Sashe 24
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"bayan rabuwa da ni'eema da sati biyu yasake auro zuwaira' zuwaira ce suka dade da Nasir sbd bame baki bace' k'uma da ta lura yana matukar son Fatima d'an h'aka ta kwantar da kanta kasa' dukkansu su biyun idan sukai mgn bata musu.
" da h'aka tai cikin kissa da kisisina tasamu ta h'ada Nasir da Fatima f'ada har yakai ga Nasir ya kori Fatima takoma g'ida kano' bayan tafiyar Fatima kano da wata daya shiru shiru Nasir beje biko ba amma mahaifin Nasir yaje bbn Fatima yace yaji but sae Nasir yazo da kansa snn Fatima ta koma.
"gani shiru Nasir bezoba yasa Bbn Fatima ya turata kasar waje taje h'ada doctoring degree d'in ta.
"itama zuwaira bayan tafiyar Fatima Nasir ya kamata taje fasa masa kofa zata diba masa kudi saeda yai mata duka snn yasa police suka rufeta satinta guda snn aka sakota shima ya rubuta mata takardan saki yabata snn yarufe g'idan sa tanufi kano.
" koda Nasir yaje bega Fatima ba k'uma mahaifinta yaki fadin kasar datake.
"h'akan yasa Nasir kamar zaiyi hauka' da yaga bazai iya jure rashin taba h'ada kayansa yai yabita duk kasar da yasan tana zuwa kafin suyi aure da inda bbnta ke turata harkan bnz d'in sa' da k'uma inda tai karatu saeda Nasir yaje amma duk abanza d'an beganta ba.
"h'akan yasa Fatima tasamu tai karatu hankalinta kwance tana gamawa tadawo g'ida najeriya' bbnta da kanshi yaje tarota a airport' yana isa nasar yana isa.
" H'akan yasa tana saukowa bbnta yace tabi mijinta sutafi.
"itama bata Musa na sbd tayi kewar masoyinta.
" Nasir baki har kuni yake godiya' biyawa yai g'idan su ya dauki yaransa suka koma binni kebbi.
"tun daga lkcn Nasir yake taka tsatstssan da Fatima' amma duk da h'akan be hanashi aurensa ba sae k'uma yadaena auren bazawara saedae'yanmata wacce bata wuce secondary wata ma bata karewa yake aure' amma kuma baya hadasu gu daya kowa da g'idan sa.
"Da zaran yaji ta sake zaisaketa yasake auro wata' duk cikin yaran da yake aura aishan ce kadae me diploma k'uma itace ta dade dashi sakamakon soyayyar da take masa yafi wanda shi yake mata.
" ba komai ya jawowa Aisha h'aka ba sbd Nasir mutum ne me dadin baki da k'uma duk yadda zaiyi yaga yacimma burinsa akan abinda ya kudura sae yayi sbd iya baeti' dayake Aisha JJC ( Joly just come) ne sae ta tsunduma.
"H'akan yasa tasha wuya dashi' d'an ma tagode Fatima batada keta.
"Nasir yana kai Aisha tssha drop ya daukan mata har bauchi snn ya d'au dubu dari yabata yace tayi tsaraba dashi.
"Batare daya tsaya yaga tashinsuba yajuya yai tafiyarsa ko waige beyi' itako Aisha harda kukanta.
"G'ida kai tsaye Nasir yakoma shina gashi d'akin' Fatima yaje gainta yai kwance shima tubewa yai ya kwanta kusa da'ita h'ade da cewa kae yau narabu da ala kakae nahuta zanyi bcc har nazidda miyau.
"gani duk mgnr da yakeyi Fatima bata tanka masa ba yasashi cewa baby kinyi bcc ne?
"banza dashi Fatima gani h'aka yasa Nasir jawota jikinsa ya rungume ta yana f'adin h'aba Fatima dina kardae ace fushi kikeyi dani? karamar tsaki Fatima tai masa.
