← Book details Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 33 OF 89

Sashe 33

Aure Ibada Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"haba dai Hjy nifa tuni nariga na yanke shawara gobe kafin na karisa kasuwa zanje gidan Alhj Musa nagansa da wata yarinya'yar kyakykyawa mai hnkli' dama kwanaki muyi hirar dashi akan Akwai yaron da yake zuwa gunta koda akai masa mgnr yafito sai yace iyayensa sunce basu shirya ba.

"to kinga idan ya amince ina nimawa zahradee aurenta' suma su Shamsudee da Nurudee duk mgn zanmasu sufito da yarinyar da sukeso sbd nagaji da zamansu h'aka.

"amma shi zahradee inaso ya rigasu' idan har Alhj Musa ya amince koda wani satine a shirye nake.

"yawwa Alhj har naji dadi' Allah ya shige nama gaba".

"amin".

📖🖊
☘☘


AURE IBADA NE

FASAHA ONLINE WRITES F. O. W. ☘.

MMN USWAN

3⃣1⃣

"washe kafin Abba yaje kasuwa yabinya g'idan Alhj Musa' bayan sun gaisa ne Alhj Musa yake tambayar Abba lfy ya gansa da safe h'aka?".

"murmushi Abba yai sann yace wlh wata mahimmiyar mgn ce take tafe dani.

"to Allah yasa dai ba laifi naiwa uban dakina.

"duk dariya sukai' snn Abba yace h'aba dai.

"saida ya daidaita zamansa snn yace dama roko nazo h'ade da niman iri.

"kamar yaya Alhj Kailani? ban fahimtaba.

"himm Alhj Musa kenan" ina nufin nazo nemawa d'anka ne auren'yarta.

"wacce'yar'taka kenan daga ciki?".

"zainab wanda kwanaki mukai mgn akan cewa yaron da yake zuwa gunta kace ya turo magabatarsa amma beturo ba.

"Allah sarki wlh har na mance kamar muyi mgnr dakai.

"to yaya ake cikine?".

"wlh har yanzu shiru".

"alhamdullh'dama tsorona kada nayi nima akan nima.

"a'a wlh babu damuwa.

"aini na fika jin dadin wnn zance'sai wani dani daga ciki? yaran nawa da yawa.

"h'aka ne' zahradee ne?".

"wanne kenan daga ciki?".

"wanda yai aure kwanaki.

"Allahu Akbar' shine har zaikara? ikon Allah kenan.

"to idan har kasan babu wata matsala shikenan.

"insha Allahu babu komai" kasan kowani iyaye yanaso yadda aka mutu aka barsa shima yanaso yabar baya.

"kwarai da gske' to Allah ya tabbatar mana da alkairi.

"amin" ngd.

"amma wani hanzari ba guduba ya kamata yazo su daedaeta tsakaninsu.

"Ai dole' bayan su daidai ta mukuma ta rage namu.

"h'aka ne amma Dan Allah banaso a dauki lkc me tsayi.

"uban daki kenan' a yadda na tsarawa kaina dama koda Allah besa kazo da mgnr ga ba zainab bazata wuce wnn shekara ba batai aure.

"sbd koda ace Allah bekawokaba akwai wanda nake saran zanbata sai k'uma ga yadda Allah ya shirya.

"h'aka ne' to ngd ngd sosae Allah ya shige mana gaba.

"amin nima ngd.

"da yamma bayan Abba yadawo kasuwa yasa aka kira masa zahradee ga Hjy agun bayan kowa ya tattara hankalinsa gun daya snn Abba yace zahradee".

"na'am Abba".

kasan tunda nake dakai a rayuwata bantaba niman wani abu a gareka bako?".

"Eh" Abba.

"k'uma bantaba dora maka wani abuda nasan bazaka iya bako?".

"eh"Abba.

"to Dan Allah na tambayeka?".

"Allah yasa nasani Abba na".

"yanzu a naka tunani yadda nake sonka nake fifitaka da sauran'year uwanka ko zaka fadimi dalilin dayasa nake maka h'aka?".

"him' Abba kenan nasan sbd soyayyar da kakemin ne yasa h'aka.

"bayan h'aka fa?".

"shinedai nasani".

"son kenan sbd kyautatamin da kakeyi ne da k'uma tunda nake dakai bantaba saka wani abu ka musantami ba ko ba h'aka bane?".

"murmushi kawai zahradee yai.

