Sashe 87
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
~~~~ ~~~~ ~~~~
"bayan sati uku Alhj AMINU suna zaune da Hjy Mariya a lkcn yaso f'adi mata amma k'uma yarasa ta'ina zai bulo mata' k'uma gashi a gsky idan ba f'adi mata yai ba' in har yace zaibar Fatima taci gaba da zama a hotel Akwai cutarwa' tunda yanzu Mariya tafara ganosa shiyasa yanzu ta rike masa wuta kota ko'ina"
"h'akan yasa koda ranar da Fatima ne kada girki baya kwana idan yaje da safe zuwa 4PM yake barin g'idan ta sai k'uma gobe' gani haka zai iya jefasa cikin halaka da kuma gudun kure ita fatiman tunda bata nuna masa damuwa akan hakan ba' yasashi shima ya yanke shawarar sanarwa Mariya"
"bayan kwana biyu suna kwance da Mariya bayan sallar asuba yace Mariya"
"na'am Alhj"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso f'adi maki amma besan yadda zaki dauki mgnr ba"
"Alhj kenan kada kaji komai kafadi kawai"
"himm Mariya kenan' kisan duk cikanke musulmi ansansa da rungumar kaddara me kyau ko akasin h'akan ko?"
"kwai da gske Alhj na shiyasa a kullum nake alfahari dake a matsayinka na megidana' ubangiji Allah ya barni dakai"
"murmushi kawai yai"
"Alhj bakace amin ba"
"kina jina Mariya"
"ina sauraranka tunda kaki cewa Aminci"
"Mariya kenan a nawa tunanin muriga mu wuce wnn guri kum' sbd yanzu muzama daya keda' amma tunda haka kikace to amin amin matata ta kaina Allah ya kara dankon kauna da soyayya ya kuma kara mana hkr da juna"
"amin me gidana na kaina Allah yabar min kai"
"amin"
"yanzu ina sauraranka Alhj"
"dama ba wani abu bane Mariya kin dai San tsawon shekaru da muka diba dake babu wanda ya taba jin mu dake to dan Allah ina rokonki a yanzu ma koda na f'adi maki banaso ki daga hankalinki wlh duk abinda zai shige cikin rayuwarmu ni AMINU nayi maki alkawari inash Allahu bazan taba juya baki baya ba' Allah kafin na f'adi maki koma menene Mariya inaso kiyi min alkawari"
"Alhj kenan ni wlh duk NA koda naji ko menene' amma alkawarin me kakeso nayi maka"
"Mariya kafin muyi aure dake shine besan waye keba amma tun bayan aurena dake a kullum nake daga hannanye sama nakewa ubangiji godiya daya azirtani dake'' wani abu da baki sanida Mariya a kullum idan nayi sallah saina daga hannu sama ina rokon ubangiji daya barmu tare har mutuwa' Mariya ina sonki kuma ina alfahari dake ba sbd komai ba sbd kyawawan halayenki wlh Mariya koda cikin a bokaina nake idan kowa yana fadin laluran gidan sa abin har mmki yake bani sbd ban taba samu haka dake ba' kuma nasan ba komai ne jawo haka ba sbd tarbiyan da kika samune daga gidan ku' shiyasa ka aure mace yar'babban g'ida ma yanada kyau" *_idan akace g'ida mafi yawanci al'umma sukan dauka kudine' basusan ba haka abinya yakeba' idan akace babban g'ida ana nufi gidan tarbiya' gidan da idan ka auri daya daga cikin zuru'ar g'ida bazakayi da kasani da aurensu ba' sbd tun farkon asalin gidan su Riga so dora jini gidansu akan turba me'kyau ne. amma yanzu ba haka bane duk Wanda yaji akace babban g'ida zakaji ana tambyar waye ubanta' ko k'uma YAR' gidan waye' ba'a dubi da tarbiya' nasaba' tsatstsasu gidan ta tafito, al'ummar yanzu idan suna niman aure basu duba irin wnn abubuwa, idan uban yarinya yanada kudi' tofa angama samu tarbiya a wnn gidan' tunda dama shine damuwarsu ba tarbiya ba. ya ubangiji Allah ka hure mana ta hanyar halas_* wlh shiyasa a kullum nake alfahari da aurenki h'ade da zabgawasu Alhj da Hjy addu'ar akan irin tarbiyan da suka baki "
"Mariya naji haka jikinta yai sanyi tace babu komai Alhj nayi maka alkawari insha Allahu koma wani irin maganane bazan taba nuna maka damuwa ko bacin rai akansaba"
"saida ya tashi ya jingina bayansa da gado snn yace Dan Allah Mariya kiyi hkr sbd nasan ban kyauta ba Dan kamata yai NA sanar dake kafin na aikata amma h'akan besamuba sakamakon yadda abu yazomi"
"Mariya najin haka zubawa AMINU ido tai jikinta har rawa yakeyi h'ade da son jin abinda zai f'adi mata' ita kanta batasan lkcn da hawaye suka wanke mata fuska ba"
"Alhj yace nasan za'ayi haka Mariya amma Dan Allah kiyi hkr' hkrin nan Dana sanki dasu inaso ki kara"
"cikin kuka tace dama kenan idan kace zaka gidan Nigeria ba nan kake zuwaba?"