" Nasir yace amma kinsan nasha f'adi maki banason tsaki ko? Fatima dake fa nakeyi amma kika kyaleni ko? da yaga batada niyar mgn mikewa yai ya haye kanta h'ade da fara yimata kiss' a dole yasa Fatima ta tanka masa.
~~~~ ~~~~ ~~~
"Aisha bata isa bauchi ba sae around eleven PM har kofar g'ida drive yakai ta sae da ya tayata kwashe jakar zuwa cikin g'ida snn yafito yai tafiyarsa' a guje Aisha taje ta rungume umma tana h'ade da fashewa da kuka.
"umma tace aishan kece h'aka a irin wnn lkcn? sannu da zuwa Aisha' riketa umma tai suka shiga daki' bayan su gaisa ne umma tace ina maigidan naki?
" Aisha tace yana lfy duk suce suna gaida ku' Aisha na mgn ne kawai amma hankalin umma baya gun ta mmki kawai takeyi sbd gani yadda Aisha ta rame' dama ba me kiba bace sae takara ramewa sosae.
"sallamar Abba ne ya katse tunanin umma tadawo da tunaninta gun su.
" Abba yace wanake gani kamar Aisha? cikin murna Aisha tace nice Abba mikewa tai taje inda yake tsaye ta duka har kasa ta gaida shi' Abdul ma yashigo shima yai murnar gani 'year"uwansa kusan kwana sukai suna hira ita da ummata' da safe tace Abdul ya rakata kasuwa siyayya sukai sosae taiwa Abba da umma sae k'uma Abdul ya"uwa kuwa sabulai da klin tasiye masu sbd kudin daya rage bazaiji tasiye masu zannuwa ba.
"Umma da Abba sukai ta samata Albarka' Ita da Abdul sukai ta zaga ya"uwa da abokan arziki tai ta raba masu abinda ya sauwaka a gareta' sukai ta samata Albarka.
"Sati Aisha daya Ashe umma tana lura da'ita tunda tazo gari Nasir be kirata yaji ssaukanta ba h'aka k'uma gashi yau tsawon sati daya kenan da zuwanta amma Nasir koda wasa bekira Aisha ba' ko irin d'in gaisuwar safen nan babu.
"Da safe lkcn suna karyawa umma tace niko aishan gani nake kamar tunda kiiazo maigidanki baya kiranki ko' sae da Aisha ta sukuyar dakai snn tace eh amma ina gani kamar aikine suka sha masa kai shiyasa.
" umma tace wani irin aiki da zaihanashi kiranki Aisha tunda kikazo fa koda da wasa banji kince yau maigidana yakirani ba.
"Aisha ta maske da lahhhh' yana kirana sae dae kika lkcn da yake kirana bakya kusane shiyasa kike gani kamar baya kira.
" umma tace anya kuwa Aisha?.
"Aisha tace da gske umma.
"gani yadda Aisha ta zakalkale yasa umma bari zance.
~~~ ~~~~ ~~~
" Fatima suna zaune a parlour ita da Nasir yace Fatima,.
"Fatima tace na'am.
" Dan Allah inaso ki fahimceni k'uma kimi kyakykyawar fahimta kinjiko.
"Fatima tace naji' ta amsa masane kawai amma tasan lbrin gizo baya wuce na koki.
"Nasir yace Dan Allah Fatima ni Nasir nayi maki alkawari daga wnn bazan sake wani auren ba.
" maskewa Fatima tai snn tace ban fahimci me kake nufi ba.
"Mgnr aure mana Fatima.
"Nasir kenan wani aure k'uma kake mgn akai' Ai kakare aure kenan sae dae in anayi a lahira k'uma sae kayi amma a duniya kayi na karshe.
" Fatima kenan karfa ki mance ke bafa uwata bane banle kice zakimi baki.
"nasan ni ba uwarka bace amma wani sashine daga bangaren rayuwarka.
"Fatima!!!!!!.
" Nasir!!!.
"Fatima banaso musake samu matsala dake' bafa niman iziniki nakeyi ba sbd bani ke zamanki ba'kece kike zamana dan h'aka baki isa ki hanani jin dadin rayuwa taba,.
