Sashe 46
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" suna fita aisha tace lalla kam wlh sainayi maganinki a g'idan nan".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES.F.O.W.☘.
🌳impacting valuable knowledge and entertainment is our concern🌳
story written by Mmn uswan.
3⃣8⃣
"har bakin mota zainab ta rakashi' ya b'ude ya shiga snn zainab ta mika masa jakarsa dake hannu hannunta ya amsa gani yatada mota zai fita sai tace kalli dakatawa yai ya tsaya h'ade da juyo mata fuska yaji abinda zatace' sakai tai cikin motar daidai bakinsa tai masa kiss💋 h'ade cewa pls kakulamin da kanka' snn ta ciro kanta' murmushi kawai zhrdee snn yaja mota yatafi".
" yana tukine dai kawai amma hankalinsa baya tare sbd abinda sukai zainab jiya da dare' idan yatuno wasu abubuwa sai dai kawai yai murmushi h'ade da shafe kansa".
"Aisha najin tafiyar zainab da sauri ta mike tafito har zata shige Aisha tace zainab".
"na'am Aisha".
" Dan Allah Dan annabi na rokeki banaso na kara ganiki a dakina".
"lfy wani abune aka f'adi maki a kaina?".
" a'a babu komai' nidai kawai kada kikara shiga daki".
"Aisha kenan' iya kacin abinda zainab tace kenan ta shige d'akin ta".
"itama Aisha shigewa d'akin tai' zainab na shiga daki bata zauna ba tafara gyara d'akin ta tana gamawa ta h'ada kayan zhrdee indices d'insa ta kwashe taje toilet ta wanke masa shi tsaf ta shanya snn taje ta gyara kayan daya cire tasa acikin wardrobe ta'ije masa bayan ta gama aikinta tas tai wanka ta kwanta".
"da rana misalin 11-30 saiga kiran zhrdee kaman daga sama zainab taji wayarta na ringing da sauri ta daga wayar' gani number zhrdee ne yasata dauka h'ade da sallama' yana amsawa yace kindafa abinc ne?"
"a'a"
"kisa sanwa dani ganinan zuwa".
" to kawai tace h'ade da mikewa' bayan ta kashe wayar kitchen kawai ta nufa tasa sanwa jolif rice da dafa masa da kifi busasshe kafin tagama zhrdee ya'iso kai tsaye d'akin zainab yashige' koda yashiga ganita yai tana sallah' b'akin gado ya zauna yana jiran ta'idar".
"zainab na sallama ta juya da sannu da dawowa' yawwa sannu ya g'ida".
"alhamdllh' ya kasuwa? alhamdllh' bari na duba abincin ko ya karisa".
"a'a yazo kiga hannu yasa ya jawota jikinsa ya zaunar da'ita a kafarsa' hannu yasa ta cikin rigarta yana shafe mata...... da sauri zainab ta tureshi h'ade da daukan zani ta daura taje duba abinci' gani abincin yayi plate ta dauka ta diba masa snn ta dauki ruwa takai masa"
"gani ta da yai da kaya a hannu da sauri ya dauki towel ya daura yaje ya amsheta suna ijewa ta sake mikewa".
" ina zaki?"
"wanka zayi".
" a'a dawo ki zauna' tare sukaci abinda duk da ba mgn sukeyi ba amma idonsa nakan zainab' bayan su gama ne zhrdee yai second around snn sukai wanka ya koma kasuwa".
"da yamma Aisha ta amshi girki zhrdee yana dawowa d'akin Aisha ya shiga lkcn tana toilet tana beyi mgn ya tube yarage daga shi sai gajeran wando snn yasamu b'akin katifa ya zauna' Aisha ta fitowa daure da towel gani zhrdee yasata daure fuska h'ade da dauke kanta".
