Sashe 80
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ina wuni Abba?"
"Lafiya lau me ke faruwa ne?"
Shiru suka yi ba wanda yayi magana, sai da ya sake tambayarsu a karo na biyu sannan Usman ya ce,
"Dama nazo wajen Inteesar ne muna tsaye muna magana da ita, daga zuwansa ya fara mata fad'..."
Abba ya katse sa da cewa
"Yaushe Inteesar tazo gidan? kuma ka meye alak'arka da ita?"
'Dan sunkuyar da kansa k'asa yayi tare da cewa
" Abba aurenta nake son nayi?"
Kallon mamaki Abba yayi masa ya ce,
"Bawan Allah kai musulmi ne?"
"Eh ni musulmi ne Abba."
"Kasan haramun ne ka nemi matar aure?"
Da sauri Usman ya kalle shi tare da cewa
"Matar aure?"
"Bata fad'a maka bane?"
Gaba d'aya jikinsa ne yayi sanyi, amma sai ya daure ya ce,
"Bansan cewa tana da aure ba Abba, bata fad'a mani ba."
"Tun yaushe kake tare da ita?"
"Baka gane ni bane Abba? nine Usman wanda na muka ta'ba samun accident da Inteesar kimanin watanni hud'u da suka wuce."
Sai a lokacin Abba ya tuna Usman ya ce
"Allah sarki, sai yanzun na tuna, amma ya akayi kasan tana nan ko kuma kuna waya da ita ne?"
"A'a Abba bamu waya da ita na dad'e ko na kira wayarta bata d'agawa wani lokacin bata shiga ko na kira a kashe."
To Inteesar tayi aure akwai igiyar aure akanta, wannan da ka gani shine mijinta, kallon Muhdeen yayi tare da sakin murmushi ya ce,
"Dan Allah kayi hak'uri ka gadarce ni rashin sani ne ya kawo haka, ina maku fatan alkhairi a rayuwar aurenku."
Abba ya ce
" Masha Allah, Allah ya baka wata macen auren tagari"
Sallama ya masu ya bud'e murfin motarsa ya shiga ya bar wajen, Abba ne ya kalli Muhdeen ya ce,
"Dan Allah kayi hak'uri Muhammad"
"Bakomai Abba."
Kai Abba ya jinjina tare da cewa
"Mu shiga ciki ko? ka tsaya kana tsaye a waje."
Shiga cikin gidan sukayi Abba na gaba Muhdeen na binsa a baya, da sallama suka shiga Inteesar da Umma na zaune a tabarma, Umma ce ta ce,
"Muhammad sannu da zuwa"
"Yauwa sannu Umma"
Durk'usawa yayi k'asa ya gaida Umma
"Umma ina wuni"
"Lafiya lau Muhammad bya aiki?"
"Aiki Alhamdulillah"
Zama yayi akan tabarma da Umma ta shimfid'a masa, Abba ne ya kalli Inteesar dake gaishe sa
"Abba ina wuni?"
"Lafiya lau, waye yazo wajenki a waje?"
Shiru tayi ta kasa magana, tsawa ya daka mata wanda yasa ta firgita ta matsa kusa da Muhdeen
"Kinsan cewa kina da aure zaki tsaya kina magana da wani saurayi, kinci arzikin ya sanar da ni gaskiya baku waya amma da yazo shine kika tsaya da shi baki sanar da shi cewa ke matar aure bace?"
"Abba ina k'ok'ari na sanar da shi ne sai ga yaya yazo."
Salati Umma ta saka tare da cewa
"Dama ba mijinki bane yazo? ai na d'auka shine yazo shiysa na barki kika fita."
Abba ne ya ce,
"Daga yau kada ki sake kula shi duk da shima naga Alamar yana da sanin yakamata, kuma nayi masa bayanin kinyi aure ya bawa mijinki hak'uri, kada na sake jin makamancin wannan abun ya faru idan kuma ba haka ba zakiyi mamanki na."
Idanunta cike da k'walla ta ce,
"Abba kayi hak'uri"
"Bani zaki ba hak'uri ba mijinki zaki nemi yafiyarsa, tashi ku tafi."
"Abba mu tafi ina"
"Ina ne gidanku?
Kina da wani gidan da yafi gidan mijinki ne a yanzun?"
"Abba ba tare muka zo ba kuma ni sai anjima zan..."
