ku zauna tare' ni kuma zan kauce zuwa wani lokaci' ko bazaki zauna da'ita ba.
"Aisha tace zan zauna amma dan Allah koda cikin dare ne kadan rinka lekowa kana dubamu kaji".
"Nasir yace naji Aisha ai dama bazan barku haka kawai ba ' idan banzo dan kuba ai zanzo dan yarana.
"Aisha tace to shikenan' tare suka kwashe kayan' gaba daya zibarenta ya kwashe mata da kayan sawarta ya zuba cikin wata karamar kit snn kaya kuma cikin karamar jaka ya zuba mata yaja zip ya rufe' hijab kawai ta dauka shikuma yana rike da jakar sukabar g'idan.
"Lungu Nasir ya dunga bida Aisha har sukabar cikin gari snn ya yanka ta daji' sakamako tsakani g'idan Fatima da Aisha akwai tazara sosae' hakan yasa Aisha tai tafiya har tagari amma da haka sukai ta tafiya har sukakai g'idan Fatima.
"Gani sun shigo Nasir na gaba Aisha na baya yasata cewa har abu yazo amma dai anji kunya' Nasir najinta amma be tanka mata ba' kai tsaye dakinshi ya kaita' bayan su shigane Nasir yace Aisha ga dakin da zaki zauna.
"Aisha tace to' snn yace zomuje na nuna maki lungu da sakon g'idan ko' to kawai Aisha tace' Nasir na gaba Aisha na baya ya nuna mata ko'ina snn suka koma daki' gani lokacin sallah yayi yasa Aisha cewa bari nayi sallah.
"Nasir yace Aisha nima zantafi akwai kayan abinci a kitcher' Aisha ta fasa da kuka h'ade da cewa yanxu ina zaka? Nasir yace nima bansan inda zanje ba Aisha' amma ina Allah ya yarda koda sau dayane a sati zansan yadda zanyi naxo na ganku.
"Ni inda ma zasu kwashe duk wata abinda na mallaka su barni cikin iyalina wlh Aisha yafimin kwanciya hankali.
"Aisha naji haka ta fadi kasa taci gaba da kuka.
"Fita Nasir yai h'ade da daga mata hannu yana mata bye bye' a guje Aisha ta bishi' gani haka yasashi fita da sauri h'ade da jan kofar ya rufeta a ciki.
"Fadi a kasa Aisha tai taci gaba da kuka.
"Nasir na fita daga dakin Aisha sukai karo da Fatima tace an dai ji kunya wlh' Nasir najin haka ya daure fuska snn yace Allah yasa dai kinsan ko ni waye' idan na kara jin bakinki wlh saina kwantar dake a nan.
"Fatima najin haka bata sake cewa komai ba' Nasir ya shige gaba h'ade da cewa zaki biyoni daki muyi mgn ko yaya?
"Batare da ta tanka masa ta bishi' sun kusan minti talatin a ciki snn yafito yai tafiyarsa.
"Itako Aisha da tai kukanta ta gaji tashi tai taje tai alwala tazo tafara sallah.
"Da yamma Aisha ta fito zata shiga kitcher dan girki' da sauri Fatima tace me zakiyi? Aisha tace abinci ne nakeso na dora.
"Fatima tace ba haka mukai da maigidanba' cewa yai idan nadafa na rinka sa maki iya bakinki' tunda ba dan kowa ne dake ba.
"Aisha tace shine yace maki haka?
"Bazan Fatima tai da'ita.
"har Aisha ta juya zata koma d'aki sai Fatima tace akwai abinci ki a kalla yana kitcher' k'uma idan kika cinye ke kika sani sbd harda na dare nayi' sbd ke bazansa wani sanwa a g'idan nan ba.
"batare da ta tanka mata ba shiga kitcher din tai taje ta dauko abincin tana tafe tana hawaye ta shige d'akinta.
"Tana shiga eje abincin tai a gabanta ta dauko wayarta d'an kiran Nasir' sai dai kasa!!! Koda tai trying sai tajishi swech off.
"medawa tai ta eje shi a gefe taci gaba da kukanta.
"washe gari da safe Fatima ta aiki yara sukai wa Aisha abin karyawa' na rana kuwa cewa tai harda na yamma ta hada' dan haka idan ta cinye to harda na darenta kenan.
"Aisha tace to.
"Da haka Aisha taci gaba da rayuwa a g'idan Nasir bata kula Fatima sbd damuwar rashin mijinta ma kawai ya'isheta' kuka kuwa dashi take kwana take tashi' shiyasa tabi tai rama sosae sbd yadda tasa damuwa a ranta' ba kamar Fatima ba' duk da yaran dake tsakani su amma ko'a jikinta.