"gani h'aka yasa zhrdee mikewa kamar zaishig toilet da karfi ya dauketa ta baya sai kan gado snn ya fisge towel d'in da take daure dashi' a lkcn kam beda niyar amfani da'ita amma a lkcn saida yai' Aisha tayi kokarin gudu amma takasa sbd irin rikon da yai mata' yana gamawa ya je yai wanka' nan yabata kwance tana cizon lebbanta' baya fitowa suka h'ada ido yace lfy? ko dama kin dauka karfina kikafi?".
"ita dai bata tanka masa ba' zama yai yaci abinci yana gamawa yasa kaya yatafi bangaren su Hjy dama lkcn duk suna parlour zama yai sukaci gaba da hira harda su Shamsudee da Nurudee itama tashi tai tasake wanke wanka zhrdee be dawowa d'akin Aisha ba sai around 11PM' koda yashiga be kulata ba kwanciya kawai yai.
"da safe tana idar da sallah taje kitchen ta h'aka masa breakfast ta kawo ta'ije yana fitowa wanka ita k'uma ta shiga kafin tafito ya shirya karyawa yatsaya yi' tana fitowa ko kallansa batai ba taci gaba da shafa mai' yana gamawa ya kime' gani har zaifita batace dashi kala ba yasashi cewa Aisha ina kwana' tai shiru' dakefa nakeyi still bata amsa ba' daga snn besake mgn' wardrobe yaje dauka wasu takardu yana budewa wayarta ya f'adi a tarwatse yadda ta'ije'".
" subhanalillah yaushe wayarki tai h'aka? ko fadowar da taine yasata tarwatsewa? dukawa yai ya dauki wayar' kae wann ma ai ta tashi a aiki babu wata mgnr gyara".
"idan Aisha ta tanka kasa ma zai tanka".
" meda wayar yai cikin wardrobe ya dauki abinda zai dauka yai gaba".
"yana fita d'akin zainab yashiga snn tana kwance amma ba bcc takeyi ba' gani yashigo ne yasata mikewa zaine h'ade da cewa ina kwana".
" lfy klau kin tashi lfy?".
"lfy klau' har ya juya zainab tace dan Allah inaso mgn dakai' tsayawa yai h'ade da cewa ina jinki".
"dama mgnr zuwa awone antenatal sbd lkcn da suka rubutamin yakamata tun last upper week ne yakamata nafara zuwa banjeba"..
"eh ina sane ai".
" to yaushe zanfara?"
"sai lkcn dana shirya".
" kamar yaushe kenan?".
"bansani ba".
" zhrdee ya karisa mgnr ne da fita' shiru zainab tai' tana binsa da kallo".
"zhrdee be dade da fitata zainab taji ana sallama duk da Aisha taji amma dayake batai niyar amsawaba yasa ta kyale' zainab ce tafito duba me sallama' wata mata tagani rike da d'an ta dan kimani shekara hudu a hannu cikin girmamawa suka gaisa zainab tace wa kike nima?"
"gun Aisha nazo tananan?"
"eh tananan amma tsaya nadubata' shiga d'akin Aisha tai ganita zauna yasata cewa kinyi bakuwa' banza da zainab tai bata tanka ba' zainab na fita tace shiga tana ciki".
" to tace".
"tana shiga Aisha taga Ashe ubaida ne' tsalle tai ta rungumeta tana murna' uhmm su Aisha sarakan zumuci' tunda aka auri zhrdee aka mancemu' nidai nasan zhrdee bazai hanaki zumuci ba'idan ma nabaki haushi ina sane da labarin za'ai maki kishiya amma naki zuwa bikin sbd tunda kikai aure kika sharemu kwana2"..
" Dan Allah ubaida kiyi hkr wlh ba h'aka bane".
"to menene? badai kice zhrdee ya hanaki hulda da cewa ba' duk da nasanshi da kishi kamar ace akankine".
" uhmm ubaida kenan mgnr dah!! ne wnn".
"kamar yya Aisha?"
"wlh zhrdee ya canza' dan yatashi a yadda kika sanshi' sbd komai ya canza' tunda ya auro algugumar yaringa".
" kefa kawata shafami naji labari".
"yanzu h'aka ma da kika gani wlh nafi wata bana mgn dashi' koda yazo banza nakeyi dashi".
