Sashe 51
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
FASAHA ONLINE WRITES F.O.W.☘.
🌳impacting valuable knowledge and entertainment is our concern🌳
story written by Mmn uswan
baki ko harshe basuda malaman da zasu furta waje godiya a gareku' a gskya naji dadin sosai yadda kuke bibiyan littafina mai' nagode nagode Allah yabar kauna da zumuci amin🤝,
TSOKACI
Ga masu cewa suna da nasama littafin be dace dashi ba' kuyi hkr ba haka bane rashin fahimtane' ko k'uma nace rashin sani menene AURE yake nufi yakawo h'aka' amma ga wanda yasan me ake kira AURE k'uma me AURE yake ciki tabbas yasan tana cike da kalubale kala kala' walau ka'auri wanda kakeso ko k'uma wanda bakaso' shiyasa tun farko idan baku manceba na sadaukarwa wanda Allah ya jabceta ta hanyar AURE k'uma ta cinye zarabawan' Dalilin dayasa nasama littafin suna kenan AURE IBADA NE.
Dan haka Allah yasa mudace amin.
4⃣1⃣
"sann zhrdee yace dama cewa nayi ta jirani naje kasuwa na dauko abu snn mutafi asibiti"
"idan na tambyeta tace ba haka bane fa".
" haka nema Hjy k'uma ki tambyeta"
"to shikenan' ni zanshiga daga ciki'"
"to kawai zhrdee yace' Hjy na shiga zhrdee ya zauna da Abba suka fara hira"
"Zainab bata tankaba sai yamma snn ta falka lkcn drip d'in dake jikinta ya kare' Hjy ta zare alluran snn ta dagota ta zauna sai faman sannu Hjy kecewa Zainab' tace zakici abinci?"
"kai kawai Zainab ta kada' abaki tea' tasake kada kai' to me zakici?"
"Zainab sai hawaye".
" gani hak yasa Hjy kwaleta kawai' a cewarta maybe bakinta babu dadi ne"
"bayan magrib yan'gidan su Zainab sukazo bbnta da inna Hulaira dasu mami'har d'akin abbanta yashiga gani gani yadda ta koma yasashi nuna bacin ransa a fili yana f'adi har yana cewa abashi ita sutafi g'ida"
"daga Hjy har inna hkr kawai suke bashi h'ade da cewa hawan jinine amma da zaran ta sauka shikenan zata dawo normal yadda take"
"himm kawai yace snn yace Allah yabata lfy"
"Zainab na kwance tanaji duk abinda abbanta yake f'adin' kwallane kawai ya gangaro mata ta gefen ido sbd su sake meda mata da wani drip d'an k'uma"
"inna dake gefenta kusa da'ita take share mata hawaye' ido kawai abbanta ya zuba mata h'ade da tunani kala2 a zcyrsa gani shirun da yai be yasa inna jansa da hira"
"zhrdee be koma g'ida ba sai bayan sallar isha sbd bayan ya yabar hospital shida Abba kasuwa ya koma yaci gaba da harkokinsa' koda Abba ya lekashi a shago yana tambyarsa da wani lokacine zai koma hospital yace Akwai abinda takeyine yanzu amma yana kammalawa zaikoma' to kawai Abba yace snn yakoma nasa shagon".
"zhrdee be sake leka Zainab ba koda ya tashi daga kasuwa g'ida ya koma daidai da lkcn dasu Abba dasu yya Shamsudee suma su dawo daga nasu kasuwa duk suka gaisa h'ade da tambyarsa me jiki"
"yace da sauki" shigewa ciki sukai suda Abba' shikuma ya shige d'akin gimbiyarsa Aisha' lkcn tana zaune tasha kwanlliyarta ta hakince akan cushion tana jiran ya dawo' duk da tasan ba'ita ne da girki ba amma be hanata amsar mijinta ba"
"zhrdee yana shiga a guje taje ta rungumesa' shima rungumeta h'ade da cewa baby na gskya kinyi kyau sosae' murmushi tai snn tace Allah ko nawa?"
"Eh'mana Aisha ta"
"to ngd"
"murmushi tai masa snn ta amshi jakar hannunsa suka karisa ya zauna' ruwa ta dauko ta bashi' bayan ya shane take tambyarsa jikin Zainab"..
