Sashe 88
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"OK amma kada ki Zainab kidawo yanzu ki h'ada mi tea"
"to kawai tace snn ta fice daga d'akin' mikewa yai yakoma ya kwanta yana jiranta"
"gani bata dawowa da sauri ba yasashi mikewa zuwa dakin Aisha' yana shiga ganita yai tana zaune kan sallaya' itama tana gani yashigo tai sauri ta shafe addu'arta dama tariga ta kare' mikewa tai h'ade da gaidashi ina kwana"
"lfy klau' kutashi lfy?"
"lfy klau"
"Aisha na mikewa ta haye gado ta kwanta kusa da yaranta' gani haka yasa zhrdee cewa tashi kije ki gaidasu Hjy snn kidawo ki kwanta"
"batare da musuba ta mike ta fita zuwa bangaren su Hjy' yana zaune yana jiranta har saida tadawo snn shima ya mike yafita ya koma dakin Zainab' yana shiga yaga har tadawo rike da tea a hannu' karisawa yai h'ade da tambyar dalilin dadewarta"
"koda naje be sameta a dakinta bane tana d'aki Abba har najuya zanfita sai gata ta shigo to kawai yace h'ade da amsar tea d'in yasha"
"a zcyrsa yana f'adi Ashe kenan Aisha bata tsaya su gaisa da Hjy ba tadawo?"
"yanasha yasake kwanciya' duk yadda Zainab taso daurewa amma saida zhrdee ya kureta har yakai ga ta nuna gazawarta snn ya barta ta huta' yau kam zhrdee be fita kasuwa ba sai around 12PM snn yaje kasuwa"
"bayan kwana biyu Aisha ta amshi girki' dayake tasan yafi son towun masara da miyar kuka ko kubewa yasa tai masa' koda zhrdee ya gani yaci sosai yana gamawa ta kwashe kayan ta meda su kitchen yana gamawa wanka yashiga' suna kwancene zhrdee yace aishata"
"tana makale a jikinsa tace na'am zhrdee dina"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso na f'adi maki amma Dan Allah banaso haka ya tada maki da hankali' da banyi niyar fadiba amma gani nayi barin kashi a ciki yaba magani yuwa k'uma ya kamata ace kinsani tun a lkcn to dayake Akwai Dan abubuwan da suka shiga shiyasa"
"ido Aisha ta zuba masa tana kallonsa"
"zhrdee yace amma kiyi hkr k'uma insha Allahu h'akan bazan sake faruwa ba' shiru yai yana jijina lamarin snn k'uma yace akwan sati daya daya shiga tsakaninmu.....
" a gigice Aisha ta fisge jikinta daga nasa tasa kuka'tana salati h'ade da nashiga uku"
"kamota zhrdee yasakeyi ya jawota jikinsa yana bata hkr' cikin kukan Aisha take tambyer saki nawa yai mata' dayane kawai' k'uma in Allah ya yarda h'akan bazan sake faruwa ba' a lkcn Aisha taso tambya ita kadane h'akan yafaru da'ita ko harda Zainab' amma gudun kada ta kunna wa kanta wani wutar da bazata iya kashewa ba yasa tabar tambyar"
"tayi kukan har tagaji' shima zhrdee be bantaba har saida yaga ta daina kukan ta hkr"
"tun daga lkcn taka tsantsan takeyi a zamansu' yanzu kam alhamdllh domin zhrdee yana iya kokarinsa wajan gani yamasu adalci a tsakanisu' shiyasa suma yanzu komai nasu tare sukeyi babu mejin tsakanisu' duk da dama Zainab bame damuwa dace sbd ta dashi taga gidansu da kishiya' shiyasa koda taga wani abu yazo mata yakan zama ba sabon abune a guntaba' aishane ma take nuna damuwarta akai' sbd yanzu idan iskanci zhrdee ya tashi dukkansu yake masu' Aisha ce kecewa zata masa mgn' Zainab ke hanata ranar a d'aki suke niyi' shima sbd yariga ya saba da f'ada ko kasuwa baya fita akan lkc yana zaune a parlour niyi yakeyi yana masifa ko yaran dake g'idan susan da zamansa"
