Sashe 11
Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nasir yace wlh kuwa Fatima' Fatima kada ki mance irin soyayyar da mukewa juna tun muna yara h'akan ne yasa koda mukayi aure' muka samu matsalar rashin haihuwa babu yadda iyayena basuyi dani ba akan saina kara aure sbd ke baki haihuwa' ni k'uma nakeyi sbd wlh Fatima har gobe bantaba so wata mace a duniya irinki ba.
"Fatima ba lallane kisan irin son da nake maki ba' soyayyar da nake makine yasa nabar iyayena nabar yar'uwana na nimi transfer na aiki na dawo nan garin sbd lokacin da muke garinmu gaba daya ya'uwana sukai miti akan idan na fita aiki zasuzo sui maki duka su koreki a cewarsu wai kin mallakeni ni k'uma basusan cewa ba haka bane.
"wlh Fatima ba haka bane tsatstsar soyayyar da nake mikine yasa suke gani haka' jumai kanwata itace tabini har gun aiki ta sanar dani abinda aka shirya maki' kinji dalilin dayasa mukabar g'ida kenan.
"Cikin shagwaba Fatima tace to meyasa tunda mukazo nan kaketa aure-aure? Dariya Nasir yai h'ade da shafe mata fuska yace Fatima kenan' kinfi kowa sani tun kafin muyi aure na sha sanar dake alkawari na daukawa ubangijina bazan tanayin zina ba.
"Fatima tace to hakki fa? Tunda idan ka auresu ko shekara basuyi a gunka kake koransu.
"Dariya Nasir yai h'ade da jawota jikinsa yana cewa Fatima ta manta da wann mgnr' Fatima tace baza'a manta ba Nasir' Nasir yace menene abin damuwarki tunda kina tare dani' kefa mutu karaba ne' kinriga kinsha gaba su.
"Dariya Fatima tai h'ade da cewa Nasir kenan' shima dariya yai h'ade da kara mannata a jikinsa' da haka Nasir ya samu ya biya bukatarsa' bayan ya gama ne ya wanka ya meda kayan kijinsa yadawo bakin gado ya zauna' Itama Fatima zaune take a bakin gado daure da towel Nasir ya jawota kijinsa snn yace Fatima.
"Fatima tace na'am Nasir.
"Nasir yace inaso ki fahimceni dan Allah.
"Fatima tace ina sauraranka.
"ido ta zuba masa tana so taji abinda zaice.
"Nasir yace wlh Fatima duk auren da kikaga inada ba dan naci maki fuska bane yasa nakeyi' kawai kinsan ance matar mutum kabarinsa ko.
"wani irin kallon banza Fatima tai masa h'ade da cewa hakane.
"Snn yace wata yarinya na gani kuma wlh yarinya tayi saima kinganta....
"Da katar dashi Fatima tai tana cewa bashi na tambayeka ba' karisa zancenka.
"Nasir yace wlh Fatima yarinya tayine shiyasa naji ta biyamin rai' wata muguwar tsaki Fatima tai masa.
"Nasir yace nakarike maki zance dai har nakai kudin aurenta har iyayenta sun sa mana rana.
"Fatima tace yayi kyau' ita kuma wanga da ka'ije ta fa? Nasir yace wafa? Fatima tace Aisha mana ko ka mance da'ita ne.
"Nasir yace ok' Aisha ai ba wata matsala bace a guna' Fatima tace sbd me kace haka Nasir? Nasir yace kinga takardanta a nan.
"Fatima tace mugani' hannu Nasir yasa a aljihu ya ciro takardan ya mika mata ' Fatima tana amsa ta yage takardan h'ade da cewa wlh baka isa ba dan kayi kadan.
"Cikin wasa da dariya Nasir yace Fatima idan kika hanani aure so kike ace ga maigidanki nan yana zina ne' kinfi kowa sani yadda nake.