Kafin takai k'arshen maganar da tayi niyyar yi ne ya d'aga mata hannu
"Tashi kibi mijinki"
Wani bak'in ciki da takaici ne suka lullu'be ta, yayi da shi kuma zuciyarsa fara tas murna kamar ya zuba ruwa k'asa yasha, tashi yayi tare d masu sallama da godiya ya nufi hanyar fita yana jiran fitowarta, sallama tayi harda kukanta basu kula ta ba haka ta mik'e ta nufi hanyar fita Abba na binta a baya.
Yana tsaye jikin motarsa yana ganin fitowarsu baisan lokacin da murmushi ya su'buce masa ba, kwana tayi don komawa gidansu Mummy taji muryar Abbanta na cewa
"Ina zakije?"
Haka yasa ta dawo don tuna maganar Mummy da suka ce kada ta sanar da Abbanta da Ummanta matsalar da ta faru, hakan yasa tayi shiru ta shiga motar ganin yana bud'e mata murfin motar, shiga tayi inda Abba ya k'ara bashi hak'uri ya nuna masa bakomai, Abba ya koma gida yayin da Inteesar ta d'ora kanta a saman cinyarata tana ta sakin kuka, tada motar yayi yabar layain, jin sautin kukanta yake har cikin ransa, amma shi baiga abun kuka ba, shi fa ta masa laifi baiyi kuka ba sai ita, saboda tasabar jin dad'i.
Ganin tsawon lokaci suna tafiya ne kuma tasan gidan su day na Mummy ba nisa yasa ta d'aga kai taga ina suke, gabanta ne ya fad'i ganin wani hanya daban Wanda bata san da ita ba , da sauri ta kalle shi ganin ya tamke fuska ya fito mata a asalin Muhdeen d'insa yasa taji tsoronsa ya dawo mata sabo, d'aurawa tayi ta ce
"Yaya ina zaka kaini? wallahi su Mummy zasu neme ni basu ganeni ba."
Kamar kurma haka ya k'yaleta kamar baiji ta ba, sau uku tana magana ya share ta
"Nidai gaskiya ka mayar Dani gida dan bazan koma gidanka ba."
Nan ma shiru bata ankara ba taga yayi parking a k'ofar gidan wani tangamemen gida, horn yayi mai gadi ne ya fito ya ga Muhdeen sanna ya bud'e masa gate ya shiga yayi parking, mai gadin ya k'araso yana gaishe sa ya amsa tare da tambayarsa ya aiki, Nima ya gaishe ni amma duk rashin son magana da na ke na amsa, tsaye nayi ina k'arewa gidan kallo kamar wata bak'auya, ta shagala da kallon k'ayataccen gidan, ta mance da wai fushi take da shi, sai jin muryarsa tayi yana cewa
"Idan kin gama sai kizo mu shiga ciki."
Kunya ce ta kamata ta had'e fuska ta ce
"Ba inda zan shiga."
Ganin yana tattare hannun rigaraa ya sa ta ce
"Me zakayi"?
"Zan d'auke ki ne."
Da sauri tayi gaba yana binta a baya tsayawa tayi daf da k'ofar yayin da shi kuma ya bud'e k'ofar ya shiga, tsayawa tayi ta coge ya kalle ta ya ce,
"Ba zaki shigo bane? tura baki tayi tare d cewa
"Ba inda zan ahiga har sai ka mayar dani gida."
Baice da ita komai ba ya shige ciki abinsa, ya barta nan tsaye a wajen.
Babban Babban falo ne mai d'auke da sofa sa set biyu na royal, waoyinsa ya ajiye Kan center table dake falon,. kai tsaye bedroom ya wuce ya inda ya fad'a toilet yayi wanka ya ya feshe jikinsa da turare mai dad'in k'amshi.
Fitowa yayi sanye da kananun kaya a jikinsa, riga red color da wanda 3 quarter black , yayi masifar kyau yana tafe cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyun maza, k'irarsa da cikar zatinsa irin na cikakken namiji suka bayyana, k'amshin turarensa ne suka fara sanar da ita ya k'araso, juyawa ta kalle shi k'wayar idonsa ta kalla da sauri ta j
anye idonta ganin wani irin kwarjini da yayi mata, bata ankare ba sai ji tayi ya d'auke ta cak kamar jaririya, wutsil wutsil ta fara yi amma rikon da yayi mata ba na wasa bane.