" subhanallh Aisha lfyrki kuwa".
"lfy klau ubaida'.
" h'aba Aisha auren da kikai a farko kika zauna da kishiyoyi har biyu kece ta uku be daga miki hnkli ba saina zhrdee? idan wanda nagani itace kishiyarta taki guda nawa take? kin zauna da manyan mata ma banle ita".
"himm ubaida kenan bazaki gane bane".
" ina ko zangane' saidai kiganar dani".
"ubaida koda na auri Nasir yanada mata biyu nice ta uku' bayan aurenmu nagane cewa ya auri wasu matan kafin ni amma duk yasakesu' amma wlh h'akan be taba tami da hankali ba' sbd ban zauna dasu ba' Fatima ce kawai muka zauna tare' ita k'uma Fatima abinda na lura dashi shine bata daukeni a matsayin kishiya ba' nasan inda ta daukeni a matsayin kishiya wlh ko abinci bazata baniba".
"to ba yarinya bace a haife ta haifeni dan dai Allah bebasu haihu da wuri bane' wani abu daya sama lura dashi shine Nasir yana matukar son Fatima' k'uma ko menene zai'iya yimaka idan kace zaka tadama Fatima da hankali dan ba karamin son yake yimata ba".
"a kudi shekaru ilimi na zamani dana boko Fatima ta fini ubaida ta'ina zanfara' matar da take da doctoring degree daga ita har Nasir na kur'ani k'uma nasha jinta cikin dare tana karatu da asuba k'uma suyi da yara' k'uma koshi Nasir d'in ma ba baya ba' ubaida ta'ina zanfara?"
"OK yanzu na ganeki Aisha' kin nunami su kinajin shoronsu kenan' shikuma zahradee baki shoransa sbd shi yarone".
"ba h'aka bane ubaida".
" to menene?".
"wlh ubaida duk da nataba aure kafin na auri zhrdee amma bantaba jin zafin kishi kamar yadda nake kishi zahradee ba"..
" kamar yaya Aisha".
"ubaida aurena da zhrdee nasan dadin d'an namiji' nasan dadin saduwa"..
" ban gane ba Aisha".
"Aisha na mgnr ne babu alamar wasa a fuskanta".
" a lkcn dana auri Nasir duk lkcn da yazo saduwa dani har fargaba nakeyi sbd a duk lkcn daya sadu dani gabana komawa yakeyi kamar ya salbe jazur yake komawa sbd azaba' nakanji raina kamar zaifita idan yanaji' da naga abin yana niman fita karfina yasa a sanar dashi' shine ya siyo wani magani TUBE JELLY PERSONAL LUBRICANT a duk lkcn da zaifara saiya shafa daya fara amfani dashi naji saukin zafin sosae ".
" sai k'uma daga baya danayi rashin lfy wanda yasa harna cire rai da rayuwar duniya'🤔 ..Aisha kwaran da gske ubaida sanadiyar h'aka nasamu matsala a mahaifata wanda doct ya shedami ba lalla bane na haihu"..
"Innallilahiwainnaillahraju'un' Aisha shine bantaba sani ba".
" murmushi kawai Aisha tai".
"amma kintaba samu ciki a g'idan Nasir?"
"nasamu yakai wata uku snn ya lalace".
"kinji abinda yasa nake matukar son zhrdee wlh a duk lkcn naga gansa da zainab sainaji kamar na kasheta na gaina ganita' wlh ubaida ba lallane ki yarda da abinda zanfadi maki ba amma tun bayan aurena da zhrdee Allah ya jazabceni da sosa"
"son da kike masane yasa kike gaba dashi?".
" a'a ba h'aka bane' koda zhrdee ya sauri zainab nunami yai baya saduwa da'ita' koda labari yazomi sai naji Ashe har ma cikine da'ita".
"ciki fa kikace Aisha?".
" wlh kuwa' shiyasa na hkr dashi gaba daya na barmata shi'dan a yadda nakejin zhrdee bazan iya sharing d'in sa da wata mace ba".