"nan nake zuwa Mariya"
"ka Dade kenan da auren?' k'uma aina take?"
"a'a ban Dade da auren ba' idan bekai wata ba' k'uma muna tare da'ita anan London"
"batare data sake mgn ba mikewa tai tafita tabar masa d'akin' koda yake kwada mata kira besa ta tsaya ba' gani haka yasashi binta da sauri"
*_TO HAUSAWA SUCE KISHI KUMALLON MATA_*
~~~~ ~~~~ ~~~~
"zhrdee yana fadiwa Zainab lkcn da yakeso su koma ta sanarwa innarta' itama inna tunda taga an daidaita ta hadawa Zainab hadandun maguguna nasha Dana matsa take amfani dasu"
"yau ne ranar da zata koma gidan zhrdee' sbd ita keda girki yasatace Zainab ta shirya akan lkc' duk wani shirin da zatayi tayi ana sallar azahar inna ta sata gaba ta rakata' Zainab tai kuka kamar yaune farkon zamanta da zhrdee"
"suna isa saida tasake kaita gun Hjy sukai mata f'ada sosai snn suka koma bangaren su' itama inna takoma g'ida' gani yamma yayi yasa Zainab shiga kitchen tai abinci ta zubawa zhrdee nasa a kula ragowa kuma ta barsa a tukuya' tasake wanka tasha kwalliyarta takoma d'aki ta zauna sbd itadai tayi abincine kawai amma batasan me girki a cikinsu"
"Aisha bata dawoba sai bayan isha' sbd su tsaya jiran kanwar bbnta itace zata rakata' suna shiga gidan zhrdee shima ya shigowa' bece dasu kalaba yashige bangaren Hjy har saida masu rakota suka fita snn ya dawo bangarensa"
"a parlour ya zauna Zainab najin motsinsa ta fito ta kawo masa ruwa da abinci har zata zauna yace taje takira Aisha' tare suka fito da'ita Zainab ce tafara gaidasa snn Aisha itama ta gaishesa"
"zhrdee dake zaune yace to Allah ya kawomu Dan Allah ina rokonku da ku zauna lfy a tsakaniku zamane na gsky da amana nakeso muyi daku' dukkanmu a cikinmu babu wanda baya kuskure amma idan h'akan yafaru da ko waye Dan Allah kada kaji komai kafadiwa mutumi da yai kuskure sbd gyara"
"duk suna zaune sukace inash Allahu"
"abu na biyu k'uma bazan zauna daku baku gani iyayena da daraja da mutuncin ba' sbd duk wani mataki da zantaka a duniya sune sila Dan haka kuga albarkaci nakeci ba ni kadai ba harda ku' Dan haka duk meso zama dani dole tabi abinda nakeso' dokane naso idan kutashi da safe kafin kuyi aikin komai aje a gaidami iyayena' koni ban yarda a gaidaniba batare da angaida su Abba da Hjy ba"
"NA biyu kuma wlh wlh wlh koda da wasane naji wata taima wata gori a b'akin aurenta' koma jina ko"
"duk sukace eh"
"snn ya juyo kan Aisha' ke danace kudawo kafin la'asar meya zaunar dake har wnn lkcn?"
