Sashe 69
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Cikinku akwai wanda yaga fitar matar gidan nan?"
Girgiza kai mai gadin yayi tare da cewa
"Hajiya Babba dai tun jiya da ta fita yanzun ta dawo, amma Hajiya k'arama banga fitarta ba gaskiya."
Shiru Muhdeen yayi yana nazari duk ya bincike gidan nan amma bata nan, kuma mai gadi baiga fitarta ba, juyawa yayi ya kalli sauran ma'aikatan gidan ya tambaya su ko akwai Wanda yaga fitarta kowa ya ce bai gani ba, dubansa ya maida wajen mai gadin ya ce,
"Kuma ba wanda yazo gidan nan yau?"
"Eh to Mahaifiyarka tazo ita da k'anwar ka da safe."
"Akan idonka suka fita?"
"K'warai kuwa akan Ido na suka fita."
"Basu fita tare da ita ba?"
Nan sauran ma'aikatan gidan suka tabbatar da suna dawowa Mummy zata fita kuma ita kad'aice suka hangeta a bayan motar, sai Mufida dake gefen Direban.
Haka ya juya ya koma cikin gidan, kai tsaye d'akinsa ya nufa ya shige tare da zama a bakin gadon, zamansa kenan sai ga Sumayya ta turo k'ofar ta shigo, zama tayi gefensa tare da rik'o hannunsa cikin nata ta fara magana
"Ya naganka haka kamar kana cikin damuwa?"
Ba tare da ya kalle ta ba ya ce,
"Wani lokaci kika dawo gidan nan?"
Kwantar da kanta tayi a gefen kafad'arsa ta zagayo da hannunta d'aya ta bayansa ta rungume sa d'ayan hannun kuma tana rik'e da hannunsa ta fara magana
"Dawowa ta fa kenan naganka kana k'ok'arin shiga d'akin Amaryarka, gashi naga bata girka muna komai ba yau kuma yunwa nake ji."
Ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa
"Nima tunda na dawo nake nemanta bansan ina ta shiga ba."
Gaban Sumayya ne ya fad'i jin maganarsa don ita dai ta san da cewa ta barta kwance matacciya kodai bata mutu bane? ko kuma dai ta rayu ne, to idan bata mutu ba ai da anganta a cikin gidannan amma shiru? meke faruwa ne? haka take ta tunani tare da anyyana abubuwa dayawa a cikin zuciyarta, ganin yadda ta fad'a duniyar tunani ya tambaya ta
"Tunanin me kike yi ne?"
Murmushi tayi tare da k'ara narkewa a jikinsa ta ce
"Bakomai, kada ka damu maybe wani uzurin ne yasa ta fita."
Girgiza kai yayi tare da cewa
"Ba uzirin da zaisa ta fita kai tsaye ba tare da sani na ba."
"Ok to Allah ya dawo da ita lafiya."
"Ameen"
"Baby nayi missing naka fa, amma kai naga kamar ba kayi missing d'ina ba, ada baka iya kwana biyu baka neme ni ba amma yanzun kwana biyu shiru baka ma damu da ni ba, ko a jikinka ni gani nake ma kamar ba kai ba wallahi, ka canza mun."
Zura hannayenta tayi cikin rigarshi ta fara shafar kwantaccen gashin k'irjinsa tana shafawa, wani yarrr yake ji a jikinsa take yanayinsa ya sauya, ganin hakan yasa ta saki wani shu'umin murmushi, ganin tana son sashi cikin wani yanayi ne yasa ya ce mata,
"Pls ki bari, bana cikin yanayin a yanzun so nake n
asan halin da Inteesar take ciki."
"Kada ka damu ita ba k'aramar yarinya bace, duk inda ta je zata dawo mana cikin k'oshin lafiya."
Ya bud'e baki da niyyar magana kenan tayi saurin saka bakinta cikin nasa ta fara tsotsa kamar ta samu sweet, hannunta na cikin rigarsa tana masa tafiyar tsutsa, baisan lokacin da ya fara maida mata da martanin abunda take masa ba,dama ba wata rigar arziki ce a jikinta ba, nan danan ya raba ta da kayan jikinta anan ya k'ara tabbatar wa da kansa cewa lallai mata suna suka da kafin ya fara ganin surar jikin Inteesar idan yaga jikin Sumayya burge shi take amma tunda yaga suffar jikin Inteesar sai yaga yanzu jikin Sumayya ba komai bane, dan fatarta bai kai na Inteesar laushi da shek'i da santsi ba, haka breast d'inta ma bai kai na Inteesar girma da laushi ba uwa uba tsayuwa don breast d'in Inteesar a cike suke kamar an hura balon-balon kuma a tsaye kem basu rankwafa ba bare su zube, ita kuma Sumayya nonuwanta k'ananu ne irin masu tsawon nan dan har sun d'an rankwafa.