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES.F.O.W.☘.
🌳impacting valuable knowledge and entertainment is our concern🌳
story written by Mmn uswan.
3⃣8⃣
"har bakin mota zainab ta rakashi' ya b'ude ya shiga snn zainab ta mika masa jakarsa dake hannu hannunta ya amsa gani yatada mota zai fita sai tace kalli dakatawa yai ya tsaya h'ade da juyo mata fuska yaji abinda zatace' sakai tai cikin motar daidai bakinsa tai masa kiss💋 h'ade cewa pls kakulamin da kanka' snn ta ciro kanta' murmushi kawai zhrdee snn yaja mota yatafi".
" yana tukine dai kawai amma hankalinsa baya tare sbd abinda sukai zainab jiya da dare' idan yatuno wasu abubuwa sai dai kawai yai murmushi h'ade da shafe kansa".
"Aisha najin tafiyar zainab da sauri ta mike tafito har zata shige Aisha tace zainab".
"na'am Aisha".
" Dan Allah Dan annabi na rokeki banaso na kara ganiki a dakina".
"lfy wani abune aka f'adi maki a kaina?".
" a'a babu komai' nidai kawai kada kikara shiga daki".
"Aisha kenan' iya kacin abinda zainab tace kenan ta shige d'akin ta".
"itama Aisha shigewa d'akin tai' zainab na shiga daki bata zauna ba tafara gyara d'akin ta tana gamawa ta h'ada kayan zhrdee indices d'insa ta kwashe taje toilet ta wanke masa shi tsaf ta shanya snn taje ta gyara kayan daya cire tasa acikin wardrobe ta'ije masa bayan ta gama aikinta tas tai wanka ta kwanta".
"da rana misalin 11-30 saiga kiran zhrdee kaman daga sama zainab taji wayarta na ringing da sauri ta daga wayar' gani number zhrdee ne yasata dauka h'ade da sallama' yana amsawa yace kindafa abinc ne?"
"a'a"
"kisa sanwa dani ganinan zuwa".
" to kawai tace h'ade da mikewa' bayan ta kashe wayar kitchen kawai ta nufa tasa sanwa jolif rice da dafa masa da kifi busasshe kafin tagama zhrdee ya'iso kai tsaye d'akin zainab yashige' koda yashiga ganita yai tana sallah' b'akin gado ya zauna yana jiran ta'idar".
"zainab na sallama ta juya da sannu da dawowa' yawwa sannu ya g'ida".
"alhamdllh' ya kasuwa? alhamdllh' bari na duba abincin ko ya karisa".
"a'a yazo kiga hannu yasa ya jawota jikinsa ya zaunar da'ita a kafarsa' hannu yasa ta cikin rigarta yana shafe mata...... da sauri zainab ta tureshi h'ade da daukan zani ta daura taje duba abinci' gani abincin yayi plate ta dauka ta diba masa snn ta dauki ruwa takai masa"
"gani ta da yai da kaya a hannu da sauri ya dauki towel ya daura yaje ya amsheta suna ijewa ta sake mikewa".
" ina zaki?"
"wanka zayi".
" a'a dawo ki zauna' tare sukaci abinda duk da ba mgn sukeyi ba amma idonsa nakan zainab' bayan su gama ne zhrdee yai second around snn sukai wanka ya koma kasuwa".
"da yamma Aisha ta amshi girki zhrdee yana dawowa d'akin Aisha ya shiga lkcn tana toilet tana beyi mgn ya tube yarage daga shi sai gajeran wando snn yasamu b'akin katifa ya zauna' Aisha ta fitowa daure da towel gani zhrdee yasata daure fuska h'ade da dauke kanta".
"gani h'aka yasa zhrdee mikewa kamar zaishig toilet da karfi ya dauketa ta baya sai kan gado snn ya fisge towel d'in da take daure dashi' a lkcn kam beda niyar amfani da'ita amma a lkcn saida yai' Aisha tayi kokarin gudu amma takasa sbd irin rikon da yai mata' yana gamawa ya je yai wanka' nan yabata kwance tana cizon lebbanta' baya fitowa suka h'ada ido yace lfy? ko dama kin dauka karfina kikafi?".