"Fatima tace bagani ba' tunda nake dakai kataba zuwa da bukatarka na hanska ne? Ko k'uma ance duk matar da suke duniyane saika sansu'
"hannu Nasir yasa ya jawota jikinsa snn yace haba Fatima ki tausayamin mana' fisge jikinta tai daga nasa snn tace baza'a tosaya dinba' kuma wlh babu inda Aisha zata' kai meyasa bakada tsoron Allah meyasa baka tunanin haduwarka da ubangiji kane Nasir.
"Nasir yace Fatima kenan duk abinda nai bafa zina nai ba' aurensu nakeyi.
"Fatima tace idan aurensu kakeyi sai me to na tambayeka Nasir.
"Nasir yace Allah yasa nasani.
"Fatima tace kai Nasir baka gajine? Nasir yace dame? Fatima tace da kwanciya da mace' Nasir bayan aureni dakai yar ' matan da ka aure kasaka sukai goma kai Nasir meyasa bakada tsoron Allah ne? Meyasa kake meda ya' ya' mutani zawarawane Nasir' meyasa bakada tausayine Nasir? Wlh Nasir da badan so ba babu abinda zanyi dakai' bakai bama duk me hali irin naka.
"hannu Nasir yasa yana toshe mata baki.
"tsawan da Fatima tai ne wajan cewa sakanmin bakina yasa Aisha ji.
"Da sauri tazo tana knocking.
"tura Nasir gefe Fatima tai snn tazo tasa hijab snn taje ta b'ude kofar h'ade da cewa Aisha yaya akai ne? Aisha tace a'a ji nai kamar kuna hayaniya.
"sai da tai murmushi snn tace a'a babu komai maybe karar TV ne da kikaji.
"rufe kofar tai da key snn takoma taci gaba da cewa yanxu dan Allah bakaji kunya ba ace kana yaudarar yar ' cikin ka Nasir.
"daure fuska Nasir yai h'ade da cewa menene abin yaudara k'uma Fatima? Fatima kinfi kowa sani inba keda wlh babu matar da itasa ta tsaya a gabana tana fadimin mgn h'aka kawai dan kace.
"Fatima tace oho kai kasani ' yanxu sbd Allah menene Aisha tai maka da har zaka saketa? Nasir yace wlh batai min komai ba' nidai kawai gajiya ne nai da'ita sabo nakeso.
"Fatima tace to wlh baka isa ba' bari kaji Aisha babu inda zata zama daram.
"Nasir yace idan zamanki takeyi basai nagani ba'ai ko ba zamana takeyi ba ' tunda kai kaje garinsu ka daukota ka rabata da iyayenta ka kawota nan to wlh tazo kenan sai dai mutuwa' mgnr aure k'uma kayi na karke kenan.
"Dariya Nasir yai h'ade da cewa kace Allah kenan.
"Fatima tace ba nice Allah ba amma in har ina raye kayi na karke kenan.
"Dariya Nasir yai snn yace Fatima kenan shiyasa kike birgeni' ni zantafi.
"Fatima tace na mance ban sanar dakai ba abincin mu ya kare.
"Nasir yace kedawa da naji kike cewa abincin ku' Nasir wlh tsorona daya ne kada idan Allah in yasashi sakawa yaran mutani ya saka masu ta hanyar yaranka....
"wani irin tsawa Nasir ya dakawa Fatima h'ade da cewa wlh Fatima duk irin bakaken maganganu da zaki f'adi a kaina zan amince amma banda yarana idan kike sake sainayi mumunar saba maki.
"K'uma na fadi na saki Aisha taci gaba da zama a g'idan tunda g'idan ubanta ne' mgnr abinci k'uma tunda kin iya eje Aisha a g'idan na tabbata kinada kudin ciyar da'ita ai.
"Fatima tace idan bazaka bawa Aisha ba' to nida yara fa.
"Nasir yace ni tabbata kudin da aka sallameki aiki Sunnan basu kareba.
"Fatima tace idan kudin sallamana aiki yananan fa sai me? Kai ni wlh bazan yarda ba.
"Gani tana kokarin rikesa da sauri yafice yabar g'idan.
"Itako Aisha tana can cikin dakinta batasan abinda ake ciki ba.