"Bayan sati biyu cikin dare misalin karfe biyu saiga Nasir yashigo kai tsaye dakin Fatima ya shiga duk da tana gani dhigowarsa amma tai banza dashi kamar bata ganshiba.
"Nasir yai mgn har yagaji amma Fatima bata tanka masa ba' gani haka yasashi fita daga dakin ya koma d'akin Aisha' sallamar da Nasir zaiyi sai kunni Aisha' a birkice ta tashi' gani Nasir ne a guje taje ta rungumeshi h'ade da fashewa da kuka.
"Gani irin kukan da takeyi yasa Nasir daukarta kamar karamar yarinya har kan gado ya kaita snn yafara lallashinta.
"Cikin kuka Aisha tace ina ka shigane nake nimarka a waya amma baya shiga? Nasir yace eh ga wayar nan' hannu yasa a aljihu ya fito mata dashi ya nuna mata snn yace na kashene sbd kada su nimeni ta waya su sameni.
"Shiru Aisha tai tana jikinsa.
"Nasir yace Aisha ba komai ne ya kawoni cikin dare ga illa na sheda maku naji labarin gobe zasuzo bincike a g'idan nan' sbd duk abinda kika sani na wancan g'idan sun kwashe.
"Aisha tace Innalillahi'wainna'ilaihim'rahu'un' Allah umma ajirni fi musibati wa akhlifni khairan.
"Yanxu yaya zamuyi? Nasir yace wlh nima Aisha bansan yadda zaiyi ba' shiyasa ma naxo na sanar daku duk wasu abubu naku masu mahimmaci ku boye.
"Aisha tace toni ina ne zankai sarkokin da kasiyemi? Nasir yace kefa macece kiyi dabaran nan naku na mata mana.
"Aisha tace a'a bari na baka katafi dasu ka boyemin kawai a inda kake idan komai ya lafa saika kawomi.
"Nasir yace a'a Aisha.
"Aisha tace katafi dasu kawai.
"Sai da yai shiru na dan mintoci snn yace to Aisha.
"Aisha na makale jikin Nasir har karfe bayan asuba' gani biyar tayi da sauri ya mike yaje yai wanka yadawo ya meda kayan jikinsa Aisha ta mike ta dauko sarkokin ta bashi' har Nasir yakai bakin kofa sai Aisha tabiyoshi snn take sanar dashi yadda sukai da Fatima akan mgnr girki.
"babu abinda yake fitowa daga bakin Aisha sai innalailahi'wainna'ilaihim'raju'un.
"Nasir yace Aisha ba taba lokaci zamuyiba ki tashi nasa bilyaminu ya medaki garin kuma nima barin garin zanyi.
"Cikin kuka Aisha tace babu inda zani sai dai mutafi tare dakai.
"Nasir yace a'a Aisha.
"ihu Aisha tasa ta fada masa a jiki tana fadin Nasir wlh bazan iya rabuwa dakai ba sai dai mutuwa.
"Nasir yace a'a Aisha.
"Itama Aisha tace a'a Nasir
TOFA KUBIYONI KUJI YADDA ZATA KAYA TSAKANI NASIR DA AISHA
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W ☘
MMN USWAN
I'm wait 4 ur cmm
👆
Hafsat Hausa Novel H2 fcbk A Gaskiya bani da bakin godiya a gareku sai dai Allah ya bar kauna sbd nvl din na idan bakuzo na daya ba to ko zakuzo ba biyu dan haka Allah yabar kauna da zumunci amin.
0⃣8⃣
"Nasir yace Aisha inaso ki saurareni d'kyau wlh Aisha bazan iya barinki a garin nan ba.
"Aisha baki da kowa saini' ni k'uma yanxu da h'aka da kike gani barin garin zanyi Aisha k'uma kinga be kamata natafi na barki a garin da bakisan kowa ba' shiyasa nace kibi bilyaminu ya medaki gun yar'uwanki.
"Insha Allahu idan komai ya lafa zanzo da kaina na daukoki mudawo' kinji Aisha.
"Aisha dake kwance jikinsa tasake fasawa da kuka tana fadin wlh babu inda zani.
"Nasir yace a'a Aisha katafi kawai.
"Aisha tace nifa na fadi maka.
"yace wlh Aisha nima na sukeyi ido rufe sutafi dani' idan har sukasan ina nan g'idan wlh zuwa zasuyi su tafi dani' shiyasa nakeso kibar nan kafin suzo kamani.
"kuka Aisha tasa tana cewa wlh sai dai su kamamu tare dakai amma bazan iya tafiya na barka cikin irin wanga halinba.
"Cikin fushi Nasir ya egijeta gefe ya mike h'ade da cewa ke wacce yarinya ce me shegen nacin tsoya' meyasa abinda nake duba maki baki dubawa kanki ne.