Haka suka dinga wasanni da junansu daga nan suka afka duniyar ma'aurata, ya d'an samu gamsuwa d ita amma bai kai gamsuwar da ya samu da Inteesar ba, dan ko baiyi sex da Inteesar ba iya wasa kawai yana samun gamsuwar da ko yayi sex da Sumayya baya samunta, lallai Allah ya mata baiwar ni'ima.
Bayan sun samu nutsuwa ne ya tashi ya shiga toilet ya tsarkake jikinsa.
Ita ko kwanciyarta tayi don dama sai yayi fama da ita kafin tayi wanka kullun haka suke ya zama jiki.
Bayana ya canza kaya ne ya kalle ta tare da cewa
"Ki tashi kije kiyi wanka lokacin sallar la'asar tayi, daga masallaci zan tafi asibiti naji ki ta tafi wajen Ummanta ne, idan kuma bata nan zanje gida ko ta tafi wajen Mummy da Gwaggo."
Bayan an idar da sallar la'asar daga masallaci asibiti ya koma, kai tsaye ya nufi word d'in da aka kwantar da Umma a can, Jabeer na k'ok'arin fitowa daga d'akin shi kuma yana k'ok'arin shuga ciki, komawa baya yayi don yana son magana da Jabeer d'in, kallonsa Jabeer yayi tare da cewa
"Har ka dawo ne angon Sumy?"
Kauda kansa yayi kamar baiji shi ba, Jabeer ya cigaba da cewa
"Kazo ganin surukanka ne ko? jikin nata da sauk'i insha Allah gobe za'a sallame ta."
"Ni duk ba wannan ba, a cikin nan da ka fito kaga Inteesar a ciki ne?"
Kallonsa Jabeer yayi tare da cewa
"Wata Inteesar d'in?"
"Ya ina tambayarka kana dawo mani da tambayar rainin wayo, wace Inteesar kasan zan tambaya bayan matata."
"Au haba dama kana da mata Inteesar ce?ai na d'auka Sumayya ce kawai matarka Inteesar kuwa 'yar aiki ce a wajenku."
Baida lokacin jurara maganganun Jabeer d'in don haka sai ya shige cikin d'akin dan bazai iya jurar maganganunsa ba.
B'angaren Mummy kuwa koda tabar Mufida a Asibiti gidan ta nufa, inda ta tarar da Dady da Gwaggo suna zaman jiran dawowarta, koda Gwaggo ta ganta ta fara sababi tana cewa
"Wannan wani irin mugun hali ne kike so ki d'auko Fatima? kibar gidan nan tun sassafe ko abinci na baki bani ba kin tashi kin tadiyarki ko a jikinki ko? wato idan ma yunwa ta illata ni ba damuwarki bane ko Fatima? kuma kinsan ina da gyambon ciki bana iya jurar yunwa yanzun nan jiki na sai ya soma rawa ko akwai abunda na tare maki a cikin gidan ne da kika fara gajiya da ni? nan fa gidan d'ana ne ni na haife shi kafin ki ganshi ya aure ki, don haka baza ki hora ni da yunwa ba abincin da d'ana ne yake nemowa."
Girgiza kai Mummy tayi tare da murmushin takaici, don inda sabo ta saba da halin Gwaggo haka take dam, shiyasa hakan bai dame ta ce,
"Don Allah kiyi hak'uri Gwaggo, wallahi nima tafiyar a ba shiri tazo mani dole ce tasa na fita."
"Au dole ne fitar shiysa amma ni ba dole bane bani abinci ko?"
"Allah ya huci zuciyarki Gwaggo, na kammala had'a breakfast sannan na tafi sha'afa nayi ne shiyasa, kuma Gwaggo ai da kika ji shiru da sai ki shiga kitchen ki d'ebi kici ."
"Da nina saba shiga kitchen na d'ibi abincin naci?"
Dady ne ya kalli Gwaggo ya ce,
"Kiyi hak'uri Gwaggo insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba."
Kallon Mummy yayi tare da cewa
"Wai yau sammakon gaida Umman Inteesar kikayi haka?
Ajiyar zuciya ta sauke tana tunanin ta sanar da shi ne ki kada ta sanar da shi?
Idan ta sanar da shi dole Gwaggo zata sani kuma Gwaggo ba zata iya bata matsala akan shawara da ta yanke musamman idan akayi la'akari da soyayyar da take yiwa Muhdeen.