"tuda kida ya canza dole rawa shima ya canza' kuma inda zhrdee ya godewa Allah matarsa duk suna shakkansa gashi dai karami ruwa ne dashi amma tsiyarsa yafi na babban. *_shiyasa hausawa ke karin Hausa da fankan fanka bata kilishi' wani lkc azabar karami mutum har yafi na babba' snd daga aisha har zainab suna shakkansa koda mgn ne suna shakkan meda masa' babu duka balle zagi' sbd tun bayan dawowarsu yadaina dukan su amma ido kawai ya ishesu sunan abinda yake nufi. kuma ba komai ya jawo masa haka ba sbd zhrdee ya tsare gidansa raina biyar babu wacce zatace ta kara masa a cefane gidansa' duk da dai d'an adam tara yake be cika goma ba' amma yana Iya kokarinsa wajan gani ya kyautatawa iyalinsa' hakama iyayensa. Shiyasa yanada kyau namiji ya tsare hakkin da Allah ya dora masa' rashin h'akan kuwa shikesa aita samu matsaloli a zaman takewar auratayya ga rashin gani girmansa sbd duk hakkin da Allah ya dora masane ya kasar maka. Allah datta damu masu irin halinma ubangiji Allah ka ganar dasu, ameen ya Allah_*
~~~~ ~~~~ ~~~~
tun daga ranar da Alhj AMINU ya sanarwa Mariya mgnr aurensa bata sake kulawa ba' koda mgn yai mata tanka masa har tsawon kwana biyu"
"gani h'akan ba shine mafita a garetaba tun aikin gama yariga ya gama' aurene dai yariga yai' kuma koda beriga yayi ba ban isa na hanasa ba' idan ma nace zan hanasa badai zarginsa nakeyi amma kada wajan kokarin hanasa yasashi yaje ya f'adawa halaka yakoma niman matan bazan' kaga garin niman gira na rasa ido kenan' k'uma bansan matsayinta a zcyrsa ba"
"ballema me afkuwa ya riga ya afku wata kilanma tana nan da ciki tunda da alama auren ya dade' amma koma menene daurewa zanyi na kuma rumgumi aure h'ade da kwantar da hankalina na rungumi mijina' sbd idan har na daga hankalina nasan karsheta dai shine ya mikami jan takarda' tunda Alhj ba meso damuwa bane.
"idan kuma na kuresa nasan karshanta ya sakeni' idan har kan ya kasance yaya zanyi da yarana haka kawai wata Wanda bansan irin tarbiyanta ba tazo ta rusami nawa tarbiyan da naiwa yara' gara kawai nayi hkr na sanyaya zcyta' ta hahakane ma zanji komai akan auren amma idan na tada hankali babu abinda zanji sbd abinda hkr be bakaba rashinsa bazai bakaba.
" mikewa tai ta bisa hat d'aki inda yake kwance daidai lkcn idonsa biyu da sallama tashiga har kan gadon tabisa ta zauna h'ade da cewa Alhj har katashi daga bcc ne? "
"cikin taushin murya take masa mgn"
"Alhj AMINU dake kwance mmki Mariya ne kawai ya kamashi' duk da yasa tun da Allah yasa ya aureta wani abu makamancin haka betaba hadasu ba' tun suna Nigeria abokansa har mmkin irin zamansu sukeyi' shiyasa koda tai masa haka yai mata uziri sbd yasan ba laifinta bane harda kishi h'ade kuma da jin zafin auren da yai batare daya sanar da'ita ba' kuma ba itaba kowaye dole zaiji haushin h'akan"
"shiru da yai yasa Mariya cewa lfy Alhj tunanin me kakeyi haka?"
"lfy klau Mariya' yaya dai?"
"babu komai' ido kawai ya zuwa mata yana kallonta' gani irin kallon da yake matane yasata cewa h'aba Alhj wnn irin kallo h'aka?
" himm Alhj kenan' kace kai aure kuma matar tana nan amma bantaba ji koda da wasa neba kace zaka gunta';kodai dama wasane kakemi?"