"cikin mmki yace waya sanar dake Aisha ta?"
"Amatullah ne ta sanar dani lkcn zasu tafi sch k'uma Hjy batanan g'ida babu komai sbd takai Zainab hospital"
"eh h'aka ne' naso sanar dake amma k'uma...
" amma k'uma me?"
"babu komai"
"zhrdee kenan' to menene Dan ka sanar dani?" nima naso tafiya na dubata amma k'uma nace bazan fita ko'ina ba bada izini mijina ba".
"ido kawai ya zuba sbd jin dadin mgnrta"
"gani irin kallon da yake mata yasata sa hannu ta shafe masa fuska' da sauri yasa nashi hannu ya jawota jikinsa ta fado matsota yai yana mata cakulkuli tsalle take masa a jiki tana dariya taso guduwa amma takasa' gani tana kwallane yasashi kyeleta' da sauri ta mike tabar jikinsa"
"saida ta numfasa snn tace to yanzu yaya za'ayi?"
"kamar yaya Aisha ta?"
"nifa banyi abinci ba"
"why?"
"uhmm' uhmm'me?"
"just like that"
"konw prbm tunda yau h'aka kikaso mijinki yai Azumi dare' mikewa yai ya h'au gado ya kwanta"...
" da sauri Aisha ta kamosa tana f'adin wlh wasa nakeyi ".
" hannunsa ta kamo tana ja' cikin wasa yace a'a yau Azumi zanyi tunda h'aka matata keso' a'a Dan Allah katashi kaji' jawosa tai ya mike snn taje ta kawo masa abinci".
"yanaci suna hira' amma idan kagama ka huta saimuje gun Zainab mu dubo jikin nata ko?"
"fuska a daure yace nagaji bazan iya zuwa ba"
"Dan Allah kayi hkr ka daure mana muje"
"kiyi hkr kawai Aisha"
"kamar yaya?"
"kibar mgnr zuwa nan kawai"
"Dan Allah kayi hkr ka daure muje kasan dai idan mukayi h'aka bamu kyauta bako"
"ke kikasan wnn k'uma"
"duk da taji dadin f'adin h'akan da yai amma ta matse tana cewa h'aka zhrdee wani irin mgn kakeyi h'aka? tunda ka'iya yiwa Zainab h'aka wataran nima kana zuwa guna".
"hanlalinki daya kuwa Aisha harke kinasa ran Akwai ranar da zan walakantaki?
"kwarai kuwa' tunda ka'iya yiwa Zainab".
" ita Zainab d'in tafikine a guna?"
"kawarai kuwa"
"sbd me"
"uwar ya" ya"kace ita"
"pls Aisha expln to me the wy I'll undstn"
"OK" abinda nakeso ka fahimta shine Zainab matarka itace uwar ya"ya"ka tunda tana dauke da cikinka a jikinta' koda yau kace ka saketa baku rabuta sbd kunriga ku h'ada jini' amma nifa idan yau kace ka sakeni shikenan mu rabu kenan tunda ba h'ada komai dakai ba' Dan h'aka Zainab ba abin walakantawa bane a gunka"
"cikin fushi zhrdee ya mike yabar abincin da yakeci h'ade da cewa kada kisake fadimi mgnr banza irin wnn' ba h'aka ba wlh ba'a jimu dake"
"cikin taushin murya tace to shikenan insha Allahu zan kiyaye' mikewa tai h'ade da daukar kyale tace tunda hakane kace ka gaji bari naje na shiga taxi nadubo jikinta juyawa tai takami hanyar fita".
" tsawa ya daka mata kitsaya' bazaki tsaya ba? ko badake nakeyi bane Aisha"
"duk tanayine idan taga abinda zaice"
"gani bata tsayaba da sauri yaje ya fisgota ta dawo ciki snn yace waya kitsaya na kaiki' amma sainayi wanka tuku" to tace' toilet tashiga ta h'ada masa ruwan wanka yashiga yai' yana fita jallabiya kawai yasa suka fita zuwa hospital"
"lkcn idonta biyu suka shiga da sallama Zainab na jingine a hango gani shigowarsune yasata rufe ido da sauri' har kasa Aisha ta duka ta gaida Hjy da inna
"da fara'arsu suka amsa tana' Aisha tace ya maijikin?" jiki da sauki' Allah ya kara sauki'duk sukace amin"
"har cikin zcyr Hjy taji dadi sosai da gani Aisha a hospital tazo gaida Zainab"
"zhrdee dake tsaye shima dukawa yai ta gaidasu inna tace masa ya maijiki?"