"su ummata ne tace natsaya inna Asiya tazo ta rakoni"
"yayi kyau' inna Asiya ko' yanzu abinda za'ayi kinga Zainab taji mgnta ta dawo a lkcn dana bata gashi k'uma harda abinci tayi kinga yanzu idan nakwana a dakinki banmata adalci ba' yanzu hkr zakiyi zuwa jibi' ke Zainab dauki abinci muje daga ciki"
"shiru Aisha tai' zhrdee yace tashi kije ki kwanta saida safe"
"to saida safe"
"mikewa tai tashige dakinta' Aisha na shiga ta rusa da kuka' sbd a nata tunanin yau a dakinta zhrdee zai kwana"""
📖✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES. F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
vote me on Facebook
gmail:[email protected]
*JIJINA*
*_A gaskiya banida kalaman da zanyi amfani dashi wajan nuna farin cikina a gareku' nagode nagode sosai ubangiji Allah ya kara girma da daukaka ya kara budi ya albarkaci mana zuri'a' ya shirya manasu shirin addinin musulci' yasa masu yiwa musulumci hidimane' ameen ya allahHAJIYA ZALIHAT YOLA (mmn ahamed) .HAJIYA HANNA. Abdulrahman Hafsat Hausa Nvl H2 and Muhammed Allah yabar kauna da zumuci amin_*
*_YAN'UWA RAKIN JIKI' IDAN AKWAI WANI KALMAR DAYAFI HAKAMA WLH KUNFI DA HAKA GARENI UBANGIJI ALLAH YABAR ZAMAN TARE' YA ALBARKACI RAYUWAR YA"YA"MU' YASA MASU JIN KANMUNE YA MASU YIWA UBANGIJI BIYAYYANE MUMA SUYI MANA BIYAYYA' YAKARA BUDAWA MAZAJANMU WAJAN NIMO MANA HALIS YA KARA MANA HAKURIN ZAMA DASU HAJIYA AMINAT KABEER KIRU. HAJIYA ZULAIT YOLA MMN AHAMED_*
*_~WRITES~_*
*_manya magani kananu' jagaba kun riga kunyi gaba' saidai ta Allah amma bata mutum bakiba' sama da ikon Allah' hasken garin wata sha kallo tautari tsaya gaban makiyinku_*
*UP*
❤ *UP UP* ❤
*UP*
*_~DA ALBARKAN ME MANA RUWA DA ISKA~_*
*RAHMA RUFA'I NALELE*
*BATUL ADAM JATAU*
*AMINAT KABEER KIRU*
*REAL DANBU CE (MMN WALEED)*
*SAFIYA MUSA A HUKUMA*
*ZAINAB IBRAHIM (MAHABEE)*
*CIKI DA GASKIYA*
*ANTY RUKKY(MMN ABDUL JALAL)*
*UMMUSULEMAN*
*MARYAM L.I. GITAL*
*ZAINAB MAKAWA*
*FASMA NIGER*
*HALEEMA AUWAL*
*HALIERMIER AMEEN*
*ZAINAB SHU'AIBU*
*KING BOY*
*_jijina gareku masoya na' hakika kun cika cukankun masoya na gaskiya shiyasa a kullum nake alfahari daku a duk inda kuke' ubangiji Allah yabar kauna da zumuci. amin_*
*_especially my momcy Aisha magaji taki da ban ne uwata ta kaina ina yinki wlh Allah yabar kauna da zumuci_*
*THE*
🔚
6⃣5⃣
"suna shiga d'akin gani Abba kwance kusa da Islaha zhrdee yace a'a Abba har bcc ne?"
"eh' ina gama masa wanka yai bcc"
"bari na kaisa d'akin Hjy ya tayata hira' hannu yasa ya daukesa zuwa dakin Hjyn da sallama ya shiga' tana amsawa yace ga Abbana yazo tayaki hira"
"murmushi kawai tai masa' snn ya shinfidashi sukai sallama yakoma dakin Zainab' ko kafin ya koma tun tashiga badroom ta h'ada masa ruwan wanka snn tafito"
"yana dawowa zama yai yaci abinci snn ya mike ya tube' yana tubewa Zainab tana ninke kaya saida ya kare snn ta h'ada kayan ta zuba a wardrobe shikuma ya shiga wanka' yana fitawa suka kwanta....