" kae Nasir idan har kanada kunya ma ka dubi tsabar idona kazomi da mgnr aure Nasir' na rantse da Allah idan har kasake min irin wani mgnr wlh saena kira g'ida na sanarwa abbanka da nawa Abba na gwammaci sanadiyar h'akan yazama karken zamana dakai' domin duk hukunci da Abba ya yanke bazan musa masa ba' bakace ka'iya zirya g'idan mu ba' to wlh bakae ba kowa zaka tura na hakura dakae na har abada Nasir.
"h'aba Fatima kinsan abinda kike f'adi kuwa? Fatima kifi kowa sani banaso naje na aikata zina ko kinfi son H'aka ne Fatima.
" babu abinda ya dameni Nasir nidae aurene bazakayi saba.
"to naji shikenan amma wlh Fatima baki isa ki hanani holewata ba.
" Nasir kaje ka aikata duk abinda kai niya' nikuma wlh subma tallahi daga lkcn da kafara na haramta maka kaena har abada bakace kae ka'iya jaraba kamar bakin bunsurune ba.
"Fatima ni kike fadiwa haka?
" na f'adi Nasir' Nasir me narageka dashi Nasir?.
"Shikenan Fatima naji na amince amma da sharadi.
" f'adi naji.
"daga yau a koda yau'she idan nazo da bukatata zaki biyami' idan har nasamu h'aka daga gareki ni Nasir nayi maki alkawarin wlh wlh wlh bani ba sake aure k'uma kema a matsayinki na matata ina bukatar addu'arki Allah yabani ikon jurewa h'aka.
" wlh Fatima nima na gaji da barnan kudin da nakeyi wajan aurarakin da nakeyi.
"naji zantayaka amma kaima saeka taimaki kanka kafin Allah ya taimakeka.
" himm Fatima kenan' yanzu dae abani kayana na dana ko.
"duk dariya sukai.
~~~ ~~~ ~~~~
" yau tsawo sati uku kenan da zuwa Aisha g'ida a yanzu da h'aka hankali Abbanta da ummanta yafara tashi' sbd duk wani karyan da Aisha ke masa dan kare Nasir yanzu dae yakae karke sbd kowa yasan dae akwai lauje cikin nadi.
"h'aka yasa da dare Abba ya tsare Aisha akan saedae tafadi masu gskya abinda ya hadata da Nasir da har ya kotota g'ida k'uma yaki zuwa.
" Aisha tai rantsuwa har da kukanta amma Abba yaki yarda' gani kukan da takeyi yasashi kiran Nasir.
"lkc Nasir yana kwance jikin fatimarsa suna wasa gani kiran bbn Aisha zai takira masa yasashi kashe wayar gaba daya.
" Fatima na gani h'aka tace waye? kafin ta karisa tuni Nasir ya toshe mata baki da nasa.
"abban Aisha yace lalla akwai matsala.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES. F. O. W.☘.
MMN USWAN
2⃣3⃣
"tun daga lkcn abban Aisha yake kiran Nasir' Nasir na gani amma bazai daga ba' har saeya gaji d'an kansa ya hkr.
"itama Aisha tai iya lokarinta wajan kiran Nasir amma duk a banza, umma tace a gskya Alhj Akwai matsala sbd idan lfy klau babu yadda za'ayi yaturo Aisha har na tsawon mako uku tana niman shiga na hudu amma bece tadawo ba' ni dama wlh tunda Aisha tazo nake lura Nasir betaba kiranta amma a lkc kodae
nai mata mgn cewa tai yana kira amma yanzu da gskya tai halinta bagashi kowa ya gani ba.
"Alhj yace gskya ne amma yanzu menene abinyi?.
" abinyi kenan akirashi aji wani irin leifine tai masa da har zaiturota g'ida batare da ya biyota ko yakira yasanar damu ba abinda tai masa ba' idan ma yana gudun ya dauki mataki da kansa kenan.