Har cikin bedroom d'insa ya shiga da ita bai dire ta ko ina ba sai cikin toilet a bahon wanka dake cike da ruwa, ganin yadda ya saka ta tsamo-tsamo cikin ruwa gata ta jike sharkaf da ruwa, hakan yasa ta fashe da kuka bata San me zata cewa su Mummy da Gwaggo ba, kuka ta cigaba da yi tana cewa,
"Ni ka kaini gida"
"Wane gida zan kaiki? ai wannan shine gidanki."
"Nikam ba gida na bane nan "
"To naji ba gidanki bane bari nayi maki wanka sai ma tafi ? amma idan baki tsaya nayi maki wanka b a to muna na. gidan."
"Ya zanyi da kayana da suka jike?"
"Kada ki damu akwia sababbin kaya a gidan nan zan baki ki saka."
Make kafada tayi
"Ban yarda ba su Gwaggo zasuyi mani fad'a"
Bai saurare ta ba ya fara cire mata rigar jikinta, bayan ya saura daga ita sai bra and pant ne ya rik'e bra d'in tare da rufe k'irjinta, 'balle bra d'in yayi dukiyar fulaninta suka bayyana cirko -cirko kamr su tsire idanunsa, cije le'b'bensa yayi tare da zare mata pant d'in, sabulun wanka ya d'eba yana sawa a hannunsa yana murza mata a jikinta duk da ta fahimci cewa bawai wanka zaiyi mata ba kawai yana so ne ya luguiguita ta Dan yadda ya dinga mata wasa da bra d'inta yana shafasu da sunan wanka, ganin abun nasa yayi yawa ne yasa ta saka masa kuka.
Sannan ya d'aurayota ya d'aura mata towel, ita kuma kunya ce ke damunta ta da takaici,bayan ya nad'e ta cikin towel d'in ya sungumenta kamar jaririya sai gaban dressing mirror zai sha fa mata ta ce bata so, don haka ya dire ta a tsakiyar gadon shim ya kwanta tare da janyo masu bargo ya lullu'be su.
"Baby nayi missing naki sosai."
Kuka ta saka ta ce
"Wallahi nikam bazan yarda ba sai ka..."kafin takai k'arshen maganar ta ya had'e bakinsu waje d'aya ya fara tsotson la'b'banta kamar ya samu sweet, hannunsa na kan bra d'in ta yana murza su.
"Lafiya lau me ke faruwa ne?"
Shiru suka yi ba wanda yayi magana, sai da ya sake tambayarsu a karo na biyu sannan Usman ya ce,
"Dama nazo wajen Inteesar ne muna tsaye muna magana da ita, daga zuwansa ya fara mata fad'..."
Abba ya katse sa da cewa
"Yaushe Inteesar tazo gidan? kuma ka meye alak'arka da ita?"
'Dan sunkuyar da kansa k'asa yayi tare da cewa
" Abba aurenta nake son nayi?"
Kallon mamaki Abba yayi masa ya ce,
"Bawan Allah kai musulmi ne?"
"Eh ni musulmi ne Abba."
"Kasan haramun ne ka nemi matar aure?"
Da sauri Usman ya kalle shi tare da cewa
"Matar aure?"
"Bata fad'a maka bane?"
Gaba d'aya jikinsa ne yayi sanyi, amma sai ya daure ya ce,
"Bansan cewa tana da aure ba Abba, bata fad'a mani ba."
"Tun yaushe kake tare da ita?"
"Baka gane ni bane Abba? nine Usman wanda na muka ta'ba samun accident da Inteesar kimanin watanni hud'u da suka wuce."
Sai a lokacin Abba ya tuna Usman ya ce
"Allah sarki, sai yanzun na tuna, amma ya akayi kasan tana nan ko kuma kuna waya da ita ne?"
"A'a Abba bamu waya da ita na dad'e ko na kira wayarta bata d'agawa wani lokacin bata shiga ko na kira a kashe."
To Inteesar tayi aure akwai igiyar aure akanta, wannan da ka gani shine mijinta, kallon Muhdeen yayi tare da sakin murmushi ya ce,
"Dan Allah kayi hak'uri ka gadarce ni rashin sani ne ya kawo haka, ina maku fatan alkhairi a rayuwar aurenku."
Abba ya ce
" Masha Allah, Allah ya baka wata macen auren tagari"
Sallama ya masu ya bud'e murfin motarsa ya shiga ya bar wajen, Abba ne ya kalli Muhdeen ya ce,
"Dan Allah kayi hak'uri Muhammad"
"Bakomai Abba."