"itama Fatima tana dakinta ta rasa ta yaya zata fita ta sanarwa Aisha sakin da Nasir yai mata' gashi k'uma tana bata tausayi' shiru tai tana tunani ta ina zata fara' wani zuciya yace kyaleta kawai har ranar da Gaskiya zaiyi halinsa' sbd idan kika sanar da'ita sai tafi ganiki da baki akan wanda yai saki.
"A nan tabar mgnr sukaci gaba da zamansu Fatima bata taba nunawa Aisha wani abuba koda wasa.
"Yau kam umman Aisha da kuka ta tashi tatasa bbnsu Aisha a gaba da kuka a dole zataje gun Aisha taga halin da take ciki.
"Gani tashiga damuwa sosae hakan yasashi cewa tanari gobe zai tura kannita suje su dubata.
DAN Allah FANS KUYI HAKURI NA RASHAN JINA DA ZAKUYI KWANA BIYU SBD EXAM NAKEYI MAYNE NO MONDAY MUHADU
NAGODE
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W.
MMN USWAN
1⃣0⃣
"Washe gari da safe alhj bbn Aisha da kansa yakai abdul tashar mota' din union yana hango su da kaya da sauri yaje ya amshi abdul dake rike da jakan snn suka kariso gun motar.
"din union yace bb ina zaku? Alhj yace motar birni kebbi mukeso.
"din union yace gashi nan sai dai gun mutum dayane ya rage.
"alhj yace ba damuwa dama dhikadai ne zaije.
"abdul yana shiga mota alhj ya biya kudi din union ya kwashi kayan da umman Aisha ta siye mata na tsaraba aka xuba a but abba bebar tasha ba saida yaga tashin su abdul.
"abba shima ya juya ya koma g'ida.
☘☘ ☘☘ ☘☘
ASALIN AISHA
"Aisha yar'asalin garin bauchi ne' itace babba a gun iyayenta sai kaninta abdul basek sai kanwarsu nafeesat wadda Allah yai mata rasuwa shekaru hudu da suka wuce.
"Aisha ta taso tun tana yar'karamarta yarinuace mai ilimi na addini dana zamani' tun tana yar'shekara goma da watanni a duniya tai saukan slkur'ani mai girma' a lokacin daidai da takare primary' bayan walimar saukan alkur'ani ne abbbata ya kaita secondry school' duk da ba mai kudi bane amma yana iya kokarinsa akan yaransa' hakan yasa daga ita har kannita prvt school sukeyi.
Alhj muhammed da matarsa mai suna Hafsatu duk yar'asalin garin bauchi ne a cikin karamar hukumar ningi' hakar budiness din sa ne ya dawo dashi cikin birni bauchi.
"Alhj muhammed din kasuwa ne' ta fannin kayan masarufi'k'uma ya kware sosae a harkan ta hanyan ne ya siye g'idan sa da motarsa' bana karya bane amma bazaka raina masa wayoba.
"Da Allah ya kara buda masa duk su biyun suka sauke farillah shida matarsa' sakamako Allah yaiwa iyayensu rasuwa.
"lokacin da Aisha tafara secondry school a snn ne abdul yake primary 5 sakamakon prvt school aji 5 biyar aka tsayawa' ita k'uma Nafeesat na primary 3' sbd tsakani Aisha da abdul be wuce shekara biyu ba' Itako nafeesat shekara uku abdul yabata.
"Aisha da iyayenta suna rayuwarsu ne cikin rufin asiri dan baza'a sasu cikin jerin masu kudi ba k'uma bazaka ce dasu talakawa ba' sbd duk wani abin ma da mai kudi bazai iya yiwa ya'ya ' sa ba bbn su Aisha yana masu' ga k'uma kyautatawa makwabtansa masu laluran rashin lfy ko halin yau da gode daidai gwargwado da befi karfinsa ba.
"H'akan yasa duk makwabtansa suke gani girmasa.