" yau ko masallaci zhrdee bejeba a g'ida yai sallarsa shida Zainab suna idarwa suka sake Zainab ta mike har takai b'akin kofa' zhrdee yace Zainab ina zaki? "
"zanje na gaida Hjy ne"
"bayan sati uku Alhj AMINU suna zaune da Hjy Mariya a lkcn yaso f'adi mata amma k'uma yarasa ta'ina zai bulo mata' k'uma gashi a gsky idan ba f'adi mata yai ba' in har yace zaibar Fatima taci gaba da zama a hotel Akwai cutarwa' tunda yanzu Mariya tafara ganosa shiyasa yanzu ta rike masa wuta kota ko'ina"
"h'akan yasa koda ranar da Fatima ne kada girki baya kwana idan yaje da safe zuwa 4PM yake barin g'idan ta sai k'uma gobe' gani haka zai iya jefasa cikin halaka da kuma gudun kure ita fatiman tunda bata nuna masa damuwa akan hakan ba' yasashi shima ya yanke shawarar sanarwa Mariya"
"bayan kwana biyu suna kwance da Mariya bayan sallar asuba yace Mariya"
"na'am Alhj"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso f'adi maki amma besan yadda zaki dauki mgnr ba"
"Alhj kenan kada kaji komai kafadi kawai"
"himm Mariya kenan' kisan duk cikanke musulmi ansansa da rungumar kaddara me kyau ko akasin h'akan ko?"
"kwai da gske Alhj na shiyasa a kullum nake alfahari dake a matsayinka na megidana' ubangiji Allah ya barni dakai"
"murmushi kawai yai"
"Alhj bakace amin ba"
"kina jina Mariya"
"ina sauraranka tunda kaki cewa Aminci"
"Mariya kenan a nawa tunanin muriga mu wuce wnn guri kum' sbd yanzu muzama daya keda' amma tunda haka kikace to amin amin matata ta kaina Allah ya kara dankon kauna da soyayya ya kuma kara mana hkr da juna"
"amin me gidana na kaina Allah yabar min kai"
"amin"
"yanzu ina sauraranka Alhj"
"dama ba wani abu bane Mariya kin dai San tsawon shekaru da muka diba dake babu wanda ya taba jin mu dake to dan Allah ina rokonki a yanzu ma koda na f'adi maki banaso ki daga hankalinki wlh duk abinda zai shige cikin rayuwarmu ni AMINU nayi maki alkawari inash Allahu bazan taba juya baki baya ba' Allah kafin na f'adi maki koma menene Mariya inaso kiyi min alkawari"
"Alhj kenan ni wlh duk NA koda naji ko menene' amma alkawarin me kakeso nayi maka"
"Mariya kafin muyi aure dake shine besan waye keba amma tun bayan aurena dake a kullum nake daga hannanye sama nakewa ubangiji godiya daya azirtani dake'' wani abu da baki sanida Mariya a kullum idan nayi sallah saina daga hannu sama ina rokon ubangiji daya barmu tare har mutuwa' Mariya ina sonki kuma ina alfahari dake ba sbd komai ba sbd kyawawan halayenki wlh Mariya koda cikin a bokaina nake idan kowa yana fadin laluran gidan sa abin har mmki yake bani sbd ban taba samu haka dake ba' kuma nasan ba komai ne jawo haka ba sbd tarbiyan da kika samune daga gidan ku' shiyasa ka aure mace yar'babban g'ida ma yanada kyau" *_idan akace g'ida mafi yawanci al'umma sukan dauka kudine' basusan ba haka abinya yakeba' idan akace babban g'ida ana nufi gidan tarbiya' gidan da idan ka auri daya daga cikin zuru'ar g'ida bazakayi da kasani da aurensu ba' sbd tun farkon asalin gidan su Riga so dora jini gidansu akan turba me'kyau ne. amma yanzu ba haka bane duk Wanda yaji akace babban g'ida zakaji ana tambyar waye ubanta' ko k'uma YAR' gidan waye' ba'a dubi da tarbiya' nasaba' tsatstsasu gidan ta tafito, al'ummar yanzu idan suna niman aure basu duba irin wnn abubuwa, idan uban yarinya yanada kudi' tofa angama samu tarbiya a wnn gidan' tunda dama shine damuwarsu ba tarbiya ba. ya ubangiji Allah ka hure mana ta hanyar halas_* wlh shiyasa a kullum nake alfahari da aurenki h'ade da zabgawasu Alhj da Hjy addu'ar akan irin tarbiyan da suka baki "
"Mariya naji haka jikinta yai sanyi tace babu komai Alhj nayi maka alkawari insha Allahu koma wani irin maganane bazan taba nuna maka damuwa ko bacin rai akansaba"
"saida ya tashi ya jingina bayansa da gado snn yace Dan Allah Mariya kiyi hkr sbd nasan ban kyauta ba Dan kamata yai NA sanar dake kafin na aikata amma h'akan besamuba sakamakon yadda abu yazomi"
"Mariya najin haka zubawa AMINU ido tai jikinta har rawa yakeyi h'ade da son jin abinda zai f'adi mata' ita kanta batasan lkcn da hawaye suka wanke mata fuska ba"
"Alhj yace nasan za'ayi haka Mariya amma Dan Allah kiyi hkr' hkrin nan Dana sanki dasu inaso ki kara"
"cikin kuka tace dama kenan idan kace zaka gidan Nigeria ba nan kake zuwaba?"