"Ana guje maki wahala baki guje wa kanki.
"Idan har suka kamani kikasan iya adadin shekarun da zanyi a prision tunda ni dai a yanxu da haka har ga Allah banida kudin da zanbiyasu' ba kudi bama ko duk abinda na mallaka a duniyar nan ne zasu kwashe wlh bazai biya kudin da suke tuhumana ba.
"Amma tunda kince nacine dake' k'uma ban'isa dake ba ni kinga tafiyata.
"Da sauri Aisha ta mike tana kallon Nasir' gani yasa kai be saurareta ba yai tafiyarsa babu ko waige.
"ihu Aisha tasa tana kiran ummata a guje tabi Nasir tasha gabansa h'ade da kankameshi taci gaba da kiran umma' hannu daya Nasir yasa ya fisgota daga jukinshi ya hurgata a tsakar parlour yaci gaba da tafiyarsa.
"Buguwar da Aisha tai da cushion yasa takasa kuka sai faman shure-shure takeyi da kafa.
"Har Nasir yakai bakin gate ko me yatuno kuma oho yasashi komawa da baya yashiga cikin parlour yadda yabarta haka yadawo ya sameta a gun kwance' hannu Nasir yasa ya dagota snn yace Aisha' Aisha daga ido tai tana kallonsa.
"Nasir yace kin amince zaki zauna dani a h'aka? Kai kawai Aisha ta daga masa' Nasir yace banida komai da kika sani a dah' Aisha da h'aka zaki zauna dani?
"Aisha tace eh' zan zauna.
"Nasir yace a'a fa Aisha ' kinga kinada ragowar kuruciyarki' be kamata na tauye maki hakkinki ba' a matsayinki ta yarinya mai kuruciya da jini a jika' ina tabbatar maki idan har kika rabu dani zaki iya samu wanda yafini Aisha.
"Cikin kuka Aisha tace a'a ni ina sonka a haka' k'uma zan'iya zama dakai koda kafi haka ne talaucewa.
"ido kawai Nasir ya zuba mata yana kallonta har takare' Bayan ta karene Nasir yasa hannu ya jawota jikinsa snn yace Aisha nagode da Allah ya azirtani da mace tagari irinki Allah yai maki albarka' yanxu kinga babu lokaci zomuje ciki duk wani acceses da kikasan nakine kikwaso mutafi.
"Aisha tace ina zamu? Nasir yace g'idan Fatima ne zankaiki ku zauna tare' ni kuma zan kauce zuwa wani lokaci' ko bazaki zauna da'ita ba.
"Aisha tace zan zauna amma dan Allah koda cikin dare ne kadan rinka lekowa kana dubamu kaji".
"Nasir yace naji Aisha ai dama bazan barku haka kawai ba ' idan banzo dan kuba ai zanzo dan yarana.
"Aisha tace to shikenan' tare suka kwashe kayan' gaba daya zibarenta ya kwashe mata da kayan sawarta ya zuba cikin wata karamar kit snn kaya kuma cikin karamar jaka ya zuba mata yaja zip ya rufe' hijab kawai ta dauka shikuma yana rike da jakar sukabar g'idan.
"Lungu Nasir ya dunga bida Aisha har sukabar cikin gari snn ya yanka ta daji' sakamako tsakani g'idan Fatima da Aisha akwai tazara sosae' hakan yasa Aisha tai tafiya har tagari amma da haka sukai ta tafiya har sukakai g'idan Fatima.
"Gani sun shigo Nasir na gaba Aisha na baya yasata cewa har abu yazo amma dai anji kunya' Nasir najinta amma be tanka mata ba' kai tsaye dakinshi ya kaita' bayan su shigane Nasir yace Aisha ga dakin da zaki zauna.
"Aisha tace to' snn yace zomuje na nuna maki lungu da sakon g'idan ko' to kawai Aisha tace' Nasir na gaba Aisha na baya ya nuna mata ko'ina snn suka koma daki' gani lokacin sallah yayi yasa Aisha cewa bari nayi sallah.
"Nasir yace Aisha nima zantafi akwai kayan abinci a kitcher' Aisha ta fasa da kuka h'ade da cewa yanxu ina zaka? Nasir yace nima bansan inda zanje ba Aisha' amma ina Allah ya yarda koda sau dayane a sati zansan yadda zanyi naxo na ganku.
"Ni inda ma zasu kwashe duk wata abinda na mallaka su barni cikin iyalina wlh Aisha yafimin kwanciya hankali.
"Aisha naji haka ta fadi kasa taci gaba da kuka.
"Fita Nasir yai h'ade da daga mata hannu yana mata bye bye' a guje Aisha ta bishi' gani haka yasashi fita da sauri h'ade da jan kofar ya rufeta a ciki.