"lokacin da Aisha ta fara JSS1 lokacin zahradee yana SS2 goying to 3 k'uma shine head boy a school din' dayake boys and girls ne' mafi yawancin lokuta Aisha tana makara sbd jiran kaninta da takeyi' sai ta rakasu nasu makarantan su shige snn takarisa nata.
"Fatima ba lallane kisan irin son da nake maki ba' soyayyar da nake makine yasa nabar iyayena nabar yar'uwana na nimi transfer na aiki na dawo nan garin sbd lokacin da muke garinmu gaba daya ya'uwana sukai miti akan idan na fita aiki zasuzo sui maki duka su koreki a cewarsu wai kin mallakeni ni k'uma basusan cewa ba haka bane.
"wlh Fatima ba haka bane tsatstsar soyayyar da nake mikine yasa suke gani haka' jumai kanwata itace tabini har gun aiki ta sanar dani abinda aka shirya maki' kinji dalilin dayasa mukabar g'ida kenan.
"Cikin shagwaba Fatima tace to meyasa tunda mukazo nan kaketa aure-aure? Dariya Nasir yai h'ade da shafe mata fuska yace Fatima kenan' kinfi kowa sani tun kafin muyi aure na sha sanar dake alkawari na daukawa ubangijina bazan tanayin zina ba.
"Fatima tace to hakki fa? Tunda idan ka auresu ko shekara basuyi a gunka kake koransu.
"Dariya Nasir yai h'ade da jawota jikinsa yana cewa Fatima ta manta da wann mgnr' Fatima tace baza'a manta ba Nasir' Nasir yace menene abin damuwarki tunda kina tare dani' kefa mutu karaba ne' kinriga kinsha gaba su.
"Dariya Fatima tai h'ade da cewa Nasir kenan' shima dariya yai h'ade da kara mannata a jikinsa' da haka Nasir ya samu ya biya bukatarsa' bayan ya gama ne ya wanka ya meda kayan kijinsa yadawo bakin gado ya zauna' Itama Fatima zaune take a bakin gado daure da towel Nasir ya jawota kijinsa snn yace Fatima.
"Fatima tace na'am Nasir.
"Nasir yace inaso ki fahimceni dan Allah.
"Fatima tace ina sauraranka.
"ido ta zuba masa tana so taji abinda zaice.
"Nasir yace wlh Fatima duk auren da kikaga inada ba dan naci maki fuska bane yasa nakeyi' kawai kinsan ance matar mutum kabarinsa ko.
"wani irin kallon banza Fatima tai masa h'ade da cewa hakane.
"Snn yace wata yarinya na gani kuma wlh yarinya tayi saima kinganta....
"Da katar dashi Fatima tai tana cewa bashi na tambayeka ba' karisa zancenka.
"Nasir yace wlh Fatima yarinya tayine shiyasa naji ta biyamin rai' wata muguwar tsaki Fatima tai masa.
"Nasir yace nakarike maki zance dai har nakai kudin aurenta har iyayenta sun sa mana rana.
"Fatima tace yayi kyau' ita kuma wanga da ka'ije ta fa? Nasir yace wafa? Fatima tace Aisha mana ko ka mance da'ita ne.
"Nasir yace ok' Aisha ai ba wata matsala bace a guna' Fatima tace sbd me kace haka Nasir? Nasir yace kinga takardanta a nan.
"Fatima tace mugani' hannu Nasir yasa a aljihu ya ciro takardan ya mika mata ' Fatima tana amsa ta yage takardan h'ade da cewa wlh baka isa ba dan kayi kadan.
"Cikin wasa da dariya Nasir yace Fatima idan kika hanani aure so kike ace ga maigidanki nan yana zina ne' kinfi kowa sani yadda nake.
"Fatima tace bagani ba' tunda nake dakai kataba zuwa da bukatarka na hanska ne? Ko k'uma ance duk matar da suke duniyane saika sansu'
"hannu Nasir yasa ya jawota jikinsa snn yace haba Fatima ki tausayamin mana' fisge jikinta tai daga nasa snn tace baza'a tosaya dinba' kuma wlh babu inda Aisha zata' kai meyasa bakada tsoron Allah meyasa baka tunanin haduwarka da ubangiji kane Nasir.