Kai Abba ya jinjina tare da cewa
"Mu shiga ciki ko? ka tsaya kana tsaye a waje."
Shiga cikin gidan sukayi Abba na gaba Muhdeen na binsa a baya, da sallama suka shiga Inteesar da Umma na zaune a tabarma, Umma ce ta ce,
"Muhammad sannu da zuwa"
"Yauwa sannu Umma"
Durk'usawa yayi k'asa ya gaida Umma
"Umma ina wuni"
"Lafiya lau Muhammad bya aiki?"
"Aiki Alhamdulillah"
Zama yayi akan tabarma da Umma ta shimfid'a masa, Abba ne ya kalli Inteesar dake gaishe sa
"Abba ina wuni?"
"Lafiya lau, waye yazo wajenki a waje?"
Shiru tayi ta kasa magana, tsawa ya daka mata wanda yasa ta firgita ta matsa kusa da Muhdeen
"Kinsan cewa kina da aure zaki tsaya kina magana da wani saurayi, kinci arzikin ya sanar da ni gaskiya baku waya amma da yazo shine kika tsaya da shi baki sanar da shi cewa ke matar aure bace?"
"Abba ina k'ok'ari na sanar da shi ne sai ga yaya yazo."
Salati Umma ta saka tare da cewa
"Dama ba mijinki bane yazo? ai na d'auka shine yazo shiysa na barki kika fita."
Abba ne ya ce,
"Daga yau kada ki sake kula shi duk da shima naga Alamar yana da sanin yakamata, kuma nayi masa bayanin kinyi aure ya bawa mijinki hak'uri, kada na sake jin makamancin wannan abun ya faru idan kuma ba haka ba zakiyi mamanki na."
Idanunta cike da k'walla ta ce,
"Abba kayi hak'uri"
"Bani zaki ba hak'uri ba mijinki zaki nemi yafiyarsa, tashi ku tafi."
"Abba mu tafi ina"
"Ina ne gidanku?
Kina da wani gidan da yafi gidan mijinki ne a yanzun?"
"Abba ba tare muka zo ba kuma ni sai anjima zan..."
Kafin takai k'arshen maganar da tayi niyyar yi ne ya d'aga mata hannu
"Tashi kibi mijinki"
Wani bak'in ciki da takaici ne suka lullu'be ta, yayi da shi kuma zuciyarsa fara tas murna kamar ya zuba ruwa k'asa yasha, tashi yayi tare d masu sallama da godiya ya nufi hanyar fita yana jiran fitowarta, sallama tayi harda kukanta basu kula ta ba haka ta mik'e ta nufi hanyar fita Abba na binta a baya.
Yana tsaye jikin motarsa yana ganin fitowarsu baisan lokacin da murmushi ya su'buce masa ba, kwana tayi don komawa gidansu Mummy taji muryar Abbanta na cewa
"Ina zakije?"
Haka yasa ta dawo don tuna maganar Mummy da suka ce kada ta sanar da Abbanta da Ummanta matsalar da ta faru, hakan yasa tayi shiru ta shiga motar ganin yana bud'e mata murfin motar, shiga tayi inda Abba ya k'ara bashi hak'uri ya nuna masa bakomai, Abba ya koma gida yayin da Inteesar ta d'ora kanta a saman cinyarata tana ta sakin kuka, tada motar yayi yabar layain, jin sautin kukanta yake har cikin ransa, amma shi baiga abun kuka ba, shi fa ta masa laifi baiyi kuka ba sai ita, saboda tasabar jin dad'i.
Ganin tsawon lokaci suna tafiya ne kuma tasan gidan su day na Mummy ba nisa yasa ta d'aga kai taga ina suke, gabanta ne ya fad'i ganin wani hanya daban Wanda bata san da ita ba , da sauri ta kalle shi ganin ya tamke fuska ya fito mata a asalin Muhdeen d'insa yasa taji tsoronsa ya dawo mata sabo, d'aurawa tayi ta ce
"Yaya ina zaka kaini? wallahi su Mummy zasu neme ni basu ganeni ba."
Kamar kurma haka ya k'yaleta kamar baiji ta ba, sau uku tana magana ya share ta
"Nidai gaskiya ka mayar Dani gida dan bazan koma gidanka ba."