"Fadi a kasa Aisha tai taci gaba da kuka.
"Nasir na fita daga dakin Aisha sukai karo da Fatima tace an dai ji kunya wlh' Nasir najin haka ya daure fuska snn yace Allah yasa dai kinsan ko ni waye' idan na kara jin bakinki wlh saina kwantar dake a nan.
"Fatima najin haka bata sake cewa komai ba' Nasir ya shige gaba h'ade da cewa zaki biyoni daki muyi mgn ko yaya?
"Batare da ta tanka masa ta bishi' sun kusan minti talatin a ciki snn yafito yai tafiyarsa.
"Itako Aisha da tai kukanta ta gaji tashi tai taje tai alwala tazo tafara sallah.
"Da yamma Aisha ta fito zata shiga kitcher dan girki' da sauri Fatima tace me zakiyi? Aisha tace abinci ne nakeso na dora.
"Fatima tace ba haka mukai da maigidanba' cewa yai idan nadafa na rinka sa maki iya bakinki' tunda ba dan kowa ne dake ba.
"Aisha tace shine yace maki haka?
"Bazan Fatima tai da'ita.
"har Aisha ta juya zata koma d'aki sai Fatima tace akwai abinci ki a kalla yana kitcher' k'uma idan kika cinye ke kika sani sbd harda na dare nayi' sbd ke bazansa wani sanwa a g'idan nan ba.
"batare da ta tanka mata ba shiga kitcher din tai taje ta dauko abincin tana tafe tana hawaye ta shige d'akinta.
"Tana shiga eje abincin tai a gabanta ta dauko wayarta d'an kiran Nasir' sai dai kasa!!! Koda tai trying sai tajishi swech off.
"medawa tai ta eje shi a gefe taci gaba da kukanta.
"washe gari da safe Fatima ta aiki yara sukai wa Aisha abin karyawa' na rana kuwa cewa tai harda na yamma ta hada' dan haka idan ta cinye to harda na darenta kenan.
"Aisha tace to.
"Da haka Aisha taci gaba da rayuwa a g'idan Nasir bata kula Fatima sbd damuwar rashin mijinta ma kawai ya'isheta' kuka kuwa dashi take kwana take tashi' shiyasa tabi tai rama sosae sbd yadda tasa damuwa a ranta' ba kamar Fatima ba' duk da yaran dake tsakani su amma ko'a jikinta.
"Bayan sati biyu cikin dare misalin karfe biyu saiga Nasir yashigo kai tsaye dakin Fatima ya shiga duk da tana gani dhigowarsa amma tai banza dashi kamar bata ganshiba.
"Nasir yai mgn har yagaji amma Fatima bata tanka masa ba' gani haka yasashi fita daga dakin ya koma d'akin Aisha' sallamar da Nasir zaiyi sai kunni Aisha' a birkice ta tashi' gani Nasir ne a guje taje ta rungumeshi h'ade da fashewa da kuka.
"Gani irin kukan da takeyi yasa Nasir daukarta kamar karamar yarinya har kan gado ya kaita snn yafara lallashinta.
"Cikin kuka Aisha tace ina ka shigane nake nimarka a waya amma baya shiga? Nasir yace eh ga wayar nan' hannu yasa a aljihu ya fito mata dashi ya nuna mata snn yace na kashene sbd kada su nimeni ta waya su sameni.
"Shiru Aisha tai tana jikinsa.
"Nasir yace Aisha ba komai ne ya kawoni cikin dare ga illa na sheda maku naji labarin gobe zasuzo bincike a g'idan nan' sbd duk abinda kika sani na wancan g'idan sun kwashe.
"Aisha tace Innalillahi'wainna'ilaihim'rahu'un' Allah umma ajirni fi musibati wa akhlifni khairan.
"Yanxu yaya zamuyi? Nasir yace wlh nima Aisha bansan yadda zaiyi ba' shiyasa ma naxo na sanar daku duk wasu abubu naku masu mahimmaci ku boye.
"Aisha tace toni ina ne zankai sarkokin da kasiyemi? Nasir yace kefa macece kiyi dabaran nan naku na mata mana.
"Aisha tace a'a bari na baka katafi dasu ka boyemin kawai a inda kake idan komai ya lafa saika kawomi.
"Nasir yace a'a Aisha.
"Aisha tace katafi dasu kawai.
"Sai da yai shiru na dan mintoci snn yace to Aisha.
"Aisha na makale jikin Nasir har karfe bayan asuba' gani biyar tayi da sauri ya mike yaje yai wanka yadawo ya meda kayan jikinsa Aisha ta mike ta dauko sarkokin ta bashi' har Nasir yakai bakin kofa sai Aisha tabiyoshi snn take sanar dashi yadda sukai da Fatima akan mgnr girki.