Daga alk'alamin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don neman k'arin bayani
09065327995
Love you oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Page6
Idan ta sanar dashi dole Gwaggo zata sani, kuma Gwaggo zata iya bata matsala akan shawara da ta yanke, musamman idan akayi la'akari da soyayyar da yiwa Muhdeen.
"Eh Asbiti naje tare da Mufida na barta a can zuwa anjima zata dawo."
Daga nan kitchen ta nufa dan ta kawo masu breakfast nasu, jin muryar Gwaggo tayi tana cewa
"A'a idan saboda mu zaki shiga dawo ki huta, don nariga na cika ciki na ban tsaya jiranki ba nida Sani muka ci."
Daga nan Mummy komawa d'akinta tayi, duk da tana jin yunwar amma ji take ma ba zata iya cin komai ba.
Koda Muhdeen ya shiga d'akin Umma ya samu zaune a bakin gadon, sai Mama Huraira ce a gefenta sai wasu mata guda uku mak'otan Umma da suka zo dubiya.
"Assalamu alaikum"
Gaba d'ayansu suka amsa sallama, ya k'araso ya durk'usa ya gaishe su cikin girmamawa tare da k'ara tambayar Umma da jiki, suka amsa masa da sauk'i.
Dube-dube yake kamar mai neman wani abu, ya kasa magana da dukkan alamu Inteesar bata cikin d'akin, tamabayar kansa yake ko ina take ko tana toilet ki kuma ta fita tayi sallah ne, to ai kuma ga d'akin yau akwai wajen sallah bai cika ba irin na wancan ranar, Mama Huraira ce ta lura kamar akwai abunda take nema ta kalle shi ta ce,
"Muhammad akwai abunda kake nema ne?"
Murmushi yayi tare da cewa
"Bakomai na d'auka Inteesar tazo ne."
Girgiza kai tayi tare da cewa
"Gaskiya yau bata zo ba, ka barta a gida bata nan ne?"
Ya rasa ma ta ian zai fara mata bayani,magana ya fara yana cewa
"Dama munyi zata zo ne, to na d'auka ta iso ne ashe bata zo ba"
Girgiza kai tayi
"Bata zo nan ba gaskiya."
Sallama yayi masu tare da cewa bari ya koma gidan kila bata samu fitowa bane.
Girgiza kai mai gadin yayi tare da cewa
"Hajiya Babba dai tun jiya da ta fita yanzun ta dawo, amma Hajiya k'arama banga fitarta ba gaskiya."
Shiru Muhdeen yayi yana nazari duk ya bincike gidan nan amma bata nan, kuma mai gadi baiga fitarta ba, juyawa yayi ya kalli sauran ma'aikatan gidan ya tambaya su ko akwai Wanda yaga fitarta kowa ya ce bai gani ba, dubansa ya maida wajen mai gadin ya ce,
"Kuma ba wanda yazo gidan nan yau?"
"Eh to Mahaifiyarka tazo ita da k'anwar ka da safe."
"Akan idonka suka fita?"
"K'warai kuwa akan Ido na suka fita."
"Basu fita tare da ita ba?"
Nan sauran ma'aikatan gidan suka tabbatar da suna dawowa Mummy zata fita kuma ita kad'aice suka hangeta a bayan motar, sai Mufida dake gefen Direban.
Haka ya juya ya koma cikin gidan, kai tsaye d'akinsa ya nufa ya shige tare da zama a bakin gadon, zamansa kenan sai ga Sumayya ta turo k'ofar ta shigo, zama tayi gefensa tare da rik'o hannunsa cikin nata ta fara magana
"Ya naganka haka kamar kana cikin damuwa?"
Ba tare da ya kalle ta ba ya ce,
"Wani lokaci kika dawo gidan nan?"
Kwantar da kanta tayi a gefen kafad'arsa ta zagayo da hannunta d'aya ta bayansa ta rungume sa d'ayan hannun kuma tana rik'e da hannunsa ta fara magana
"Dawowa ta fa kenan naganka kana k'ok'arin shiga d'akin Amaryarka, gashi naga bata girka muna komai ba yau kuma yunwa nake ji."
Ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa
"Nima tunda na dawo nake nemanta bansan ina ta shiga ba."
Gaban Sumayya ne ya fad'i jin maganarsa don ita dai ta san da cewa ta barta kwance matacciya kodai bata mutu bane? ko kuma dai ta rayu ne, to idan bata mutu ba ai da anganta a cikin gidannan amma shiru? meke faruwa ne? haka take ta tunani tare da anyyana abubuwa dayawa a cikin zuciyarta, ganin yadda ta fad'a duniyar tunani ya tambaya ta
"Tunanin me kike yi ne?"