"h'aba Hafsatu wani irin mgn kikeyi h'aka kwata kwata guda nawa Aisha take da har zaiji tsoron ya hukutata, idan tun yanzu yana tsoron yai mata hukunci to gaba fa?.
" da h'aka tai cikin kissa da kisisina tasamu ta h'ada Nasir da Fatima f'ada har yakai ga Nasir ya kori Fatima takoma g'ida kano' bayan tafiyar Fatima kano da wata daya shiru shiru Nasir beje biko ba amma mahaifin Nasir yaje bbn Fatima yace yaji but sae Nasir yazo da kansa snn Fatima ta koma.
"gani shiru Nasir bezoba yasa Bbn Fatima ya turata kasar waje taje h'ada doctoring degree d'in ta.
"itama zuwaira bayan tafiyar Fatima Nasir ya kamata taje fasa masa kofa zata diba masa kudi saeda yai mata duka snn yasa police suka rufeta satinta guda snn aka sakota shima ya rubuta mata takardan saki yabata snn yarufe g'idan sa tanufi kano.
" koda Nasir yaje bega Fatima ba k'uma mahaifinta yaki fadin kasar datake.
"h'akan yasa Nasir kamar zaiyi hauka' da yaga bazai iya jure rashin taba h'ada kayansa yai yabita duk kasar da yasan tana zuwa kafin suyi aure da inda bbnta ke turata harkan bnz d'in sa' da k'uma inda tai karatu saeda Nasir yaje amma duk abanza d'an beganta ba.
"h'akan yasa Fatima tasamu tai karatu hankalinta kwance tana gamawa tadawo g'ida najeriya' bbnta da kanshi yaje tarota a airport' yana isa nasar yana isa.
" H'akan yasa tana saukowa bbnta yace tabi mijinta sutafi.
"itama bata Musa na sbd tayi kewar masoyinta.
" Nasir baki har kuni yake godiya' biyawa yai g'idan su ya dauki yaransa suka koma binni kebbi.
"tun daga lkcn Nasir yake taka tsatstssan da Fatima' amma duk da h'akan be hanashi aurensa ba sae k'uma yadaena auren bazawara saedae'yanmata wacce bata wuce secondary wata ma bata karewa yake aure' amma kuma baya hadasu gu daya kowa da g'idan sa.
"Da zaran yaji ta sake zaisaketa yasake auro wata' duk cikin yaran da yake aura aishan ce kadae me diploma k'uma itace ta dade dashi sakamakon soyayyar da take masa yafi wanda shi yake mata.
" ba komai ya jawowa Aisha h'aka ba sbd Nasir mutum ne me dadin baki da k'uma duk yadda zaiyi yaga yacimma burinsa akan abinda ya kudura sae yayi sbd iya baeti' dayake Aisha JJC ( Joly just come) ne sae ta tsunduma.
"H'akan yasa tasha wuya dashi' d'an ma tagode Fatima batada keta.
"Nasir yana kai Aisha tssha drop ya daukan mata har bauchi snn ya d'au dubu dari yabata yace tayi tsaraba dashi.
"Batare daya tsaya yaga tashinsuba yajuya yai tafiyarsa ko waige beyi' itako Aisha harda kukanta.
"G'ida kai tsaye Nasir yakoma shina gashi d'akin' Fatima yaje gainta yai kwance shima tubewa yai ya kwanta kusa da'ita h'ade da cewa kae yau narabu da ala kakae nahuta zanyi bcc har nazidda miyau.
"gani duk mgnr da yakeyi Fatima bata tanka masa ba yasashi cewa baby kinyi bcc ne?
"banza dashi Fatima gani h'aka yasa Nasir jawota jikinsa ya rungume ta yana f'adin h'aba Fatima dina kardae ace fushi kikeyi dani? karamar tsaki Fatima tai masa.
" Nasir yace amma kinsan nasha f'adi maki banason tsaki ko? Fatima dake fa nakeyi amma kika kyaleni ko? da yaga batada niyar mgn mikewa yai ya haye kanta h'ade da fara yimata kiss' a dole yasa Fatima ta tanka masa.