"h'aba Mariya tunda nake dake nataba f'adi maki h'aka?"
"a'a haka taba ba"
"to amma meyasa baka zuwa kwana a gunta' kake kwana anan' baka tsoron Allah ya kamaka da laifin h'akan?"
'shiru yai kamar bazai bata amsaba can k'uma yace kae AMINU bari kwai na f'adi mata koma menene hausawa suce ranar wanka ba'a biyan cibi' ina zuwa mana"
"kamar yaya bangane ba' sbd tunda nake dakai koda da wasa bantaba ji kace zakaba' amma yanzu k'uma kace kana zuwa"
"tun Mariya tana dabarane Dan bugun cikin Alhj AMINU"
"shima daya gano haka yasa yake kokarin wayance mata"
"Alhj da kaefa nakeyi"
"nima tunanin da nakeyi kenan"
"shiyasa sbd tsoron kada Allah ya kamani da laifin h'aka'
" yanzu tunda ka aureta babu wani alaka daya shiga tsakaniku' gaskiya baka kyauta ba"
"da gefen ido ya kalli Mariya h'ade da cewa uhmm"
"yanzu a aina take?"
"yawwa ko kefa abin son ji kenan"
"ehhh' tooo' tana gidan yan'uwanta"
"h'aba Alhj sbd Allah tsawon wata daya mutum yai aure amma k'uma tana gidan yan'uwanta' gsky haka beyiba' idan har ka amince yau din nan zata tare anan g'idan"
"ehhh' too' way dah haya naso kama mata"
"h'aba Alhj hayafa kece duk dakunan dake gidan nan' a'a wlh babu komai tazo mu zauna tare';menene duniyar' menene a ido idan ba ruwa ba?
" Mariya tai hakane sbd bataso Alhj AMINU ya rabasu' tafiso su zauna gu daya sbd duk abinda zasuyi ayi akan idonta' daga gani yadda yakeyi da ido da alama Akwai wani abinda yake boye mata' amma idan ta tare anan Ai karyansa yakare idan ma satar jiki yakeyi yana zuwa gunta to tazo karke"
"yanzu bari naje na h'ada masu kausar da halif kayansu gu daya' idan yaso SAI amaryan naka ta zauna a daki dayan ko yaya kagani?"
"eh to babu damuwa' amma da kinbari kawai na kama mata haya"
"a'a wlh kabari kawai wnn ma ya'ishemu mu zauna' kudin da zaka kama mata haya ya'isa ka kara mana wann abu a g'ida' tunda abu da yawa"
"baridai naje na gyara daki idan yaso da yamma saimuje na dauko amaryata ko...
" da sauri Alhj AMINU yace a'a kibari kawai basai kinjeba"
"h'aba Alhj...
" nace dake a'a ko ban'isa bane"
"daga abin arziki' tunda bakaso shikenan' fita tai zuwa dakinta h'ade da juyayin lamarin mijinta anya kuwa babu abinda yake boye mata?"
"tana fita taje yasawa kofa key snn ya kira Fatima' bayan su gaisa yace da ita ta h'ada kayanta anjima zaizo ya dauketa tadawo gidansa da zama"
"Fatima tai murna dajin haka sbd itama ta gaji da zaman hotel d'in da takeyi kamar wata karuwa ko Mara gata' ita kenan saidai idan yazo ya biya bukatarsa ya tafi ya barta bazai kara zuwaba SAI wani ya ka masa' amma yanzu ne zatasan tai aure' mikewa tai tashiga h'ada kayanta dama ba wasu kayane masu yawa tazo dashiba tunda tasan yadda zaman London din yake"
"Mariya na kare tunaninta ta mike taje ta kwashe kayan ta hadasu daki daya snn ta share ta kankabe' yamma nayi Alhj yaje ya dauko Fatima suka dawo g'ida Mariya dake zaune a parlour tana zaman jiransu jin sallamarsu saida gabanta yai mummunar f'adi' injalillahiwainnailaihijlraju' kawai take f'adi a zcyrta"
"to kawai tace snn ta fice daga d'akin' mikewa yai yakoma ya kwanta yana jiranta"
"gani bata dawowa da sauri ba yasashi mikewa zuwa dakin Aisha' yana shiga ganita yai tana zaune kan sallaya' itama tana gani yashigo tai sauri ta shafe addu'arta dama tariga ta kare' mikewa tai h'ade da gaidashi ina kwana"
"lfy klau' kutashi lfy?"