"nan nake zuwa Mariya"
"ka Dade kenan da auren?' k'uma aina take?"
"a'a ban Dade da auren ba' idan bekai wata ba' k'uma muna tare da'ita anan London"
"batare data sake mgn ba mikewa tai tafita tabar masa d'akin' koda yake kwada mata kira besa ta tsaya ba' gani haka yasashi binta da sauri"
*_TO HAUSAWA SUCE KISHI KUMALLON MATA_*
~~~~ ~~~~ ~~~~
"zhrdee yana fadiwa Zainab lkcn da yakeso su koma ta sanarwa innarta' itama inna tunda taga an daidaita ta hadawa Zainab hadandun maguguna nasha Dana matsa take amfani dasu"
"yau ne ranar da zata koma gidan zhrdee' sbd ita keda girki yasatace Zainab ta shirya akan lkc' duk wani shirin da zatayi tayi ana sallar azahar inna ta sata gaba ta rakata' Zainab tai kuka kamar yaune farkon zamanta da zhrdee"
"suna isa saida tasake kaita gun Hjy sukai mata f'ada sosai snn suka koma bangaren su' itama inna takoma g'ida' gani yamma yayi yasa Zainab shiga kitchen tai abinci ta zubawa zhrdee nasa a kula ragowa kuma ta barsa a tukuya' tasake wanka tasha kwalliyarta takoma d'aki ta zauna sbd itadai tayi abincine kawai amma batasan me girki a cikinsu"
"Aisha bata dawoba sai bayan isha' sbd su tsaya jiran kanwar bbnta itace zata rakata' suna shiga gidan zhrdee shima ya shigowa' bece dasu kalaba yashige bangaren Hjy har saida masu rakota suka fita snn ya dawo bangarensa"
"a parlour ya zauna Zainab najin motsinsa ta fito ta kawo masa ruwa da abinci har zata zauna yace taje takira Aisha' tare suka fito da'ita Zainab ce tafara gaidasa snn Aisha itama ta gaishesa"
"zhrdee dake zaune yace to Allah ya kawomu Dan Allah ina rokonku da ku zauna lfy a tsakaniku zamane na gsky da amana nakeso muyi daku' dukkanmu a cikinmu babu wanda baya kuskure amma idan h'akan yafaru da ko waye Dan Allah kada kaji komai kafadiwa mutumi da yai kuskure sbd gyara"
"duk suna zaune sukace inash Allahu"
"abu na biyu k'uma bazan zauna daku baku gani iyayena da daraja da mutuncin ba' sbd duk wani mataki da zantaka a duniya sune sila Dan haka kuga albarkaci nakeci ba ni kadai ba harda ku' Dan haka duk meso zama dani dole tabi abinda nakeso' dokane naso idan kutashi da safe kafin kuyi aikin komai aje a gaidami iyayena' koni ban yarda a gaidaniba batare da angaida su Abba da Hjy ba"
"NA biyu kuma wlh wlh wlh koda da wasane naji wata taima wata gori a b'akin aurenta' koma jina ko"
"duk sukace eh"
"snn ya juyo kan Aisha' ke danace kudawo kafin la'asar meya zaunar dake har wnn lkcn?"