Murmushi tayi tare da k'ara narkewa a jikinsa ta ce
"Bakomai, kada ka damu maybe wani uzurin ne yasa ta fita."
Girgiza kai yayi tare da cewa
"Ba uzirin da zaisa ta fita kai tsaye ba tare da sani na ba."
"Ok to Allah ya dawo da ita lafiya."
"Ameen"
"Baby nayi missing naka fa, amma kai naga kamar ba kayi missing d'ina ba, ada baka iya kwana biyu baka neme ni ba amma yanzun kwana biyu shiru baka ma damu da ni ba, ko a jikinka ni gani nake ma kamar ba kai ba wallahi, ka canza mun."
Zura hannayenta tayi cikin rigarshi ta fara shafar kwantaccen gashin k'irjinsa tana shafawa, wani yarrr yake ji a jikinsa take yanayinsa ya sauya, ganin hakan yasa ta saki wani shu'umin murmushi, ganin tana son sashi cikin wani yanayi ne yasa ya ce mata,
"Pls ki bari, bana cikin yanayin a yanzun so nake n
asan halin da Inteesar take ciki."
"Kada ka damu ita ba k'aramar yarinya bace, duk inda ta je zata dawo mana cikin k'oshin lafiya."
Ya bud'e baki da niyyar magana kenan tayi saurin saka bakinta cikin nasa ta fara tsotsa kamar ta samu sweet, hannunta na cikin rigarsa tana masa tafiyar tsutsa, baisan lokacin da ya fara maida mata da martanin abunda take masa ba,dama ba wata rigar arziki ce a jikinta ba, nan danan ya raba ta da kayan jikinta anan ya k'ara tabbatar wa da kansa cewa lallai mata suna suka da kafin ya fara ganin surar jikin Inteesar idan yaga jikin Sumayya burge shi take amma tunda yaga suffar jikin Inteesar sai yaga yanzu jikin Sumayya ba komai bane, dan fatarta bai kai na Inteesar laushi da shek'i da santsi ba, haka breast d'inta ma bai kai na Inteesar girma da laushi ba uwa uba tsayuwa don breast d'in Inteesar a cike suke kamar an hura balon-balon kuma a tsaye kem basu rankwafa ba bare su zube, ita kuma Sumayya nonuwanta k'ananu ne irin masu tsawon nan dan har sun d'an rankwafa.
Haka suka dinga wasanni da junansu daga nan suka afka duniyar ma'aurata, ya d'an samu gamsuwa d ita amma bai kai gamsuwar da ya samu da Inteesar ba, dan ko baiyi sex da Inteesar ba iya wasa kawai yana samun gamsuwar da ko yayi sex da Sumayya baya samunta, lallai Allah ya mata baiwar ni'ima.
Bayan sun samu nutsuwa ne ya tashi ya shiga toilet ya tsarkake jikinsa.
Ita ko kwanciyarta tayi don dama sai yayi fama da ita kafin tayi wanka kullun haka suke ya zama jiki.
Bayana ya canza kaya ne ya kalle ta tare da cewa
"Ki tashi kije kiyi wanka lokacin sallar la'asar tayi, daga masallaci zan tafi asibiti naji ki ta tafi wajen Ummanta ne, idan kuma bata nan zanje gida ko ta tafi wajen Mummy da Gwaggo."
Bayan an idar da sallar la'asar daga masallaci asibiti ya koma, kai tsaye ya nufi word d'in da aka kwantar da Umma a can, Jabeer na k'ok'arin fitowa daga d'akin shi kuma yana k'ok'arin shuga ciki, komawa baya yayi don yana son magana da Jabeer d'in, kallonsa Jabeer yayi tare da cewa
"Har ka dawo ne angon Sumy?"
Kauda kansa yayi kamar baiji shi ba, Jabeer ya cigaba da cewa
"Kazo ganin surukanka ne ko? jikin nata da sauk'i insha Allah gobe za'a sallame ta."
"Ni duk ba wannan ba, a cikin nan da ka fito kaga Inteesar a ciki ne?"
Kallonsa Jabeer yayi tare da cewa
"Wata Inteesar d'in?"
"Ya ina tambayarka kana dawo mani da tambayar rainin wayo, wace Inteesar kasan zan tambaya bayan matata."
"Au haba dama kana da mata Inteesar ce?ai na d'auka Sumayya ce kawai matarka Inteesar kuwa 'yar aiki ce a wajenku."