"murmushi kawai yai"
"Hjy da inna suka fita"
"suna fita Aisha taje kusa da Zainab daidai kafarta ta zauna' shiko zhrdee kujeran bota dake gefe ya zauna yaci gaba da latsa wayar dake hannunsa' Aisha tace Zainab ya jiki?"
"batare data b'ude ido ba tace da sauki' Allah ya kara sauki' shiru Zainab tai bata amsa ba'snn shima zahradee yace ya jiki?"
"da sauki tace"
"daga snn besake mgn ba'itama lallabawa tai ta kwanta h'ade da kauda kanta gefe".
" Sufi thirty minutes babu Wanda yai mgn tsakanisu hatta Aisha da zhrdee d'in' mikewa yai yace tashi muje"
"ina?"
"g'ida mana?"
"nidai inda zaka yarda dasai na kwana da'ita Hjy da innarta suje g'ida'idan yaso da safe sai nadawo"
"daure fuska yai snn ya daka mata tsawa da Dan Allah kitashi muje"
"jin tsawar da yai ne yasa Hjy shigowa h'ade da tambyar lfy?"
"a'a dama cewa nayi yabarni na kwana da Zainab idan yaso ku sai kutafi g'ida ku huta"
"aiko da kin kyauta wlh"
"itama inna shigowa tai' gani ta shigone yasa zhrdee fita h'ade da cewa idan kinga dama ki biyoni".
"gani h'aka yasa inna cewa babu komai kutafi kawai tunda inanan' Hjy dake gefe saida taji wani iri"
"da sauri Aisha ta bisa zuwa mota' shiko goga zama yai a mota tana jiranta' tana shiga yana tada mota suka nufi g'ida' suna cikin tafiya ne Aisha tace gskya zhrdee baka'kyau ta"..
" Dan Allah kada ki fadimi mgnr bazan"
"wani irin dadi ne ya lullube Aisha sbd gani abinda zhrdee yaiwa Zainab'amma a fili tace amma dai baka kyauta ba"
"tsaki yai be tanka taba har suka isa g'ida'
" bayan goma ne yya Shamsudee yaje ya dauko Hjy' inna kawai ta rage' bayan tafiyar Hjy ne inna ta tada Zainab zaune ashe tun shigowar su Aisha ta lura da halin da Zainab ke ciki' bayan ta zauna ne inna take tambyar Zainab abinda ke damuta"
"shiru Zainab tai taci gaba da kuka' gani ba lfy ne da'ita ba yasa inna bata matsa mata da tambaya ba hkr kawai ta bata"
"satin Zainab biyu a hospital inna ke kwana da'ita' ita k'uma uku gani yanzu Aisha na tafiya yasa bata cika zuwaba' saidai tatura su Amatullah suje tareda Aisha' idan basuda lecture ranar har dare suke kaiwa' idan zhrdee yana dawowa daga kasuwa sai yabiya ya daukosu"
"Aisha na zuwa gun Zainab ne kawai amma badason ran zhrdee ba'dan dai bashida yadda zaine kawai ya hanata"
"inna har g'ida tarako Zainab saida ta dan jima snn takoma g'ida"
"da yamma bayan zhrdee yace dawo kasuwa ta tarasu a parlour su' ga Zainab ga Aisha snn kuma ga zhrdee"
"snn Hjy ta fara da Zainab'ke Zainab"
"me kika akan jikinki?"
"a'a dama cewa nayi bazan iya girki ba' sbd koda tafiya nayi kafata zafi yakemi' kamar zai fashe'y yanzu tafiyar danayi daga daki zuwa parlour ba karami zafi naji ba"
"to kai kaji abinda Zainab tace".
" to Ai Hjy ni bansan yadda akeyi ba"
"to ke Aisha aike kin zauna da kishiya".
" Eh " h'aka ne"
"to ina sauraranki".
" Eh dama idan abu yazama h'aka tunda lalurace aba sauke mata girki"
"bayan h'aka fa?"
"shiru Aisha tai"
"Ina sauraranki Aisha".
