Sashe 30
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"yanzu dae d'anne zcyrki mukoma gun jama'a tuku.
"batare da ta saurari abinda Hjy zata ceba ta jata zuwa parlour.
"bayan su Aisha sun shiga daki' kanni Hjy dana Alhj sukakai masu abinci' masu ci sukaci bayan su gama drive daya dauko amarya ya medasu g'ida.
"around 11-30 duk yan'biki su tafi masu kwana kuma suyi bcc' yarage Hjy da kannita a d'akinta suna ta hirarsu.
"abokan zahradee suka kawoshi' Aisha na zaune a bakin gado' jin sallamarsu yasata rufe fuskata.
"duk suka shigo Ruslayni ne yafara b'ude taro da addu'a snn kowa yafadi abinda baza'a rasa ba.
"zahradee baki har kunni yana godiya.
"snn sukai sallama' bayan ya rakasu ya dawone ya matso kusa da Aisha' duk a lkcn kanta rufe yake hannu yasa ya yaye mata mayafin dake kanta.
"gani tai face-face da hawaye yasashi cewa subhanalillahi Aisha me zangani h'aka? kuka k'uma a rana irin ta yau' wanda idan a f'ade ne banida kalmomin ko lafazin da zanyi anfani dasu wajan furtasu ba' to dan Allah kiyi hkr ki dae na kukan nan kinji Aisha ta.
"jawota jikinshi yai ya rungume ta'yasa hannu yana share mata hawaye' ita k'uma manna kai tai a kirjinsa.
"saida yaga ta daina kuka snn yace to yanzu tashi muje muyi alwala muzo muyi sallah mugodewa ubangiji ko?".
"mikewa yai h'ade da kamo hannunta suka shiga toilet saeda tafarayi bayan ta gama ne shima yai nasa suka fito.
"zahradee ya jasu sallah raka'a biyu suna idarwa zahradee ya dora hannu a kanta yai addu'ar da ibangiji ya umarci ango da yayishi.
"yana idarwa duk da dai ba wnn ne na farko a gunta ba amma koda zahradee yai mata tambayoyi h'aka ta amsa masa tsaf snn yace alhamdullh.
"mikewa yai ya dauko ledar daya shigo dashi ya dawo bayan yau zauna ne ya bude ledar snn yace bismillh.
"musmushi kawai tai".
"har zahradee yakai na biyu Aisha batasa hannu ba' gani taki sa hannu yasa zahradee dibawa da kansa yake bata' Aisha taso taki amma gani yadda ya nace mata yasa ta amsa.
"suna gamawa yace suje suyi brush' bayan sun gama brush suka fito sbd kunya zahradee kasa cire riga yai saida ya kashe light snn ya tube' jin yazo ya rungume ta yasa ta kankame jikinta duk abinda yake mata' kasa meda masa tai.
"shiko zahradee be dameshi ba' h'aka yaci gaba da aiwatar da nufinsa.
"da h'aka yasamu ya rabata da kayan jikinta zahradee yana gab da zai aiwatar da nufinsa kenan yaji knocking kamar bazai tashiba amma jin knocking d'in yaki karewa yasashi mikewa saida ya meda dogowar wandonsa snn yaje ya bude kofar.
"gani Hjy ne yasashi komawa ya dauko rigansa yasa snn yafito' yana fitowa Hjy ta jamasa hannu sukai nisa da d'akin snn tace kaje d'akin su Shamsudee ka kwanta.
"cikin rawar murya yace lfy Hjy?"
"bana bukatar tambayarka dalilin h'akan' kawuce kawai.
"jikin zahradee yai sanyi' tsayawa yai ya zubawa Hjy ido.
"bazaka wuce ba?"
"wlh zahradee idan kaje ka kwana a dakin ban yafe maka ba'sa kai kawai tai tabarsa tsaye a gun.
"babu yadda zaiyi' h'aka yaje d'akin su Shamsudee ya buga masu sbd suma sunriga suyi bcc.
"Nurudee ne yaji knocking d'in da akeyi' da sauri yace waye?" nine yaya" kai wa? zahradee.
"da sauri yaje ya b'ude kofar h'ade da tambayar lfy?" ba tare daya tamkaba yashige d'akin' dakai fa nake".
"Hjy ce tace nazo nan na kwanta".
"ka kwanta?" me yafaru?"