"lfy klau"
"Aisha na mikewa ta haye gado ta kwanta kusa da yaranta' gani haka yasa zhrdee cewa tashi kije ki gaidasu Hjy snn kidawo ki kwanta"
"batare da musuba ta mike ta fita zuwa bangaren su Hjy' yana zaune yana jiranta har saida tadawo snn shima ya mike yafita ya koma dakin Zainab' yana shiga yaga har tadawo rike da tea a hannu' karisawa yai h'ade da tambyar dalilin dadewarta"
"koda naje be sameta a dakinta bane tana d'aki Abba har najuya zanfita sai gata ta shigo to kawai yace h'ade da amsar tea d'in yasha"
"a zcyrsa yana f'adi Ashe kenan Aisha bata tsaya su gaisa da Hjy ba tadawo?"
"yanasha yasake kwanciya' duk yadda Zainab taso daurewa amma saida zhrdee ya kureta har yakai ga ta nuna gazawarta snn ya barta ta huta' yau kam zhrdee be fita kasuwa ba sai around 12PM snn yaje kasuwa"
"bayan kwana biyu Aisha ta amshi girki' dayake tasan yafi son towun masara da miyar kuka ko kubewa yasa tai masa' koda zhrdee ya gani yaci sosai yana gamawa ta kwashe kayan ta meda su kitchen yana gamawa wanka yashiga' suna kwancene zhrdee yace aishata"
"tana makale a jikinsa tace na'am zhrdee dina"
"Dan Allah Akwai wata mgnr da nakeso na f'adi maki amma Dan Allah banaso haka ya tada maki da hankali' da banyi niyar fadiba amma gani nayi barin kashi a ciki yaba magani yuwa k'uma ya kamata ace kinsani tun a lkcn to dayake Akwai Dan abubuwan da suka shiga shiyasa"
"ido Aisha ta zuba masa tana kallonsa"
"zhrdee yace amma kiyi hkr k'uma insha Allahu h'akan bazan sake faruwa ba' shiru yai yana jijina lamarin snn k'uma yace akwan sati daya daya shiga tsakaninmu.....
" a gigice Aisha ta fisge jikinta daga nasa tasa kuka'tana salati h'ade da nashiga uku"
"kamota zhrdee yasakeyi ya jawota jikinsa yana bata hkr' cikin kukan Aisha take tambyer saki nawa yai mata' dayane kawai' k'uma in Allah ya yarda h'akan bazan sake faruwa ba' a lkcn Aisha taso tambya ita kadane h'akan yafaru da'ita ko harda Zainab' amma gudun kada ta kunna wa kanta wani wutar da bazata iya kashewa ba yasa tabar tambyar"
"tayi kukan har tagaji' shima zhrdee be bantaba har saida yaga ta daina kukan ta hkr"
"tun daga lkcn taka tsantsan takeyi a zamansu' yanzu kam alhamdllh domin zhrdee yana iya kokarinsa wajan gani yamasu adalci a tsakanisu' shiyasa suma yanzu komai nasu tare sukeyi babu mejin tsakanisu' duk da dama Zainab bame damuwa dace sbd ta dashi taga gidansu da kishiya' shiyasa koda taga wani abu yazo mata yakan zama ba sabon abune a guntaba' aishane ma take nuna damuwarta akai' sbd yanzu idan iskanci zhrdee ya tashi dukkansu yake masu' Aisha ce kecewa zata masa mgn' Zainab ke hanata ranar a d'aki suke niyi' shima sbd yariga ya saba da f'ada ko kasuwa baya fita akan lkc yana zaune a parlour niyi yakeyi yana masifa ko yaran dake g'idan susan da zamansa"