" still shiru"
🌳impacting valuable knowledge and entertainment is our concern🌳
story written by Mmn uswan
baki ko harshe basuda malaman da zasu furta waje godiya a gareku' a gskya naji dadin sosai yadda kuke bibiyan littafina mai' nagode nagode Allah yabar kauna da zumuci amin🤝,
TSOKACI
Ga masu cewa suna da nasama littafin be dace dashi ba' kuyi hkr ba haka bane rashin fahimtane' ko k'uma nace rashin sani menene AURE yake nufi yakawo h'aka' amma ga wanda yasan me ake kira AURE k'uma me AURE yake ciki tabbas yasan tana cike da kalubale kala kala' walau ka'auri wanda kakeso ko k'uma wanda bakaso' shiyasa tun farko idan baku manceba na sadaukarwa wanda Allah ya jabceta ta hanyar AURE k'uma ta cinye zarabawan' Dalilin dayasa nasama littafin suna kenan AURE IBADA NE.
Dan haka Allah yasa mudace amin.
4⃣1⃣
"sann zhrdee yace dama cewa nayi ta jirani naje kasuwa na dauko abu snn mutafi asibiti"
"idan na tambyeta tace ba haka bane fa".
" haka nema Hjy k'uma ki tambyeta"
"to shikenan' ni zanshiga daga ciki'"
"to kawai zhrdee yace' Hjy na shiga zhrdee ya zauna da Abba suka fara hira"
"Zainab bata tankaba sai yamma snn ta falka lkcn drip d'in dake jikinta ya kare' Hjy ta zare alluran snn ta dagota ta zauna sai faman sannu Hjy kecewa Zainab' tace zakici abinci?"
"kai kawai Zainab ta kada' abaki tea' tasake kada kai' to me zakici?"
"Zainab sai hawaye".
" gani hak yasa Hjy kwaleta kawai' a cewarta maybe bakinta babu dadi ne"
"bayan magrib yan'gidan su Zainab sukazo bbnta da inna Hulaira dasu mami'har d'akin abbanta yashiga gani gani yadda ta koma yasashi nuna bacin ransa a fili yana f'adi har yana cewa abashi ita sutafi g'ida"
"daga Hjy har inna hkr kawai suke bashi h'ade da cewa hawan jinine amma da zaran ta sauka shikenan zata dawo normal yadda take"
"himm kawai yace snn yace Allah yabata lfy"
"Zainab na kwance tanaji duk abinda abbanta yake f'adin' kwallane kawai ya gangaro mata ta gefen ido sbd su sake meda mata da wani drip d'an k'uma"
"inna dake gefenta kusa da'ita take share mata hawaye' ido kawai abbanta ya zuba mata h'ade da tunani kala2 a zcyrsa gani shirun da yai be yasa inna jansa da hira"
"zhrdee be koma g'ida ba sai bayan sallar isha sbd bayan ya yabar hospital shida Abba kasuwa ya koma yaci gaba da harkokinsa' koda Abba ya lekashi a shago yana tambyarsa da wani lokacine zai koma hospital yace Akwai abinda takeyine yanzu amma yana kammalawa zaikoma' to kawai Abba yace snn yakoma nasa shagon".
"zhrdee be sake leka Zainab ba koda ya tashi daga kasuwa g'ida ya koma daidai da lkcn dasu Abba dasu yya Shamsudee suma su dawo daga nasu kasuwa duk suka gaisa h'ade da tambyarsa me jiki"
"yace da sauki" shigewa ciki sukai suda Abba' shikuma ya shige d'akin gimbiyarsa Aisha' lkcn tana zaune tasha kwanlliyarta ta hakince akan cushion tana jiran ya dawo' duk da tasan ba'ita ne da girki ba amma be hanata amsar mijinta ba"
"zhrdee yana shiga a guje taje ta rungumesa' shima rungumeta h'ade da cewa baby na gskya kinyi kyau sosae' murmushi tai snn tace Allah ko nawa?"
"Eh'mana Aisha ta"
"to ngd"
"murmushi tai masa snn ta amshi jakar hannunsa suka karisa ya zauna' ruwa ta dauko ta bashi' bayan ya shane take tambyarsa jikin Zainab"..
"cikin mmki yace waya sanar dake Aisha ta?"