"Nasir yace Fatima kenan duk abinda nai bafa zina nai ba' aurensu nakeyi.
"Fatima tace idan aurensu kakeyi sai me to na tambayeka Nasir.
"Nasir yace Allah yasa nasani.
"Fatima tace kai Nasir baka gajine? Nasir yace dame? Fatima tace da kwanciya da mace' Nasir bayan aureni dakai yar ' matan da ka aure kasaka sukai goma kai Nasir meyasa bakada tsoron Allah ne? Meyasa kake meda ya' ya' mutani zawarawane Nasir' meyasa bakada tausayine Nasir? Wlh Nasir da badan so ba babu abinda zanyi dakai' bakai bama duk me hali irin naka.
"hannu Nasir yasa yana toshe mata baki.
"tsawan da Fatima tai ne wajan cewa sakanmin bakina yasa Aisha ji.
"Da sauri tazo tana knocking.
"tura Nasir gefe Fatima tai snn tazo tasa hijab snn taje ta b'ude kofar h'ade da cewa Aisha yaya akai ne? Aisha tace a'a ji nai kamar kuna hayaniya.
"sai da tai murmushi snn tace a'a babu komai maybe karar TV ne da kikaji.
"rufe kofar tai da key snn takoma taci gaba da cewa yanxu dan Allah bakaji kunya ba ace kana yaudarar yar ' cikin ka Nasir.
"daure fuska Nasir yai h'ade da cewa menene abin yaudara k'uma Fatima? Fatima kinfi kowa sani inba keda wlh babu matar da itasa ta tsaya a gabana tana fadimin mgn h'aka kawai dan kace.
"Fatima tace oho kai kasani ' yanxu sbd Allah menene Aisha tai maka da har zaka saketa? Nasir yace wlh batai min komai ba' nidai kawai gajiya ne nai da'ita sabo nakeso.
"Fatima tace to wlh baka isa ba' bari kaji Aisha babu inda zata zama daram.
"Nasir yace idan zamanki takeyi basai nagani ba'ai ko ba zamana takeyi ba ' tunda kai kaje garinsu ka daukota ka rabata da iyayenta ka kawota nan to wlh tazo kenan sai dai mutuwa' mgnr aure k'uma kayi na karke kenan.
"Dariya Nasir yai h'ade da cewa kace Allah kenan.
"Fatima tace ba nice Allah ba amma in har ina raye kayi na karke kenan.
"Dariya Nasir yai snn yace Fatima kenan shiyasa kike birgeni' ni zantafi.
"Fatima tace na mance ban sanar dakai ba abincin mu ya kare.
"Nasir yace kedawa da naji kike cewa abincin ku' Nasir wlh tsorona daya ne kada idan Allah in yasashi sakawa yaran mutani ya saka masu ta hanyar yaranka....
"wani irin tsawa Nasir ya dakawa Fatima h'ade da cewa wlh Fatima duk irin bakaken maganganu da zaki f'adi a kaina zan amince amma banda yarana idan kike sake sainayi mumunar saba maki.
"K'uma na fadi na saki Aisha taci gaba da zama a g'idan tunda g'idan ubanta ne' mgnr abinci k'uma tunda kin iya eje Aisha a g'idan na tabbata kinada kudin ciyar da'ita ai.
"Fatima tace idan bazaka bawa Aisha ba' to nida yara fa.
"Nasir yace ni tabbata kudin da aka sallameki aiki Sunnan basu kareba.
"Fatima tace idan kudin sallamana aiki yananan fa sai me? Kai ni wlh bazan yarda ba.
"Gani tana kokarin rikesa da sauri yafice yabar g'idan.
"Itako Aisha tana can cikin dakinta batasan abinda ake ciki ba.
"itama Fatima tana dakinta ta rasa ta yaya zata fita ta sanarwa Aisha sakin da Nasir yai mata' gashi k'uma tana bata tausayi' shiru tai tana tunani ta ina zata fara' wani zuciya yace kyaleta kawai har ranar da Gaskiya zaiyi halinsa' sbd idan kika sanar da'ita sai tafi ganiki da baki akan wanda yai saki.