"tuda kida ya canza dole rawa shima ya canza' kuma inda zhrdee ya godewa Allah matarsa duk suna shakkansa gashi dai karami ruwa ne dashi amma tsiyarsa yafi na babban. *_shiyasa hausawa ke karin Hausa da fankan fanka bata kilishi' wani lkc azabar karami mutum har yafi na babba' snd daga aisha har zainab suna shakkansa koda mgn ne suna shakkan meda masa' babu duka balle zagi' sbd tun bayan dawowarsu yadaina dukan su amma ido kawai ya ishesu sunan abinda yake nufi. kuma ba komai ya jawo masa haka ba sbd zhrdee ya tsare gidansa raina biyar babu wacce zatace ta kara masa a cefane gidansa' duk da dai d'an adam tara yake be cika goma ba' amma yana Iya kokarinsa wajan gani ya kyautatawa iyalinsa' hakama iyayensa. Shiyasa yanada kyau namiji ya tsare hakkin da Allah ya dora masa' rashin h'akan kuwa shikesa aita samu matsaloli a zaman takewar auratayya ga rashin gani girmansa sbd duk hakkin da Allah ya dora masane ya kasar maka. Allah datta damu masu irin halinma ubangiji Allah ka ganar dasu, ameen ya Allah_*
~~~~ ~~~~ ~~~~
tun daga ranar da Alhj AMINU ya sanarwa Mariya mgnr aurensa bata sake kulawa ba' koda mgn yai mata tanka masa har tsawon kwana biyu"
"gani h'akan ba shine mafita a garetaba tun aikin gama yariga ya gama' aurene dai yariga yai' kuma koda beriga yayi ba ban isa na hanasa ba' idan ma nace zan hanasa badai zarginsa nakeyi amma kada wajan kokarin hanasa yasashi yaje ya f'adawa halaka yakoma niman matan bazan' kaga garin niman gira na rasa ido kenan' k'uma bansan matsayinta a zcyrsa ba"
"ballema me afkuwa ya riga ya afku wata kilanma tana nan da ciki tunda da alama auren ya dade' amma koma menene daurewa zanyi na kuma rumgumi aure h'ade da kwantar da hankalina na rungumi mijina' sbd idan har na daga hankalina nasan karsheta dai shine ya mikami jan takarda' tunda Alhj ba meso damuwa bane.
"idan kuma na kuresa nasan karshanta ya sakeni' idan har kan ya kasance yaya zanyi da yarana haka kawai wata Wanda bansan irin tarbiyanta ba tazo ta rusami nawa tarbiyan da naiwa yara' gara kawai nayi hkr na sanyaya zcyta' ta hahakane ma zanji komai akan auren amma idan na tada hankali babu abinda zanji sbd abinda hkr be bakaba rashinsa bazai bakaba.
" mikewa tai ta bisa hat d'aki inda yake kwance daidai lkcn idonsa biyu da sallama tashiga har kan gadon tabisa ta zauna h'ade da cewa Alhj har katashi daga bcc ne? "
"cikin taushin murya take masa mgn"
"Alhj AMINU dake kwance mmki Mariya ne kawai ya kamashi' duk da yasa tun da Allah yasa ya aureta wani abu makamancin haka betaba hadasu ba' tun suna Nigeria abokansa har mmkin irin zamansu sukeyi' shiyasa koda tai masa haka yai mata uziri sbd yasan ba laifinta bane harda kishi h'ade kuma da jin zafin auren da yai batare daya sanar da'ita ba' kuma ba itaba kowaye dole zaiji haushin h'akan"
"shiru da yai yasa Mariya cewa lfy Alhj tunanin me kakeyi haka?"
"lfy klau Mariya' yaya dai?"
"babu komai' ido kawai ya zuwa mata yana kallonta' gani irin kallon da yake matane yasata cewa h'aba Alhj wnn irin kallo h'aka?
" himm Alhj kenan' kace kai aure kuma matar tana nan amma bantaba ji koda da wasa neba kace zaka gunta';kodai dama wasane kakemi?"