"wlh yya nima bansani".
"kai Shamsudee tashi dan Allah".
"cikin magagi yace lfy me yafaru?'
"Dan Allah katashi"
"b'ude ido da zaiyi yaga zahradee da sauri yace lfy kazonan?"
"shiru yai be tamka ba".
"Shamsudee ne yace Hjy ce tace yazo nan ya kwanta.
"ya kwanta k'uma?"
"to Allah ya kyauta" koma menene da safe maji".
"matsa masa sikai ya kwanta".
"shiru shiru Aisha bataga zahradee ya dawoba mikewa tai taje ta leka bataga kowa ba' dawowa tai ta zauna a bakin gado mmki ya'isheta can ta tuna da waya da sauri ta d'au wayarta tai dialling number yana shiga taji ringing kusa da'ita dole yasa ta hakura da kiran.
"mikewa tai ta dauki kayanta ta mayar snn ta kwanta.
"da asuba lkcn Abba yafito zuwa masallaci yaje tadasu Shamsudee sutafi'dama dabi'arsane duk asuba tare suke zuwa masallaci yana knocking duk suka fita sbd dama duk sun riga su tashi.
"gani sufito harda zahradee yasa Abba cewa son meya kawoka nan k'uma?"
"murmushi yai h'ade da cewa Abba muje masallaci tuku kada mu rasa sallah.
"to kawai yace amma mmki ne ya isheshi.
"bayan su idar da sallan ne suka fito sallamaci Abba ya jasu gefe yake tambayar yadda aikai.
"Shamsudee ne ya f'adiwa Abba h'ade da cewa amma muma bamusan dalili.
"to shikenan kuzo muje.
"kai tsaye d'akinsa ya nufa'yana shiga ya dauki wayarsa ya kira Hjy" da sauri Hjy tazo a ladabce gaidashi' bayan su gama gaisawane yace Hjy meyasa kika hana son kwana a d'akin matarsa?"sbd wasu dalilaine da nakeso naji bancike akai.
"bincike k'uma?"
"Eh" bincike".
"ko zan'iya sani?"
"Eh" zansanar dakai koda ba yanzu ba amma Dan Allah kayi hkr a matsayinka na maigidana kadan ban lkc har na kammala.
"to shikenan babu damuwa' amma duk abinda zakiyi banaso ya dauki lkc Dan gudun kada mushiga hakkinsu.
"babu damuwa ko yau ne na kammala bincikena zai'iya shiga d'akin matar.
"shikenan amma Dan Allah banason yawan bincike sbd banason abinda zaije ya dawo.
"za'a kiyaye insha Allahu.
"k'uma Dan Allah ina niman izini".
"na mefa?"
"inaso zanje hospital nida Aisha.
"asibiti k'uma?"
"Eh"
"himm" Hjy manyan gari kenan"
"Allah ya tsaye".
"amin ngd".
"zahradee yana gama wanka ya shirya cikin captan orange colour yayi kyau matuka bayan ya gama shiryawa ne yashiga cikin g'ida'kai tsaye d'akin Abba yashiga da sallama cikin girmamawa ya gaidashi.
"my son kenan ango kaga yadda kai kyau kuwa".
"himm Abba na kenan".
"amma dae kashiga kaganemin kwana sarkuwata ko?".
"a'a" banje ba Abba".
"a'ahhh! mazan tashi kaje".
"to yace h'ade da mikewa"
"saida yabiya d'akin Hjy yabiya suka gaisa bayan su gaisa ne yautar su Hjy wacee bata wuce 25 years ba tace ango ango ina zuwa h'aka?"
"karaf yace Abba ne yace naje naga kwanta Aisha.
"wani irin dariya tai masa'' hade da cewa lalla zahradee har yanzu Akwai kuruciya a tare dakai.
"yayar Hjy dake gefe tace aike kinfishi kuruciya' a matsayinki na uwa kitsaya kina tsokanar d'anki.
"murmushi yai kawai ya fita' yana fita da sauri Hjy ta bishi h'ade da kiran sunasa.
"zahradee na tsayawa Hjy tace ban hanaka zuwa gun matarka ba amma wlh kada ka kuskura wani abu ya shiga tsakaninku.
"shiru yai be tanka ba"
"kana jina ko baka jina?"
"naji Hjy"
"to" k'uma idan kashiga kace tashirya zamu fita.