"ita dai bata tanka masa ba' zama yai yaci abinci yana gamawa yasa kaya yatafi bangaren su Hjy dama lkcn duk suna parlour zama yai sukaci gaba da hira harda su Shamsudee da Nurudee itama tashi tai tasake wanke wanka zhrdee be dawowa d'akin Aisha ba sai around 11PM' koda yashiga be kulata ba kwanciya kawai yai.
"da safe tana idar da sallah taje kitchen ta h'aka masa breakfast ta kawo ta'ije yana fitowa wanka ita k'uma ta shiga kafin tafito ya shirya karyawa yatsaya yi' tana fitowa ko kallansa batai ba taci gaba da shafa mai' yana gamawa ya kime' gani har zaifita batace dashi kala ba yasashi cewa Aisha ina kwana' tai shiru' dakefa nakeyi still bata amsa ba' daga snn besake mgn' wardrobe yaje dauka wasu takardu yana budewa wayarta ya f'adi a tarwatse yadda ta'ije'".
" subhanalillah yaushe wayarki tai h'aka? ko fadowar da taine yasata tarwatsewa? dukawa yai ya dauki wayar' kae wann ma ai ta tashi a aiki babu wata mgnr gyara".
"idan Aisha ta tanka kasa ma zai tanka".
" meda wayar yai cikin wardrobe ya dauki abinda zai dauka yai gaba".
"yana fita d'akin zainab yashiga snn tana kwance amma ba bcc takeyi ba' gani yashigo ne yasata mikewa zaine h'ade da cewa ina kwana".
" lfy klau kin tashi lfy?".
"lfy klau' har ya juya zainab tace dan Allah inaso mgn dakai' tsayawa yai h'ade da cewa ina jinki".
"dama mgnr zuwa awone antenatal sbd lkcn da suka rubutamin yakamata tun last upper week ne yakamata nafara zuwa banjeba"..
"eh ina sane ai".
" to yaushe zanfara?"
"sai lkcn dana shirya".
" kamar yaushe kenan?".
"bansani ba".
" zhrdee ya karisa mgnr ne da fita' shiru zainab tai' tana binsa da kallo".
"zhrdee be dade da fitata zainab taji ana sallama duk da Aisha taji amma dayake batai niyar amsawaba yasa ta kyale' zainab ce tafito duba me sallama' wata mata tagani rike da d'an ta dan kimani shekara hudu a hannu cikin girmamawa suka gaisa zainab tace wa kike nima?"
"gun Aisha nazo tananan?"
"eh tananan amma tsaya nadubata' shiga d'akin Aisha tai ganita zauna yasata cewa kinyi bakuwa' banza da zainab tai bata tanka ba' zainab na fita tace shiga tana ciki".
" to tace".
"tana shiga Aisha taga Ashe ubaida ne' tsalle tai ta rungumeta tana murna' uhmm su Aisha sarakan zumuci' tunda aka auri zhrdee aka mancemu' nidai nasan zhrdee bazai hanaki zumuci ba'idan ma nabaki haushi ina sane da labarin za'ai maki kishiya amma naki zuwa bikin sbd tunda kikai aure kika sharemu kwana2"..
" Dan Allah ubaida kiyi hkr wlh ba h'aka bane".
"to menene? badai kice zhrdee ya hanaki hulda da cewa ba' duk da nasanshi da kishi kamar ace akankine".
" uhmm ubaida kenan mgnr dah!! ne wnn".
"kamar yya Aisha?"
"wlh zhrdee ya canza' dan yatashi a yadda kika sanshi' sbd komai ya canza' tunda ya auro algugumar yaringa".
" kefa kawata shafami naji labari".
"yanzu h'aka ma da kika gani wlh nafi wata bana mgn dashi' koda yazo banza nakeyi dashi".