"Amatullah ne ta sanar dani lkcn zasu tafi sch k'uma Hjy batanan g'ida babu komai sbd takai Zainab hospital"
"eh h'aka ne' naso sanar dake amma k'uma...
" amma k'uma me?"
"babu komai"
"zhrdee kenan' to menene Dan ka sanar dani?" nima naso tafiya na dubata amma k'uma nace bazan fita ko'ina ba bada izini mijina ba".
"ido kawai ya zuba sbd jin dadin mgnrta"
"gani irin kallon da yake mata yasata sa hannu ta shafe masa fuska' da sauri yasa nashi hannu ya jawota jikinsa ta fado matsota yai yana mata cakulkuli tsalle take masa a jiki tana dariya taso guduwa amma takasa' gani tana kwallane yasashi kyeleta' da sauri ta mike tabar jikinsa"
"saida ta numfasa snn tace to yanzu yaya za'ayi?"
"kamar yaya Aisha ta?"
"nifa banyi abinci ba"
"why?"
"uhmm' uhmm'me?"
"just like that"
"konw prbm tunda yau h'aka kikaso mijinki yai Azumi dare' mikewa yai ya h'au gado ya kwanta"...
" da sauri Aisha ta kamosa tana f'adin wlh wasa nakeyi ".
" hannunsa ta kamo tana ja' cikin wasa yace a'a yau Azumi zanyi tunda h'aka matata keso' a'a Dan Allah katashi kaji' jawosa tai ya mike snn taje ta kawo masa abinci".
"yanaci suna hira' amma idan kagama ka huta saimuje gun Zainab mu dubo jikin nata ko?"
"fuska a daure yace nagaji bazan iya zuwa ba"
"Dan Allah kayi hkr ka daure mana muje"
"kiyi hkr kawai Aisha"
"kamar yaya?"
"kibar mgnr zuwa nan kawai"
"Dan Allah kayi hkr ka daure muje kasan dai idan mukayi h'aka bamu kyauta bako"
"ke kikasan wnn k'uma"
"duk da taji dadin f'adin h'akan da yai amma ta matse tana cewa h'aka zhrdee wani irin mgn kakeyi h'aka? tunda ka'iya yiwa Zainab h'aka wataran nima kana zuwa guna".
"hanlalinki daya kuwa Aisha harke kinasa ran Akwai ranar da zan walakantaki?
"kwarai kuwa' tunda ka'iya yiwa Zainab".
" ita Zainab d'in tafikine a guna?"
"kawarai kuwa"
"sbd me"
"uwar ya" ya"kace ita"
"pls Aisha expln to me the wy I'll undstn"
"OK" abinda nakeso ka fahimta shine Zainab matarka itace uwar ya"ya"ka tunda tana dauke da cikinka a jikinta' koda yau kace ka saketa baku rabuta sbd kunriga ku h'ada jini' amma nifa idan yau kace ka sakeni shikenan mu rabu kenan tunda ba h'ada komai dakai ba' Dan h'aka Zainab ba abin walakantawa bane a gunka"
"cikin fushi zhrdee ya mike yabar abincin da yakeci h'ade da cewa kada kisake fadimi mgnr banza irin wnn' ba h'aka ba wlh ba'a jimu dake"
"cikin taushin murya tace to shikenan insha Allahu zan kiyaye' mikewa tai h'ade da daukar kyale tace tunda hakane kace ka gaji bari naje na shiga taxi nadubo jikinta juyawa tai takami hanyar fita".
" tsawa ya daka mata kitsaya' bazaki tsaya ba? ko badake nakeyi bane Aisha"
"duk tanayine idan taga abinda zaice"
"gani bata tsayaba da sauri yaje ya fisgota ta dawo ciki snn yace waya kitsaya na kaiki' amma sainayi wanka tuku" to tace' toilet tashiga ta h'ada masa ruwan wanka yashiga yai' yana fita jallabiya kawai yasa suka fita zuwa hospital"
"lkcn idonta biyu suka shiga da sallama Zainab na jingine a hango gani shigowarsune yasata rufe ido da sauri' har kasa Aisha ta duka ta gaida Hjy da inna
"da fara'arsu suka amsa tana' Aisha tace ya maijikin?" jiki da sauki' Allah ya kara sauki'duk sukace amin"
"har cikin zcyr Hjy taji dadi sosai da gani Aisha a hospital tazo gaida Zainab"
"zhrdee dake tsaye shima dukawa yai ta gaidasu inna tace masa ya maijiki?"