"to kawai yace".
"da sallama yashiga daedae lkcn tana fitowa daga wanka daga ita sae towel daure a kirjinta wanda bewuce gwiwa ba.
"tsayawa yai sakaka kamar dolo yana kallonta' da sauri ta d'au wani zani ta kara a jikinta' snn tace kariso mana' dan murmushi yai h'ade da shafe kansa alamar kunya.
"snn yazo ya zauna a bakin gado.
"Aisha tace ina kwana".
"lfy klau kintashi lfy"
"klau"
"dama na shigo na sanar dake ne Hjy tace kishrya zaku fita".
*"fita k'uma?"
"Eh*".
"to shikenan".
"mikewa yai ya dauki wayarsa da sauri yabar d'akin.
"Aisha nason mgn dashi amma gani yadda yakeyine kamar yana tsironta yasata kyaleshi kawai.
"Hjy na gamawa ta aiki Amatulraman ta kira Aisha ta fito su tafi.
'to tace hade da mikewa taje da sallama tashiga bayan sun gaisa tace Hjy tace kifito kutafi tana jiranki.
"batare da ta tankaba mayafi kawai ta dauka suka fita tare.
"tana fita ta hadu da Hjy dukawa tai har kasa ta gaida ta' da fara'arta ta amsa'bayan sun gama gaisawa ne Hjy tace muje.
"suna shiga Shamsudee ne ke drive suna cikin tafiya yace Hjy ina zamu?
"hospital".
"hospital k'uma?".
"Eh".
"A take gaban Aisha yai mummunar fadi' innalillahiwainnailaihiraju'un' kawai take fadi a zcyrta.
"shima kansa Shamsudee dake drive yashiga kokoto a zcyrsa.
"general hospital suka fara zuwa' suna shiga doct yace Hjy meke tafe daku?"
"doct yarinyata ce nakawo inaso ka gwadami ita kaf idan da wani lalura da take dauke dashi inaso nasani.
"Hjy zarginta kikeyi ne?"
"a'a ba zarginta nake ba".
"idan ba zargiba to menene' buduwarce ko tanada miji?"
"tanada miji amma sun rabu' k'uma zarginsa ake yana dauke da cutar HIV shiyasa na kawota a gwadata sbd nasan ta inda zanbulowa lamarin.
"Aisha dake zaune idanuta suka ciko da kwalla' a zcyrta tana cewa dama Ashe kallon da akemin kenan.
"doct yace gskya kinji dabara' bari a hadata da masu gwajin.
"tunda akaje da Aisha dakin gwajin habanta ke fadiwa' babu abinda takeyi sai salati a zcy.
"duk gwaje-gwajen da zasuyi suyi amma basuga komai ba' dauko result din sukai suka kawowa doct.
"yana budewa ya karanta snn ya sanarwa Hjy.
"Hjy bata nuna damuwa ba amsan result din tai hade da godiya.
'itako Aisha alhamdullh tai.
"a zcyr Hjy ko bata yarda ba.
"suna fina wani hospital suka tafi' nan ma duk dai result din iri dayane.
"a hospital na uku da suka jene garin bincike doct yagano Aisha nada matsala a mahaifa k'uma sanadiyar h'aka bazata haihuba.
"kuram baka kawai tai ta amshi result suka koma gida' suna isa dakin Aisha suka shiga tsayawa Hjy tai akan Aisha' ita k'uma Aisha ba duke gwiwa bibbiyu a gaban Hjy.
"mika mata result din tai tace karanta da kanki.
"jikin Aisha na rawa ta amsa ta bude tana karantawa tana kuka.
"dama kinsan da wani laluran ko baki sani ba?"
"nasani"
"harda shi zahradee?"
'a'a"
"meyasa kika boye masa?"
"kiyi hkr Hjy".
"kibani amsata".
"Dan Allah kiyi hkr".
"a fusace ta fisge result din hade da cewa almura mana fuka wlh nidake ne a gidan nan.
"Hjy na fita Aisha ta fadi a kasa ta fashe da kuka.
"da yamma bayan Alhj ya dawo daga kasuwa Hjy ta shiga suka gaisa'bayan su gaisa na ta dauki wayarta takira zahradee yazo dakin Alhj ya sameta.
