Sashe 6
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan an zuba kayan aiki an d'auki kwararrun ma'aikata sun fara aiki ba dadewa ne Muhdeen Ya tafi kasar Egypt bikin Abokin saWanda sukayi karatu a tare.
*CIGABA LABARIN*
Washe gari Monday ne Muhdeen ya shirya da sassafe zai tafi asibiti,kai tsaye ya nufi kitchen,don a tunanin sa Mummy na cikin kitchen din.ya nufi kofar kitchen d'in Yana cewa
"Muummy da wuri yau zan fita a hada m"ani breakfast di..."
Kasa karasa maganar yayi sakamokon tozali da yayi da Inteesar dake kokarin zuba ruwan shayi a cikin flask.bayan ta gama soya dankalin da kwai.
Jin muryar muhdeen yasa ta juyo ta kalle shi tare da sunkuyar da kanta kasa tace
"Barka da safiya Yaya"
Tsuki yayi tare da niyar barin kitchen din
Dai-dai lokacin Mummy ta shigo,ganin ta yasa ya k'ak'aro murmushn dole ya kalli Inteesar din cikin sakin fuska yace
"Yauwa k'anwata kin tashi lapiya ko?"
Daga kai tayi ta kalle shi ciki mamaki,ganin Mummy ne ta shigo kitchen din yasa tasan dalilin amsa gaisuwar ta da yayi.
Don dama mummy tace ya dauke ta kamar Asiya da Mufida itama kanwar sa ce.murmushi mummy tayi tace
"Yau da wuri zaka tafi asibitin kenan"
Kai ya gyada tare da cewa
"Eh kinsan sati daya kenan banje ba saboda tadiyar da nayi,Ga aiki sunyiwa Jabeer yawa"
Kai Mummy ta jinjina tare da cewa
Hakane, Inteesar had'a masa breakfast ya tafi
Da sauri ya girgiza Kai tare da cewa
"No ta barshi kawai sauri nake idan naje can zanyi."
Ya fita daga kitchen din ransa a bace,Don yayi niyyar yin breakfast a gida ganin cewa Inteesar zata hada breakfast yasa ya fasa haka yayi masu sallama fita.
Mufida ce ta fito daga dakin ta cikin hanzari ta shiga kitchen din,ta d'ebi ruwan tea kawai sai slice bread da ta dauki guda biyu.a kichen din ta zauna tayi breakfast din suka tafi suna sallamar mummy don'ton dama yanzun already sunyi late.
Bangaren Muhdeen kuwa a office yasa aka kawo masa coffee,Yana zaune akan kujerar office dinsa ga tarin file a gaban say Yana shan coffee din a hankali wayar sa ce dake ajiye akan table din gaban sa ta Soma ruri duban yayi tare da murmushi Don yasan ita ce ke Kiran sa dai-dai wannan lokcin,murmushi yayi acikin zuciyar sa ya furta my Sumy daga wayar yayi ba tare da ya furta komai ba.
*LONDON*
Tana kwance saman gadon ta Jin yayi picking tace
"Morning sweet"
Daga can bangaren sa
"Kina lapiya"?
Lumshe idanu tayi sakamakon Jin muryar sa,sannan tace
"Lapiya qalau wlh kana inane yanxun?"
"Ina office ne,yasu Mum da Dad?"
Ya tambaye ta
Amsa masa tayi tare da cewa
" suna lapiya yanxun haka ma sune suka sa na Kira ka akan maganar da mukayi dakai kan cewa ka turo magabantan ka ayi maganar auren mu
Cikin Jin dadi yace Are you serious?Kai Amma naji dadin Jin hakan daga gare ki.
Kinyimun albishir mai dadi da safen nan.ina komawa gida zan sanar da su Dady tunda dad dinki ya amince."
Murmushi tayi kafin tace,
"Kaima kasan duk abunda nace Ina so shi akaeyi mani,ban taba cewa Ina son Abu Mum da Dad suka ki mincewa ba Koda basa son Abu zasuyi mani don su faranta mani Rai."
Jinjina Kai yayi kafin yace
"Ai ke 'yar gata ce"
Knocking k'ofar akayi sannan yace mata
" Kinga I will call you when I'm done."
Bata fuska tayi tace,
"Oh Allah yanxun ba zaka iya Bari mucigaba da hirar mu cikin jindadi ba."
Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace,
"Karki damu zamuyi magana,"
Bai jira cewae ta ba ya katse kiran,sannan ya kalli k'ofar da ake knocking ya bada izinin shigowa.