Baida lokacin jurara maganganun Jabeer d'in don haka sai ya shige cikin d'akin dan bazai iya jurar maganganunsa ba.
B'angaren Mummy kuwa koda tabar Mufida a Asibiti gidan ta nufa, inda ta tarar da Dady da Gwaggo suna zaman jiran dawowarta, koda Gwaggo ta ganta ta fara sababi tana cewa
"Wannan wani irin mugun hali ne kike so ki d'auko Fatima? kibar gidan nan tun sassafe ko abinci na baki bani ba kin tashi kin tadiyarki ko a jikinki ko? wato idan ma yunwa ta illata ni ba damuwarki bane ko Fatima? kuma kinsan ina da gyambon ciki bana iya jurar yunwa yanzun nan jiki na sai ya soma rawa ko akwai abunda na tare maki a cikin gidan ne da kika fara gajiya da ni? nan fa gidan d'ana ne ni na haife shi kafin ki ganshi ya aure ki, don haka baza ki hora ni da yunwa ba abincin da d'ana ne yake nemowa."
Girgiza kai Mummy tayi tare da murmushin takaici, don inda sabo ta saba da halin Gwaggo haka take dam, shiyasa hakan bai dame ta ce,
"Don Allah kiyi hak'uri Gwaggo, wallahi nima tafiyar a ba shiri tazo mani dole ce tasa na fita."
"Au dole ne fitar shiysa amma ni ba dole bane bani abinci ko?"
"Allah ya huci zuciyarki Gwaggo, na kammala had'a breakfast sannan na tafi sha'afa nayi ne shiyasa, kuma Gwaggo ai da kika ji shiru da sai ki shiga kitchen ki d'ebi kici ."
"Da nina saba shiga kitchen na d'ibi abincin naci?"
Dady ne ya kalli Gwaggo ya ce,
"Kiyi hak'uri Gwaggo insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba."
Kallon Mummy yayi tare da cewa
"Wai yau sammakon gaida Umman Inteesar kikayi haka?
Ajiyar zuciya ta sauke tana tunanin ta sanar da shi ne ki kada ta sanar da shi?
Idan ta sanar da shi dole Gwaggo zata sani kuma Gwaggo ba zata iya bata matsala akan shawara da ta yanke musamman idan akayi la'akari da soyayyar da take yiwa Muhdeen.
Daga alk'alamin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don neman k'arin bayani
09065327995
Love you oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Page6
Idan ta sanar dashi dole Gwaggo zata sani, kuma Gwaggo zata iya bata matsala akan shawara da ta yanke, musamman idan akayi la'akari da soyayyar da yiwa Muhdeen.
"Eh Asbiti naje tare da Mufida na barta a can zuwa anjima zata dawo."
Daga nan kitchen ta nufa dan ta kawo masu breakfast nasu, jin muryar Gwaggo tayi tana cewa
"A'a idan saboda mu zaki shiga dawo ki huta, don nariga na cika ciki na ban tsaya jiranki ba nida Sani muka ci."
Daga nan Mummy komawa d'akinta tayi, duk da tana jin yunwar amma ji take ma ba zata iya cin komai ba.
Koda Muhdeen ya shiga d'akin Umma ya samu zaune a bakin gadon, sai Mama Huraira ce a gefenta sai wasu mata guda uku mak'otan Umma da suka zo dubiya.
"Assalamu alaikum"
Gaba d'ayansu suka amsa sallama, ya k'araso ya durk'usa ya gaishe su cikin girmamawa tare da k'ara tambayar Umma da jiki, suka amsa masa da sauk'i.
Dube-dube yake kamar mai neman wani abu, ya kasa magana da dukkan alamu Inteesar bata cikin d'akin, tamabayar kansa yake ko ina take ko tana toilet ki kuma ta fita tayi sallah ne, to ai kuma ga d'akin yau akwai wajen sallah bai cika ba irin na wancan ranar, Mama Huraira ce ta lura kamar akwai abunda take nema ta kalle shi ta ce,
"Muhammad akwai abunda kake nema ne?"
Murmushi yayi tare da cewa
"Bakomai na d'auka Inteesar tazo ne."
Girgiza kai tayi tare da cewa
"Gaskiya yau bata zo ba, ka barta a gida bata nan ne?"
Ya rasa ma ta ian zai fara mata bayani,magana ya fara yana cewa
"Dama munyi zata zo ne, to na d'auka ta iso ne ashe bata zo ba"
Girgiza kai tayi
"Bata zo nan ba gaskiya."
Sallama yayi masu tare da cewa bari ya koma gidan kila bata samu fitowa bane.