"su ummata ne tace natsaya inna Asiya tazo ta rakoni"
"yayi kyau' inna Asiya ko' yanzu abinda za'ayi kinga Zainab taji mgnta ta dawo a lkcn dana bata gashi k'uma harda abinci tayi kinga yanzu idan nakwana a dakinki banmata adalci ba' yanzu hkr zakiyi zuwa jibi' ke Zainab dauki abinci muje daga ciki"
"shiru Aisha tai' zhrdee yace tashi kije ki kwanta saida safe"
"to saida safe"
"mikewa tai tashige dakinta' Aisha na shiga ta rusa da kuka' sbd a nata tunanin yau a dakinta zhrdee zai kwana"""
📖✍
☘☘
☘
*AURE IBADA NE*
FASAHA ONLINE WRITES. F.O.W.☘.
🌳 *impacting valuable knowledge and entertainment is our concern* 🌳
*story written by Mmn uswan*
vote me on Facebook
gmail:[email protected]
*JIJINA*
*_A gaskiya banida kalaman da zanyi amfani dashi wajan nuna farin cikina a gareku' nagode nagode sosai ubangiji Allah ya kara girma da daukaka ya kara budi ya albarkaci mana zuri'a' ya shirya manasu shirin addinin musulci' yasa masu yiwa musulumci hidimane' ameen ya allahHAJIYA ZALIHAT YOLA (mmn ahamed) .HAJIYA HANNA. Abdulrahman Hafsat Hausa Nvl H2 and Muhammed Allah yabar kauna da zumuci amin_*
*_YAN'UWA RAKIN JIKI' IDAN AKWAI WANI KALMAR DAYAFI HAKAMA WLH KUNFI DA HAKA GARENI UBANGIJI ALLAH YABAR ZAMAN TARE' YA ALBARKACI RAYUWAR YA"YA"MU' YASA MASU JIN KANMUNE YA MASU YIWA UBANGIJI BIYAYYANE MUMA SUYI MANA BIYAYYA' YAKARA BUDAWA MAZAJANMU WAJAN NIMO MANA HALIS YA KARA MANA HAKURIN ZAMA DASU HAJIYA AMINAT KABEER KIRU. HAJIYA ZULAIT YOLA MMN AHAMED_*
*_~WRITES~_*
*_manya magani kananu' jagaba kun riga kunyi gaba' saidai ta Allah amma bata mutum bakiba' sama da ikon Allah' hasken garin wata sha kallo tautari tsaya gaban makiyinku_*
*UP*
❤ *UP UP* ❤
*UP*
*_~DA ALBARKAN ME MANA RUWA DA ISKA~_*
*RAHMA RUFA'I NALELE*
*BATUL ADAM JATAU*
*AMINAT KABEER KIRU*
*REAL DANBU CE (MMN WALEED)*
*SAFIYA MUSA A HUKUMA*
*ZAINAB IBRAHIM (MAHABEE)*
*CIKI DA GASKIYA*
*ANTY RUKKY(MMN ABDUL JALAL)*
*UMMUSULEMAN*
*MARYAM L.I. GITAL*
*ZAINAB MAKAWA*
*FASMA NIGER*
*HALEEMA AUWAL*
*HALIERMIER AMEEN*
*ZAINAB SHU'AIBU*
*KING BOY*
*_jijina gareku masoya na' hakika kun cika cukankun masoya na gaskiya shiyasa a kullum nake alfahari daku a duk inda kuke' ubangiji Allah yabar kauna da zumuci. amin_*
*_especially my momcy Aisha magaji taki da ban ne uwata ta kaina ina yinki wlh Allah yabar kauna da zumuci_*
*THE*
🔚
6⃣5⃣
"suna shiga d'akin gani Abba kwance kusa da Islaha zhrdee yace a'a Abba har bcc ne?"
"eh' ina gama masa wanka yai bcc"
"bari na kaisa d'akin Hjy ya tayata hira' hannu yasa ya daukesa zuwa dakin Hjyn da sallama ya shiga' tana amsawa yace ga Abbana yazo tayaki hira"
"murmushi kawai tai masa' snn ya shinfidashi sukai sallama yakoma dakin Zainab' ko kafin ya koma tun tashiga badroom ta h'ada masa ruwan wanka snn tafito"
"yana dawowa zama yai yaci abinci snn ya mike ya tube' yana tubewa Zainab tana ninke kaya saida ya kare snn ta h'ada kayan ta zuba a wardrobe shikuma ya shiga wanka' yana fitawa suka kwanta....
" yau ko masallaci zhrdee bejeba a g'ida yai sallarsa shida Zainab suna idarwa suka sake Zainab ta mike har takai b'akin kofa' zhrdee yace Zainab ina zaki? "
"zanje na gaida Hjy ne"