Nan ma shiru bata ankara ba taga yayi parking a k'ofar gidan wani tangamemen gida, horn yayi mai gadi ne ya fito ya ga Muhdeen sanna ya bud'e masa gate ya shiga yayi parking, mai gadin ya k'araso yana gaishe sa ya amsa tare da tambayarsa ya aiki, Nima ya gaishe ni amma duk rashin son magana da na ke na amsa, tsaye nayi ina k'arewa gidan kallo kamar wata bak'auya, ta shagala da kallon k'ayataccen gidan, ta mance da wai fushi take da shi, sai jin muryarsa tayi yana cewa
"Idan kin gama sai kizo mu shiga ciki."
Kunya ce ta kamata ta had'e fuska ta ce
"Ba inda zan shiga."
Ganin yana tattare hannun rigaraa ya sa ta ce
"Me zakayi"?
"Zan d'auke ki ne."
Da sauri tayi gaba yana binta a baya tsayawa tayi daf da k'ofar yayin da shi kuma ya bud'e k'ofar ya shiga, tsayawa tayi ta coge ya kalle ta ya ce,
"Ba zaki shigo bane? tura baki tayi tare d cewa
"Ba inda zan ahiga har sai ka mayar dani gida."
Baice da ita komai ba ya shige ciki abinsa, ya barta nan tsaye a wajen.
Babban Babban falo ne mai d'auke da sofa sa set biyu na royal, waoyinsa ya ajiye Kan center table dake falon,. kai tsaye bedroom ya wuce ya inda ya fad'a toilet yayi wanka ya ya feshe jikinsa da turare mai dad'in k'amshi.
Fitowa yayi sanye da kananun kaya a jikinsa, riga red color da wanda 3 quarter black , yayi masifar kyau yana tafe cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyun maza, k'irarsa da cikar zatinsa irin na cikakken namiji suka bayyana, k'amshin turarensa ne suka fara sanar da ita ya k'araso, juyawa ta kalle shi k'wayar idonsa ta kalla da sauri ta j
anye idonta ganin wani irin kwarjini da yayi mata, bata ankare ba sai ji tayi ya d'auke ta cak kamar jaririya, wutsil wutsil ta fara yi amma rikon da yayi mata ba na wasa bane.
Har cikin bedroom d'insa ya shiga da ita bai dire ta ko ina ba sai cikin toilet a bahon wanka dake cike da ruwa, ganin yadda ya saka ta tsamo-tsamo cikin ruwa gata ta jike sharkaf da ruwa, hakan yasa ta fashe da kuka bata San me zata cewa su Mummy da Gwaggo ba, kuka ta cigaba da yi tana cewa,
"Ni ka kaini gida"
"Wane gida zan kaiki? ai wannan shine gidanki."
"Nikam ba gida na bane nan "
"To naji ba gidanki bane bari nayi maki wanka sai ma tafi ? amma idan baki tsaya nayi maki wanka b a to muna na. gidan."
"Ya zanyi da kayana da suka jike?"
"Kada ki damu akwia sababbin kaya a gidan nan zan baki ki saka."
Make kafada tayi
"Ban yarda ba su Gwaggo zasuyi mani fad'a"
Bai saurare ta ba ya fara cire mata rigar jikinta, bayan ya saura daga ita sai bra and pant ne ya rik'e bra d'in tare da rufe k'irjinta, 'balle bra d'in yayi dukiyar fulaninta suka bayyana cirko -cirko kamr su tsire idanunsa, cije le'b'bensa yayi tare da zare mata pant d'in, sabulun wanka ya d'eba yana sawa a hannunsa yana murza mata a jikinta duk da ta fahimci cewa bawai wanka zaiyi mata ba kawai yana so ne ya luguiguita ta Dan yadda ya dinga mata wasa da bra d'inta yana shafasu da sunan wanka, ganin abun nasa yayi yawa ne yasa ta saka masa kuka.
Sannan ya d'aurayota ya d'aura mata towel, ita kuma kunya ce ke damunta ta da takaici,bayan ya nad'e ta cikin towel d'in ya sungumenta kamar jaririya sai gaban dressing mirror zai sha fa mata ta ce bata so, don haka ya dire ta a tsakiyar gadon shim ya kwanta tare da janyo masu bargo ya lullu'be su.
"Baby nayi missing naki sosai."
Kuka ta saka ta ce
"Wallahi nikam bazan yarda ba sai ka..."kafin takai k'arshen maganar ta ya had'e bakinsu waje d'aya ya fara tsotson la'b'banta kamar ya samu sweet, hannunsa na kan bra d'in ta yana murza su.