~~~~ ~~~~ ~~~
"Aisha bata isa bauchi ba sae around eleven PM har kofar g'ida drive yakai ta sae da ya tayata kwashe jakar zuwa cikin g'ida snn yafito yai tafiyarsa' a guje Aisha taje ta rungume umma tana h'ade da fashewa da kuka.
"umma tace aishan kece h'aka a irin wnn lkcn? sannu da zuwa Aisha' riketa umma tai suka shiga daki' bayan su gaisa ne umma tace ina maigidan naki?
" Aisha tace yana lfy duk suce suna gaida ku' Aisha na mgn ne kawai amma hankalin umma baya gun ta mmki kawai takeyi sbd gani yadda Aisha ta rame' dama ba me kiba bace sae takara ramewa sosae.
"sallamar Abba ne ya katse tunanin umma tadawo da tunaninta gun su.
" Abba yace wanake gani kamar Aisha? cikin murna Aisha tace nice Abba mikewa tai taje inda yake tsaye ta duka har kasa ta gaida shi' Abdul ma yashigo shima yai murnar gani 'year"uwansa kusan kwana sukai suna hira ita da ummata' da safe tace Abdul ya rakata kasuwa siyayya sukai sosae taiwa Abba da umma sae k'uma Abdul ya"uwa kuwa sabulai da klin tasiye masu sbd kudin daya rage bazaiji tasiye masu zannuwa ba.
"Umma da Abba sukai ta samata Albarka' Ita da Abdul sukai ta zaga ya"uwa da abokan arziki tai ta raba masu abinda ya sauwaka a gareta' sukai ta samata Albarka.
"Sati Aisha daya Ashe umma tana lura da'ita tunda tazo gari Nasir be kirata yaji ssaukanta ba h'aka k'uma gashi yau tsawon sati daya kenan da zuwanta amma Nasir koda wasa bekira Aisha ba' ko irin d'in gaisuwar safen nan babu.
"Da safe lkcn suna karyawa umma tace niko aishan gani nake kamar tunda kiiazo maigidanki baya kiranki ko' sae da Aisha ta sukuyar dakai snn tace eh amma ina gani kamar aikine suka sha masa kai shiyasa.
" umma tace wani irin aiki da zaihanashi kiranki Aisha tunda kikazo fa koda da wasa banji kince yau maigidana yakirani ba.
"Aisha ta maske da lahhhh' yana kirana sae dae kika lkcn da yake kirana bakya kusane shiyasa kike gani kamar baya kira.
" umma tace anya kuwa Aisha?.
"Aisha tace da gske umma.
"gani yadda Aisha ta zakalkale yasa umma bari zance.
~~~ ~~~~ ~~~
" Fatima suna zaune a parlour ita da Nasir yace Fatima,.
"Fatima tace na'am.
" Dan Allah inaso ki fahimceni k'uma kimi kyakykyawar fahimta kinjiko.
"Fatima tace naji' ta amsa masane kawai amma tasan lbrin gizo baya wuce na koki.
"Nasir yace Dan Allah Fatima ni Nasir nayi maki alkawari daga wnn bazan sake wani auren ba.
" maskewa Fatima tai snn tace ban fahimci me kake nufi ba.
"Mgnr aure mana Fatima.
"Nasir kenan wani aure k'uma kake mgn akai' Ai kakare aure kenan sae dae in anayi a lahira k'uma sae kayi amma a duniya kayi na karshe.
" Fatima kenan karfa ki mance ke bafa uwata bane banle kice zakimi baki.
"nasan ni ba uwarka bace amma wani sashine daga bangaren rayuwarka.
"Fatima!!!!!!.
" Nasir!!!.
"Fatima banaso musake samu matsala dake' bafa niman iziniki nakeyi ba sbd bani ke zamanki ba'kece kike zamana dan h'aka baki isa ki hanani jin dadin rayuwa taba,.