Jabeer ne ya shigo tare da Mika masa hannu sukayi musabaha ya zauna kan kujerar dake facing din muhdeen.
Jabeer ne ya ce
"Wato ka shigo ko ka sanar dani ko? dan banda nurse Hauwa da take sanar sani."
Murmushi yayi tare da cewa
"Wallahi nabar gida banyi breakfast ba,Ina shigowa nasa aka kawo mani coffee Ina jiran idan na kammala na Kira ka ne sai kuma na samu labari mai dadi."
Ya Karasa maganar Yana sakin murmushi,Shima jabeer dtin yayi murmushi tare da cewa
"To Masha Allah wani abun farin ciki muka samu da safen nan?"
Fara'ar sa ce ta karu yacigaba da cewa
"Sumy ce take sanar Dani cewar mahaifin ta yace na turo magabata na a sa Mana ranar aure"
Take fara'ar dake Kan fuskar jabeer ya dauke,ya shiga damuwa nan take.domin yasan sumy sosai tunda dukkan su tare sukayi karatu a America tare,Sam bata da tarbiyya bata San darajar dan aadam ba.yadda kasan ba 'yar musulma ba idan kayi la'akari da shigar ta da dabi'un ta sallah ma Bata Dame ta ba,sunan ta kawai zakaji kasan cewa musulma ce.
Ido muhdeen ya zuba masa Yana karantar yanayin sa.kafinya ce
"Yadai bro lapiya?"
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
story & writing by
Zainab Abdullahi K.NT
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wanna kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
Page0
Ajiyar zuciya Jabeer yayi tare da kallon Muhdeen cikin kwantar damurya ya ce,
"Amma da zaka bi shawara ta daka rabu da Sumy baby domin bata dace da Kai ba"
Wani irin kallo Muhdeen ya watsawa jabeer tare da cewa
"Meye dalilin ka?"
Jinjina Kai jabeer yayi tare da cewa,
"Dalilai da yawa ma kuwa,
Na farko, yarinyar Nan bata da kamun Kai
Na biyu,Bata da tarbiyya
Na uku yarinyar bata San darajar d'an Adam
Shigar ta da dabi'un ta sunsha ban-ban da ta 'ya'ya masu mutun..."
Muhdeen ya daga masa hannu ta alamun dakatarwa
cikin bacin rai ya nuna masa hanyar kofa tare da cewa,
"Fice mun da ga office"
Kallon mamaki jabeer yayi masa yace
"Dan na fadi gaskiya shine kake korata?"
Cikin daure fuska muhdeen ya furta
"Dama na Dad'e da sanin baka k'auna ta da sSumayya,bansan me tayi maka da yasa ka tsane ta na lura da hakan tunda dadewa.kuma Bari kaji aure na da sumayya babu fashi baka Isa ka hanani auren ta ba."
Gajeren murmushi Jabeer yayi tare da cewa,
"To meye zaisa na tsane ta hakanan kawai?i ba ita na tsana ba halayyar ta ne kawai na tsana."
Tsaki muhdeen yayi
"Yaushe ka zauna da ita da har zaka fahimci halayyar ta?don kunyi karatu kasa daya makaranta d'aya shine har zaka fahimci halayyar ta?"
Cikin takaici jabeer yace,
"Ai ba sai ka zauna da mutum ba,kamannin mutum da halayyar sa da ayyukan da yake aikatawa ma yakan say ka fahimce shi ko wane irin mutumi ne."
Cikin Dan d'aga murya ya ce
"To koma dai manene abunda na sani kawai shine Tana masifar sona.kuma bazata aikata abunda zai 'bata mani rai ba."
Jabeer na ya daga kafad'a alamun bandamu ba,sannan ya furta
"Shikenan tunda haka kace,sai dai ina baka shawar ka nemawa 'ya'yan ka uwa tagari wacce zakayi alfahari da it...."
Cikin daga tsawa yace
"I said out"
Kai tsaye ya nufi kofar fita ya fice,yana mamakin abokin nasa da ya makance akan soyayyar Sumayya,tunsa yake da muhdeen bai taba d'aga masa murya ba sai akan sumayya.Bashi da Babban abokin da wuce Muhdeen ko shawara ya bashi yana karba amma yau Karan farko ya 'bata dashi akan mace.haka ya nufi office din sa ransa ba dad'i.
Shima muhdeen aikin da baiyi ba kenan,haka ya rufe office din nasa yabar jabeer da tulun aiki.