"snn Abba yace a yanzuma umarni ne zanbaka ba niman iziniba son' sbd na duba duk cikinku kaine kafi dacewa dashi...

"cikin rawar jiki zahradee yace Abba f'adi koma menene shi insha Allahu zanyi maka shi.

"a'a son kafin na f'adi saikami alkawarin babu musu tsakanina dakai.

"insha Allahu Abba bazan taba musa makaba' bana fatan Allah yakawo ranar da zaka umar ceni da abu nai maka musu.

"allahamdull' ngd son.

"dama mgnr aure...

"aure Abba?".

"Eh" aure".

" ne muringa mu gama mgn da iyayen yarinya' yanzu ku muke jira kawai musa rana.

"amma Abba"...

"a'a"son kada muyi h'aka dakai.

"tun daga snn zahradee besake mgn ba".

"yanzu koda zuwa gobe ne sai kaje ku daidai ta' k'uma ka tabbatar kasiyewa kanka girma a gun yarinya daraja' kada kaje ka aikata abinda zaisa uban yarinyarnan ya daina gani girmana.

"son idan h'aka ya kasance wlh bazaka sake ji dadina ba.

'to Abba zankiyaye.

"tashi kaje Allah yai maka albarka.

"amin ngd Abba".

"bayan fitar zahradee ne Hjy ke tambayar Abba yadda sukai da Alhj Musa' Abba ya zaiyana mata duk yadda sukai Hjy tai murna sosae h'ade da cewa amma Alhj idan sun daidai ta tsakanisu ba lkc me tsayi za'a saba ko?".

"Eh" nima h'aka nakeso' shiyasa ma naiwa Alhj Musan mgn' shima yace h'akan yayi.

"to alhamdullh' Allah ya shige mana gaba".

'min Hjy".

"tunda zahradee yashige daki kwanciya kawai yai batare da mgn ba'Aisha tai tambaya har tagaji amma zahradee be tanka mata ba' da ta gaji da tambayar kwancita tai h'aka suka kwana.

"da yamma bayan su dawo kasuwa zahradee na kwance a dakinsa around 8-20 Abba ya tura Hjy ta kirasa sakamakon duk wayayinsa a kashe suke.

"koda Hjy taje a bakin kofa ta tsaya snn tai sallama' Aisha dake kwance ne tazo ta bude'gani Hjy yasata dukawa tace snn Hjy.

"yawwa snn' ina mijin naki?".

"yana ciki".

"kice masa abbansa yana kira".

"to Hjy".

"da sauri tamike ta koma cikin dakin ta sanar dashi Abba na kira" Dan karamin tsaki yai hade da mikewa.

"toilet ya shiga ya watsa ruwa snn yafito batare daya shafa mai ba wadrop yaje ya bude ya dauka wata dankareriyar shadda lemon green yasa snn ya dauki turare ya feshe jikinsa dashi hade da kwashe wayoyinsa ya zuba a aljihu.

"shiru Aisha tai tana kallonsa kawai sbd mmki irin wnnn kwalliyar.

"har yakai bakin kofa' tana zahradee ina zaka a irin wnn lkc ga k'uma wata uban kwalliya da kasha h'aka.

"murmushi yai h'ade da dawowa ya rungumeta snn yace I'm srry baby Abba zaya aikeni tun jiya g'idan wani abokinsa bansamu zuwa sai yanzu amma kiyi hkr bazan dade ba zandawo.

"to shikenan saika dawo' but pls dear take care of ur self.

"OK I'll" tnx.

"har zahrdee yakai bakin kofa da sauri Aisha tace au!! zahrdee ga key din mortar ka.

"yana amsa ya fita gun Abba yafara zuwa son har kafito?"

"Eh" Abba nafito'zantafi kenan".

"a dawo lfy k'uma Dan Allah a kiyaye.

"to Abba".

"zahrdee yana fita supermarket ya nufi yana isa kayane ya diba na tashi hankali kamar su turarika mayuka sabulai sweet chocolate dai sauransu ya hada snn ya karisa gidan su zainab.

"a bakin yai parking snn yafita zuwa cikin g'idan lkcn Alhj Musa da matarsa mahaifiyar su zainab da kishiryata duk suna parlour zahrdee yai sallama.

"Alhj Musa ne yai masa izini daya kariso cikin parlour' yana shiga dukawa yai cikin girmamawa ya gaidasu kansa na kasa.