'"tana kashe wayar tamikawa Abba result din' Abba yace na menene wann k'uma?.
"batare da ta saurari abinda Hjy zata ceba ta jata zuwa parlour.
"bayan su Aisha sun shiga daki' kanni Hjy dana Alhj sukakai masu abinci' masu ci sukaci bayan su gama drive daya dauko amarya ya medasu g'ida.
"around 11-30 duk yan'biki su tafi masu kwana kuma suyi bcc' yarage Hjy da kannita a d'akinta suna ta hirarsu.
"abokan zahradee suka kawoshi' Aisha na zaune a bakin gado' jin sallamarsu yasata rufe fuskata.
"duk suka shigo Ruslayni ne yafara b'ude taro da addu'a snn kowa yafadi abinda baza'a rasa ba.
"zahradee baki har kunni yana godiya.
"snn sukai sallama' bayan ya rakasu ya dawone ya matso kusa da Aisha' duk a lkcn kanta rufe yake hannu yasa ya yaye mata mayafin dake kanta.
"gani tai face-face da hawaye yasashi cewa subhanalillahi Aisha me zangani h'aka? kuka k'uma a rana irin ta yau' wanda idan a f'ade ne banida kalmomin ko lafazin da zanyi anfani dasu wajan furtasu ba' to dan Allah kiyi hkr ki dae na kukan nan kinji Aisha ta.
"jawota jikinshi yai ya rungume ta'yasa hannu yana share mata hawaye' ita k'uma manna kai tai a kirjinsa.
"saida yaga ta daina kuka snn yace to yanzu tashi muje muyi alwala muzo muyi sallah mugodewa ubangiji ko?".
"mikewa yai h'ade da kamo hannunta suka shiga toilet saeda tafarayi bayan ta gama ne shima yai nasa suka fito.
"zahradee ya jasu sallah raka'a biyu suna idarwa zahradee ya dora hannu a kanta yai addu'ar da ibangiji ya umarci ango da yayishi.
"yana idarwa duk da dai ba wnn ne na farko a gunta ba amma koda zahradee yai mata tambayoyi h'aka ta amsa masa tsaf snn yace alhamdullh.
"mikewa yai ya dauko ledar daya shigo dashi ya dawo bayan yau zauna ne ya bude ledar snn yace bismillh.
"musmushi kawai tai".
"har zahradee yakai na biyu Aisha batasa hannu ba' gani taki sa hannu yasa zahradee dibawa da kansa yake bata' Aisha taso taki amma gani yadda ya nace mata yasa ta amsa.
"suna gamawa yace suje suyi brush' bayan sun gama brush suka fito sbd kunya zahradee kasa cire riga yai saida ya kashe light snn ya tube' jin yazo ya rungume ta yasa ta kankame jikinta duk abinda yake mata' kasa meda masa tai.
"shiko zahradee be dameshi ba' h'aka yaci gaba da aiwatar da nufinsa.
"da h'aka yasamu ya rabata da kayan jikinta zahradee yana gab da zai aiwatar da nufinsa kenan yaji knocking kamar bazai tashiba amma jin knocking d'in yaki karewa yasashi mikewa saida ya meda dogowar wandonsa snn yaje ya bude kofar.
"gani Hjy ne yasashi komawa ya dauko rigansa yasa snn yafito' yana fitowa Hjy ta jamasa hannu sukai nisa da d'akin snn tace kaje d'akin su Shamsudee ka kwanta.
"cikin rawar murya yace lfy Hjy?"
"bana bukatar tambayarka dalilin h'akan' kawuce kawai.
"jikin zahradee yai sanyi' tsayawa yai ya zubawa Hjy ido.
"bazaka wuce ba?"
"wlh zahradee idan kaje ka kwana a dakin ban yafe maka ba'sa kai kawai tai tabarsa tsaye a gun.
"babu yadda zaiyi' h'aka yaje d'akin su Shamsudee ya buga masu sbd suma sunriga suyi bcc.
"Nurudee ne yaji knocking d'in da akeyi' da sauri yace waye?" nine yaya" kai wa? zahradee.
"da sauri yaje ya b'ude kofar h'ade da tambayar lfy?" ba tare daya tamkaba yashige d'akin' dakai fa nake".
"Hjy ce tace nazo nan na kwanta".
"ka kwanta?" me yafaru?"
"wlh yya nima bansani".