" kae Nasir idan har kanada kunya ma ka dubi tsabar idona kazomi da mgnr aure Nasir' na rantse da Allah idan har kasake min irin wani mgnr wlh saena kira g'ida na sanarwa abbanka da nawa Abba na gwammaci sanadiyar h'akan yazama karken zamana dakai' domin duk hukunci da Abba ya yanke bazan musa masa ba' bakace ka'iya zirya g'idan mu ba' to wlh bakae ba kowa zaka tura na hakura dakae na har abada Nasir.
"h'aba Fatima kinsan abinda kike f'adi kuwa? Fatima kifi kowa sani banaso naje na aikata zina ko kinfi son H'aka ne Fatima.
" babu abinda ya dameni Nasir nidae aurene bazakayi saba.
"to naji shikenan amma wlh Fatima baki isa ki hanani holewata ba.
" Nasir kaje ka aikata duk abinda kai niya' nikuma wlh subma tallahi daga lkcn da kafara na haramta maka kaena har abada bakace kae ka'iya jaraba kamar bakin bunsurune ba.
"Fatima ni kike fadiwa haka?
" na f'adi Nasir' Nasir me narageka dashi Nasir?.
"Shikenan Fatima naji na amince amma da sharadi.
" f'adi naji.
"daga yau a koda yau'she idan nazo da bukatata zaki biyami' idan har nasamu h'aka daga gareki ni Nasir nayi maki alkawarin wlh wlh wlh bani ba sake aure k'uma kema a matsayinki na matata ina bukatar addu'arki Allah yabani ikon jurewa h'aka.
" wlh Fatima nima na gaji da barnan kudin da nakeyi wajan aurarakin da nakeyi.
"naji zantayaka amma kaima saeka taimaki kanka kafin Allah ya taimakeka.
" himm Fatima kenan' yanzu dae abani kayana na dana ko.
"duk dariya sukai.
~~~ ~~~ ~~~~
" yau tsawo sati uku kenan da zuwa Aisha g'ida a yanzu da h'aka hankali Abbanta da ummanta yafara tashi' sbd duk wani karyan da Aisha ke masa dan kare Nasir yanzu dae yakae karke sbd kowa yasan dae akwai lauje cikin nadi.
"h'aka yasa da dare Abba ya tsare Aisha akan saedae tafadi masu gskya abinda ya hadata da Nasir da har ya kotota g'ida k'uma yaki zuwa.
" Aisha tai rantsuwa har da kukanta amma Abba yaki yarda' gani kukan da takeyi yasashi kiran Nasir.
"lkc Nasir yana kwance jikin fatimarsa suna wasa gani kiran bbn Aisha zai takira masa yasashi kashe wayar gaba daya.
" Fatima na gani h'aka tace waye? kafin ta karisa tuni Nasir ya toshe mata baki da nasa.
"abban Aisha yace lalla akwai matsala.
📖🖊
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES. F. O. W.☘.
MMN USWAN
2⃣3⃣
"tun daga lkcn abban Aisha yake kiran Nasir' Nasir na gani amma bazai daga ba' har saeya gaji d'an kansa ya hkr.
"itama Aisha tai iya lokarinta wajan kiran Nasir amma duk a banza, umma tace a gskya Alhj Akwai matsala sbd idan lfy klau babu yadda za'ayi yaturo Aisha har na tsawon mako uku tana niman shiga na hudu amma bece tadawo ba' ni dama wlh tunda Aisha tazo nake lura Nasir betaba kiranta amma a lkc kodae
nai mata mgn cewa tai yana kira amma yanzu da gskya tai halinta bagashi kowa ya gani ba.
"Alhj yace gskya ne amma yanzu menene abinyi?.
" abinyi kenan akirashi aji wani irin leifine tai masa da har zaiturota g'ida batare da ya biyota ko yakira yasanar damu ba abinda tai masa ba' idan ma yana gudun ya dauki mataki da kansa kenan.
"h'aba Hafsatu wani irin mgn kikeyi h'aka kwata kwata guda nawa Aisha take da har zaiji tsoron ya hukutata, idan tun yanzu yana tsoron yai mata hukunci to gaba fa?.