"dukkansu suka hada baki suka amsa hade da tambayarsa iyayensa.

"Alhj Musa yacewa Hjy Hulaira kishiyar mmn zainab taje ta sanarwa zainab tai bako.

"batare da bata lkc ba ta mike da zafin namarta ta shige ciki.

"gani h'aka zahrdee yace Abba ni zantafi' Alhj Musa yace to zahrdee idan kaje ka gaidamin iyayen naka.

"to zasuji".

"zahrdee be dade da fitaba Zainab ta fito ita da inna Hulaira' bayan Zainab ta fitane Huaira ke tanbayar Alhj dama wnn shine yaro da kakegaya mana?".

"Eh" shine".

"Allah sarki' gskya nayaba da hnklinsa Allah yasa ayi damu.

"amin Alhj yace".

"duk sa Hjy Saratu mmnr Zainab taji dadin abin amma saita matse.

"zahrdee yana fita komawa mota yai ya zauna'be dade da zama ba Zainab ta fito'da sallama ta kariso gun.

"kusa da motar taja ta tsaya' gani h'aka yasa zahrdee fitowa daga motar ya zagayo.

"jikin motar ya jingina suna fuskantar juna' Zainab tace sannu da zuwa".

"yawwa'snnu 'yar mata.

"kina lfy?"

"lfy klau".

ya kike ya g'ida da hutu k'uma' tunda angama karatu ko?".

"Eh"h'aka ne result kawai muke jira".

"to Allah ya taimaka".

"amin'ngd".

"yah!! sunar malamar nema namance?".

"zainab".
"OK" srry h'aka fa akace".

"to zainab nasan basai nace komai ba' sbd duk wata abinda zanfadi anriga da ansanar dake daga g'ida ko?".

"Eh" h'aka ne".

"to yah!! kika gani nayi maki?" idan kinsan banyi makiba Dan Allah zafi kowa jin dadi sbd bazanso ayi maki doleba".

"ba badamuwa Zainab nayi maki?".

"saida Zainab tasa mayafi ta rufe fuska snn tace eh".

"wani irin bakin cikine yai kululu ya tokari zcyr zahrdee.

"to shikenan tunda kince nayi maki ngd'".

"nima ngd".

"zantafi amma Dan Allah kiyi hkr sbd bazan samo dawowa cikin satin nan".

"to sai yaushe zaka dawo".

"uhmmm!!" to maybe nest upper week.

"babu damuwa' ubangiji Allah yasa mukai.

"amin ngd".

"ni zabshige ciki".

"to zainab amma Dan Allah minti daya".

"komawa yai cikin mota ya memo h'ade da pen yadawo' gashi Dan Allah ki rubutami number wayatane babu caji shiyasa amma idan naje gida nai caji zakiji kirana.

"to shikenan".

"amsa Zainab tai ta rubuta masa snn ta mika masa.

"zainab ngd saikin jini".

"shikenan".

"ga sako Dan Allah".

"tsayawa tai taga wani sakone".

"ledar shoping din da yai ya dauko ya mika mata snn sukai sallama.

"zainab na shiga ije ledar tai a gaban Hjy hulaira snn tashige dakin su'dama lkcn Alhj Musa baya gun' budewa Hjy Hulaira takeyi tana fito da kayan daya bayan daya tana sambarka.

"gani Hjy Mmn Zainab batasa hannu ba yasata dibo kaya ta zuba mata a jiki' murmushi kawai tai batare da mgn ba.

"zahrdee yana isa gida dakinsa yashige' har Aisha tafara bcc shigowar shine yasa ta tashi hade da yimasa sannu da zuwa.

"bayan kwana biyu Abba yaje gidan su Alhj Musa suka daedaeta aka yanke masa sadaki hade da rana 16 October ranar jumma'a kenan yafito masu.

"Alhj Kailani yai murna sosae.

"tunda zahrdee yabar gidan su Zainab be kirata ba banle anyi mgnr zuwa.

"mmki sosae Yakama Zainab wani lkc sai taji kamar ta sanarwa inna Hulaira' amma dai sae tace bari takara daga masa kafa zuwa kwana biyu tagani.

"Abba ya hada Shamsudee da Nurudee yace saedai sufito da matar da zasu aure idan ba h'aka ba da kansa zai samo masu' shidae Shamsudee cewa yai yarinyar da yakeso a wnn shekarane zata zana weac din' ayi masa uzuri har takare.
Chapter 33 · 0% Book details