"kai Shamsudee tashi dan Allah".
"cikin magagi yace lfy me yafaru?'
"Dan Allah katashi"
"b'ude ido da zaiyi yaga zahradee da sauri yace lfy kazonan?"
"shiru yai be tamka ba".
"Shamsudee ne yace Hjy ce tace yazo nan ya kwanta.
"ya kwanta k'uma?"
"to Allah ya kyauta" koma menene da safe maji".
"matsa masa sikai ya kwanta".
"shiru shiru Aisha bataga zahradee ya dawoba mikewa tai taje ta leka bataga kowa ba' dawowa tai ta zauna a bakin gado mmki ya'isheta can ta tuna da waya da sauri ta d'au wayarta tai dialling number yana shiga taji ringing kusa da'ita dole yasa ta hakura da kiran.
"mikewa tai ta dauki kayanta ta mayar snn ta kwanta.
"da asuba lkcn Abba yafito zuwa masallaci yaje tadasu Shamsudee sutafi'dama dabi'arsane duk asuba tare suke zuwa masallaci yana knocking duk suka fita sbd dama duk sun riga su tashi.
"gani sufito harda zahradee yasa Abba cewa son meya kawoka nan k'uma?"
"murmushi yai h'ade da cewa Abba muje masallaci tuku kada mu rasa sallah.
"to kawai yace amma mmki ne ya isheshi.
"bayan su idar da sallan ne suka fito sallamaci Abba ya jasu gefe yake tambayar yadda aikai.
"Shamsudee ne ya f'adiwa Abba h'ade da cewa amma muma bamusan dalili.
"to shikenan kuzo muje.
"kai tsaye d'akinsa ya nufa'yana shiga ya dauki wayarsa ya kira Hjy" da sauri Hjy tazo a ladabce gaidashi' bayan su gama gaisawane yace Hjy meyasa kika hana son kwana a d'akin matarsa?"sbd wasu dalilaine da nakeso naji bancike akai.
"bincike k'uma?"
"Eh" bincike".
"ko zan'iya sani?"
"Eh" zansanar dakai koda ba yanzu ba amma Dan Allah kayi hkr a matsayinka na maigidana kadan ban lkc har na kammala.
"to shikenan babu damuwa' amma duk abinda zakiyi banaso ya dauki lkc Dan gudun kada mushiga hakkinsu.
"babu damuwa ko yau ne na kammala bincikena zai'iya shiga d'akin matar.
"shikenan amma Dan Allah banason yawan bincike sbd banason abinda zaije ya dawo.
"za'a kiyaye insha Allahu.
"k'uma Dan Allah ina niman izini".
"na mefa?"
"inaso zanje hospital nida Aisha.
"asibiti k'uma?"
"Eh"
"himm" Hjy manyan gari kenan"
"Allah ya tsaye".
"amin ngd".
"zahradee yana gama wanka ya shirya cikin captan orange colour yayi kyau matuka bayan ya gama shiryawa ne yashiga cikin g'ida'kai tsaye d'akin Abba yashiga da sallama cikin girmamawa ya gaidashi.
"my son kenan ango kaga yadda kai kyau kuwa".
"himm Abba na kenan".
"amma dae kashiga kaganemin kwana sarkuwata ko?".
"a'a" banje ba Abba".
"a'ahhh! mazan tashi kaje".
"to yace h'ade da mikewa"
"saida yabiya d'akin Hjy yabiya suka gaisa bayan su gaisa ne yautar su Hjy wacee bata wuce 25 years ba tace ango ango ina zuwa h'aka?"
"karaf yace Abba ne yace naje naga kwanta Aisha.
"wani irin dariya tai masa'' hade da cewa lalla zahradee har yanzu Akwai kuruciya a tare dakai.
"yayar Hjy dake gefe tace aike kinfishi kuruciya' a matsayinki na uwa kitsaya kina tsokanar d'anki.
"murmushi yai kawai ya fita' yana fita da sauri Hjy ta bishi h'ade da kiran sunasa.
"zahradee na tsayawa Hjy tace ban hanaka zuwa gun matarka ba amma wlh kada ka kuskura wani abu ya shiga tsakaninku.
"shiru yai be tanka ba"
"kana jina ko baka jina?"
"naji Hjy"
"to" k'uma idan kashiga kace tashirya zamu fita.