" subhanallh Aisha lfyrki kuwa".
"lfy klau ubaida'.
" h'aba Aisha auren da kikai a farko kika zauna da kishiyoyi har biyu kece ta uku be daga miki hnkli ba saina zhrdee? idan wanda nagani itace kishiyarta taki guda nawa take? kin zauna da manyan mata ma banle ita".
"himm ubaida kenan bazaki gane bane".
" ina ko zangane' saidai kiganar dani".
"ubaida koda na auri Nasir yanada mata biyu nice ta uku' bayan aurenmu nagane cewa ya auri wasu matan kafin ni amma duk yasakesu' amma wlh h'akan be taba tami da hankali ba' sbd ban zauna dasu ba' Fatima ce kawai muka zauna tare' ita k'uma Fatima abinda na lura dashi shine bata daukeni a matsayin kishiya ba' nasan inda ta daukeni a matsayin kishiya wlh ko abinci bazata baniba".
"to ba yarinya bace a haife ta haifeni dan dai Allah bebasu haihu da wuri bane' wani abu daya sama lura dashi shine Nasir yana matukar son Fatima' k'uma ko menene zai'iya yimaka idan kace zaka tadama Fatima da hankali dan ba karamin son yake yimata ba".
"a kudi shekaru ilimi na zamani dana boko Fatima ta fini ubaida ta'ina zanfara' matar da take da doctoring degree daga ita har Nasir na kur'ani k'uma nasha jinta cikin dare tana karatu da asuba k'uma suyi da yara' k'uma koshi Nasir d'in ma ba baya ba' ubaida ta'ina zanfara?"
"OK yanzu na ganeki Aisha' kin nunami su kinajin shoronsu kenan' shikuma zahradee baki shoransa sbd shi yarone".
"ba h'aka bane ubaida".
" to menene?".
"wlh ubaida duk da nataba aure kafin na auri zhrdee amma bantaba jin zafin kishi kamar yadda nake kishi zahradee ba"..
" kamar yaya Aisha".
"ubaida aurena da zhrdee nasan dadin d'an namiji' nasan dadin saduwa"..
" ban gane ba Aisha".
"Aisha na mgnr ne babu alamar wasa a fuskanta".
" a lkcn dana auri Nasir duk lkcn da yazo saduwa dani har fargaba nakeyi sbd a duk lkcn daya sadu dani gabana komawa yakeyi kamar ya salbe jazur yake komawa sbd azaba' nakanji raina kamar zaifita idan yanaji' da naga abin yana niman fita karfina yasa a sanar dashi' shine ya siyo wani magani TUBE JELLY PERSONAL LUBRICANT a duk lkcn da zaifara saiya shafa daya fara amfani dashi naji saukin zafin sosae ".
" sai k'uma daga baya danayi rashin lfy wanda yasa harna cire rai da rayuwar duniya'🤔 ..Aisha kwaran da gske ubaida sanadiyar h'aka nasamu matsala a mahaifata wanda doct ya shedami ba lalla bane na haihu"..
"Innallilahiwainnaillahraju'un' Aisha shine bantaba sani ba".
" murmushi kawai Aisha tai".
"amma kintaba samu ciki a g'idan Nasir?"
"nasamu yakai wata uku snn ya lalace".
"kinji abinda yasa nake matukar son zhrdee wlh a duk lkcn naga gansa da zainab sainaji kamar na kasheta na gaina ganita' wlh ubaida ba lallane ki yarda da abinda zanfadi maki ba amma tun bayan aurena da zhrdee Allah ya jazabceni da sosa"
"son da kike masane yasa kike gaba dashi?".
" a'a ba h'aka bane' koda zhrdee ya sauri zainab nunami yai baya saduwa da'ita' koda labari yazomi sai naji Ashe har ma cikine da'ita".
"ciki fa kikace Aisha?".
" wlh kuwa' shiyasa na hkr dashi gaba daya na barmata shi'dan a yadda nakejin zhrdee bazan iya sharing d'in sa da wata mace ba".