"h'aba Mariya tunda nake dake nataba f'adi maki h'aka?"
"a'a haka taba ba"
"to amma meyasa baka zuwa kwana a gunta' kake kwana anan' baka tsoron Allah ya kamaka da laifin h'akan?"
'shiru yai kamar bazai bata amsaba can k'uma yace kae AMINU bari kwai na f'adi mata koma menene hausawa suce ranar wanka ba'a biyan cibi' ina zuwa mana"
"kamar yaya bangane ba' sbd tunda nake dakai koda da wasa bantaba ji kace zakaba' amma yanzu k'uma kace kana zuwa"
"tun Mariya tana dabarane Dan bugun cikin Alhj AMINU"
"shima daya gano haka yasa yake kokarin wayance mata"
"Alhj da kaefa nakeyi"
"nima tunanin da nakeyi kenan"
"shiyasa sbd tsoron kada Allah ya kamani da laifin h'aka'
" yanzu tunda ka aureta babu wani alaka daya shiga tsakaniku' gaskiya baka kyauta ba"
"da gefen ido ya kalli Mariya h'ade da cewa uhmm"
"yanzu a aina take?"
"yawwa ko kefa abin son ji kenan"
"ehhh' tooo' tana gidan yan'uwanta"
"h'aba Alhj sbd Allah tsawon wata daya mutum yai aure amma k'uma tana gidan yan'uwanta' gsky haka beyiba' idan har ka amince yau din nan zata tare anan g'idan"
"ehhh' too' way dah haya naso kama mata"
"h'aba Alhj hayafa kece duk dakunan dake gidan nan' a'a wlh babu komai tazo mu zauna tare';menene duniyar' menene a ido idan ba ruwa ba?
" Mariya tai hakane sbd bataso Alhj AMINU ya rabasu' tafiso su zauna gu daya sbd duk abinda zasuyi ayi akan idonta' daga gani yadda yakeyi da ido da alama Akwai wani abinda yake boye mata' amma idan ta tare anan Ai karyansa yakare idan ma satar jiki yakeyi yana zuwa gunta to tazo karke"
"yanzu bari naje na h'ada masu kausar da halif kayansu gu daya' idan yaso SAI amaryan naka ta zauna a daki dayan ko yaya kagani?"
"eh to babu damuwa' amma da kinbari kawai na kama mata haya"
"a'a wlh kabari kawai wnn ma ya'ishemu mu zauna' kudin da zaka kama mata haya ya'isa ka kara mana wann abu a g'ida' tunda abu da yawa"
"baridai naje na gyara daki idan yaso da yamma saimuje na dauko amaryata ko...
" da sauri Alhj AMINU yace a'a kibari kawai basai kinjeba"
"h'aba Alhj...
" nace dake a'a ko ban'isa bane"
"daga abin arziki' tunda bakaso shikenan' fita tai zuwa dakinta h'ade da juyayin lamarin mijinta anya kuwa babu abinda yake boye mata?"
"tana fita taje yasawa kofa key snn ya kira Fatima' bayan su gaisa yace da ita ta h'ada kayanta anjima zaizo ya dauketa tadawo gidansa da zama"
"Fatima tai murna dajin haka sbd itama ta gaji da zaman hotel d'in da takeyi kamar wata karuwa ko Mara gata' ita kenan saidai idan yazo ya biya bukatarsa ya tafi ya barta bazai kara zuwaba SAI wani ya ka masa' amma yanzu ne zatasan tai aure' mikewa tai tashiga h'ada kayanta dama ba wasu kayane masu yawa tazo dashiba tunda tasan yadda zaman London din yake"
"Mariya na kare tunaninta ta mike taje ta kwashe kayan ta hadasu daki daya snn ta share ta kankabe' yamma nayi Alhj yaje ya dauko Fatima suka dawo g'ida Mariya dake zaune a parlour tana zaman jiransu jin sallamarsu saida gabanta yai mummunar f'adi' injalillahiwainnailaihijlraju' kawai take f'adi a zcyrta"