"murmushi kawai yai"
"Hjy da inna suka fita"
"suna fita Aisha taje kusa da Zainab daidai kafarta ta zauna' shiko zhrdee kujeran bota dake gefe ya zauna yaci gaba da latsa wayar dake hannunsa' Aisha tace Zainab ya jiki?"
"batare data b'ude ido ba tace da sauki' Allah ya kara sauki' shiru Zainab tai bata amsa ba'snn shima zahradee yace ya jiki?"
"da sauki tace"
"daga snn besake mgn ba'itama lallabawa tai ta kwanta h'ade da kauda kanta gefe".
" Sufi thirty minutes babu Wanda yai mgn tsakanisu hatta Aisha da zhrdee d'in' mikewa yai yace tashi muje"
"ina?"
"g'ida mana?"
"nidai inda zaka yarda dasai na kwana da'ita Hjy da innarta suje g'ida'idan yaso da safe sai nadawo"
"daure fuska yai snn ya daka mata tsawa da Dan Allah kitashi muje"
"jin tsawar da yai ne yasa Hjy shigowa h'ade da tambyar lfy?"
"a'a dama cewa nayi yabarni na kwana da Zainab idan yaso ku sai kutafi g'ida ku huta"
"aiko da kin kyauta wlh"
"itama inna shigowa tai' gani ta shigone yasa zhrdee fita h'ade da cewa idan kinga dama ki biyoni".
"gani h'aka yasa inna cewa babu komai kutafi kawai tunda inanan' Hjy dake gefe saida taji wani iri"
"da sauri Aisha ta bisa zuwa mota' shiko goga zama yai a mota tana jiranta' tana shiga yana tada mota suka nufi g'ida' suna cikin tafiya ne Aisha tace gskya zhrdee baka'kyau ta"..
" Dan Allah kada ki fadimi mgnr bazan"
"wani irin dadi ne ya lullube Aisha sbd gani abinda zhrdee yaiwa Zainab'amma a fili tace amma dai baka kyauta ba"
"tsaki yai be tanka taba har suka isa g'ida'
" bayan goma ne yya Shamsudee yaje ya dauko Hjy' inna kawai ta rage' bayan tafiyar Hjy ne inna ta tada Zainab zaune ashe tun shigowar su Aisha ta lura da halin da Zainab ke ciki' bayan ta zauna ne inna take tambyar Zainab abinda ke damuta"
"shiru Zainab tai taci gaba da kuka' gani ba lfy ne da'ita ba yasa inna bata matsa mata da tambaya ba hkr kawai ta bata"
"satin Zainab biyu a hospital inna ke kwana da'ita' ita k'uma uku gani yanzu Aisha na tafiya yasa bata cika zuwaba' saidai tatura su Amatullah suje tareda Aisha' idan basuda lecture ranar har dare suke kaiwa' idan zhrdee yana dawowa daga kasuwa sai yabiya ya daukosu"
"Aisha na zuwa gun Zainab ne kawai amma badason ran zhrdee ba'dan dai bashida yadda zaine kawai ya hanata"
"inna har g'ida tarako Zainab saida ta dan jima snn takoma g'ida"
"da yamma bayan zhrdee yace dawo kasuwa ta tarasu a parlour su' ga Zainab ga Aisha snn kuma ga zhrdee"
"snn Hjy ta fara da Zainab'ke Zainab"
"me kika akan jikinki?"
"a'a dama cewa nayi bazan iya girki ba' sbd koda tafiya nayi kafata zafi yakemi' kamar zai fashe'y yanzu tafiyar danayi daga daki zuwa parlour ba karami zafi naji ba"
"to kai kaji abinda Zainab tace".
" to Ai Hjy ni bansan yadda akeyi ba"
"to ke Aisha aike kin zauna da kishiya".
" Eh " h'aka ne"
"to ina sauraranki".
" Eh dama idan abu yazama h'aka tunda lalurace aba sauke mata girki"
"bayan h'aka fa?"
"shiru Aisha tai"
"Ina sauraranki Aisha".
" still shiru"