"A nan tabar mgnr sukaci gaba da zamansu Fatima bata taba nunawa Aisha wani abuba koda wasa.
"Yau kam umman Aisha da kuka ta tashi tatasa bbnsu Aisha a gaba da kuka a dole zataje gun Aisha taga halin da take ciki.
"Gani tashiga damuwa sosae hakan yasashi cewa tanari gobe zai tura kannita suje su dubata.
DAN Allah FANS KUYI HAKURI NA RASHAN JINA DA ZAKUYI KWANA BIYU SBD EXAM NAKEYI MAYNE NO MONDAY MUHADU
NAGODE
☘☘
☘
AURE IBADA NE
FASAHA ONLINE WRITES F. O. W.
MMN USWAN
1⃣0⃣
"Washe gari da safe alhj bbn Aisha da kansa yakai abdul tashar mota' din union yana hango su da kaya da sauri yaje ya amshi abdul dake rike da jakan snn suka kariso gun motar.
"din union yace bb ina zaku? Alhj yace motar birni kebbi mukeso.
"din union yace gashi nan sai dai gun mutum dayane ya rage.
"alhj yace ba damuwa dama dhikadai ne zaije.
"abdul yana shiga mota alhj ya biya kudi din union ya kwashi kayan da umman Aisha ta siye mata na tsaraba aka xuba a but abba bebar tasha ba saida yaga tashin su abdul.
"abba shima ya juya ya koma g'ida.
☘☘ ☘☘ ☘☘
ASALIN AISHA
"Aisha yar'asalin garin bauchi ne' itace babba a gun iyayenta sai kaninta abdul basek sai kanwarsu nafeesat wadda Allah yai mata rasuwa shekaru hudu da suka wuce.
"Aisha ta taso tun tana yar'karamarta yarinuace mai ilimi na addini dana zamani' tun tana yar'shekara goma da watanni a duniya tai saukan slkur'ani mai girma' a lokacin daidai da takare primary' bayan walimar saukan alkur'ani ne abbbata ya kaita secondry school' duk da ba mai kudi bane amma yana iya kokarinsa akan yaransa' hakan yasa daga ita har kannita prvt school sukeyi.
Alhj muhammed da matarsa mai suna Hafsatu duk yar'asalin garin bauchi ne a cikin karamar hukumar ningi' hakar budiness din sa ne ya dawo dashi cikin birni bauchi.
"Alhj muhammed din kasuwa ne' ta fannin kayan masarufi'k'uma ya kware sosae a harkan ta hanyan ne ya siye g'idan sa da motarsa' bana karya bane amma bazaka raina masa wayoba.
"Da Allah ya kara buda masa duk su biyun suka sauke farillah shida matarsa' sakamako Allah yaiwa iyayensu rasuwa.
"lokacin da Aisha tafara secondry school a snn ne abdul yake primary 5 sakamakon prvt school aji 5 biyar aka tsayawa' ita k'uma Nafeesat na primary 3' sbd tsakani Aisha da abdul be wuce shekara biyu ba' Itako nafeesat shekara uku abdul yabata.
"Aisha da iyayenta suna rayuwarsu ne cikin rufin asiri dan baza'a sasu cikin jerin masu kudi ba k'uma bazaka ce dasu talakawa ba' sbd duk wani abin ma da mai kudi bazai iya yiwa ya'ya ' sa ba bbn su Aisha yana masu' ga k'uma kyautatawa makwabtansa masu laluran rashin lfy ko halin yau da gode daidai gwargwado da befi karfinsa ba.
"H'akan yasa duk makwabtansa suke gani girmasa.
"lokacin da Aisha ta fara JSS1 lokacin zahradee yana SS2 goying to 3 k'uma shine head boy a school din' dayake boys and girls ne' mafi yawancin lokuta Aisha tana makara sbd jiran kaninta da takeyi' sai ta rakasu nasu makarantan su shige snn takarisa nata.