"to kawai yace".
"da sallama yashiga daedae lkcn tana fitowa daga wanka daga ita sae towel daure a kirjinta wanda bewuce gwiwa ba.
"tsayawa yai sakaka kamar dolo yana kallonta' da sauri ta d'au wani zani ta kara a jikinta' snn tace kariso mana' dan murmushi yai h'ade da shafe kansa alamar kunya.
"snn yazo ya zauna a bakin gado.
"Aisha tace ina kwana".
"lfy klau kintashi lfy"
"klau"
"dama na shigo na sanar dake ne Hjy tace kishrya zaku fita".
*"fita k'uma?"
"Eh*".
"to shikenan".
"mikewa yai ya dauki wayarsa da sauri yabar d'akin.
"Aisha nason mgn dashi amma gani yadda yakeyine kamar yana tsironta yasata kyaleshi kawai.
"Hjy na gamawa ta aiki Amatulraman ta kira Aisha ta fito su tafi.
'to tace hade da mikewa taje da sallama tashiga bayan sun gaisa tace Hjy tace kifito kutafi tana jiranki.
"batare da ta tankaba mayafi kawai ta dauka suka fita tare.
"tana fita ta hadu da Hjy dukawa tai har kasa ta gaida ta' da fara'arta ta amsa'bayan sun gama gaisawa ne Hjy tace muje.
"suna shiga Shamsudee ne ke drive suna cikin tafiya yace Hjy ina zamu?
"hospital".
"hospital k'uma?".
"Eh".
"A take gaban Aisha yai mummunar fadi' innalillahiwainnailaihiraju'un' kawai take fadi a zcyrta.
"shima kansa Shamsudee dake drive yashiga kokoto a zcyrsa.
"general hospital suka fara zuwa' suna shiga doct yace Hjy meke tafe daku?"
"doct yarinyata ce nakawo inaso ka gwadami ita kaf idan da wani lalura da take dauke dashi inaso nasani.
"Hjy zarginta kikeyi ne?"
"a'a ba zarginta nake ba".
"idan ba zargiba to menene' buduwarce ko tanada miji?"
"tanada miji amma sun rabu' k'uma zarginsa ake yana dauke da cutar HIV shiyasa na kawota a gwadata sbd nasan ta inda zanbulowa lamarin.
"Aisha dake zaune idanuta suka ciko da kwalla' a zcyrta tana cewa dama Ashe kallon da akemin kenan.
"doct yace gskya kinji dabara' bari a hadata da masu gwajin.
"tunda akaje da Aisha dakin gwajin habanta ke fadiwa' babu abinda takeyi sai salati a zcy.
"duk gwaje-gwajen da zasuyi suyi amma basuga komai ba' dauko result din sukai suka kawowa doct.
"yana budewa ya karanta snn ya sanarwa Hjy.
"Hjy bata nuna damuwa ba amsan result din tai hade da godiya.
'itako Aisha alhamdullh tai.
"a zcyr Hjy ko bata yarda ba.
"suna fina wani hospital suka tafi' nan ma duk dai result din iri dayane.
"a hospital na uku da suka jene garin bincike doct yagano Aisha nada matsala a mahaifa k'uma sanadiyar h'aka bazata haihuba.
"kuram baka kawai tai ta amshi result suka koma gida' suna isa dakin Aisha suka shiga tsayawa Hjy tai akan Aisha' ita k'uma Aisha ba duke gwiwa bibbiyu a gaban Hjy.
"mika mata result din tai tace karanta da kanki.
"jikin Aisha na rawa ta amsa ta bude tana karantawa tana kuka.
"dama kinsan da wani laluran ko baki sani ba?"
"nasani"
"harda shi zahradee?"
'a'a"
"meyasa kika boye masa?"
"kiyi hkr Hjy".
"kibani amsata".
"Dan Allah kiyi hkr".
"a fusace ta fisge result din hade da cewa almura mana fuka wlh nidake ne a gidan nan.
"Hjy na fita Aisha ta fadi a kasa ta fashe da kuka.
"da yamma bayan Alhj ya dawo daga kasuwa Hjy ta shiga suka gaisa'bayan su gaisa na ta dauki wayarta takira zahradee yazo dakin Alhj ya sameta.
'"tana kashe wayar tamikawa Abba result din' Abba yace na menene wann k'uma?.