Ya nufi parking space ya tada motar say yabar asibitin.
Kai tsaye gida ya nufa. ya tarar da Dady a falo yayin da Mummy ta tsiyaya masa ruwa a kofi ta mik'a masa,da sallama ya Isa da mamaki suke kallon sa ganin lokacin da ya dawo ba lokacin dawowar sa ba.
Amsa sallamar sukayi yayin da ya karaso zauna a gaban su bisa center carpet.
tare da cewa,
"Barka da warhaka Dady."
Kallonsa Dady yayi bayan ya ajiye Glass cup din da yasha ruwa a saman center table d'in dake gaban sa.
"Yauwa barka dai Muhammad,lapiya Naga ka dawo dai-dai wannan lokacin?"
Sunkuyar da Kai yayi tare da Sosa keya
"Eh lapiya Dady,dama am...
"
Sai yayi shiru ya kasa karasa maganar
Dady ya tattaro dukkan hankain sa ya maida Kan muhdeen sannan yace,
"Kayi magana Mana Muhammad Ina Jin ka."
Sunkuyar da Kai Muhdeen yayi tare da Fara magana.
"Dma akwai yarinyar da muka dai-daita da ita ne,shine ta kirani Wai mahaifin ta yace na turo magabata na suyi magana."
Cikin Jin dadi Dady ya furta
"Kai Masha Allah,naji dadin Jin wannan maganar daga bakin ka.don dama buri na kenan naga auren ku."
Juyawa yayi ya kalli Mummy tare da cewa.
"Bakiji abunda danki ya fada ba?"
Jinjina Kai tayi tare da cewa
"Naji,Amma ka tambaye sa ya tarbiyya yarinyar take?tana da dabi'u masu kyau da addini?
Idan ba mantawa nayi ba akwai ranar da Asiya ta nuna mani photon yarinyar a wayar sa,kuma gaskiya nikam bat..."
Abba ne yayi saurin cewa
"A'a kada kice komai tunda baki taba ganin ta ba, photo kawai bazaisa ki fassara 'yar mutane ta wace siga ba.baki da hujja,kedai kawai fatan alkhairi zakiyi masu tunda suna son juna."
Ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa
"Shikenan.Allah ya tabbatar Muna da alkhairi."
Ameen Abba yace
Sannan ya kalli muhdeen da ya sunkuyar dakai kasa yace
"Ita yarinyar 'yar gidan waye kuma a Ina suke?"
Cikin Jin dadi yace,
"Dady suna zaune ne agarin Abuja sunan mahaifin ta Alh.
*CIGABA LABARIN*
Washe gari Monday ne Muhdeen ya shirya da sassafe zai tafi asibiti,kai tsaye ya nufi kitchen,don a tunanin sa Mummy na cikin kitchen din.ya nufi kofar kitchen d'in Yana cewa
"Muummy da wuri yau zan fita a hada m"ani breakfast di..."
Kasa karasa maganar yayi sakamokon tozali da yayi da Inteesar dake kokarin zuba ruwan shayi a cikin flask.bayan ta gama soya dankalin da kwai.
Jin muryar muhdeen yasa ta juyo ta kalle shi tare da sunkuyar da kanta kasa tace
"Barka da safiya Yaya"
Tsuki yayi tare da niyar barin kitchen din
Dai-dai lokacin Mummy ta shigo,ganin ta yasa ya k'ak'aro murmushn dole ya kalli Inteesar din cikin sakin fuska yace
"Yauwa k'anwata kin tashi lapiya ko?"
Daga kai tayi ta kalle shi ciki mamaki,ganin Mummy ne ta shigo kitchen din yasa tasan dalilin amsa gaisuwar ta da yayi.
Don dama mummy tace ya dauke ta kamar Asiya da Mufida itama kanwar sa ce.murmushi mummy tayi tace
"Yau da wuri zaka tafi asibitin kenan"
Kai ya gyada tare da cewa
"Eh kinsan sati daya kenan banje ba saboda tadiyar da nayi,Ga aiki sunyiwa Jabeer yawa"
Kai Mummy ta jinjina tare da cewa
Hakane, Inteesar had'a masa breakfast ya tafi
Da sauri ya girgiza Kai tare da cewa
"No ta barshi kawai sauri nake idan naje can zanyi."
Ya fita daga kitchen din ransa a bace,Don yayi niyyar yin breakfast a gida ganin cewa Inteesar zata hada breakfast yasa ya fasa haka yayi masu sallama fita.
Mufida ce ta fito daga dakin ta cikin hanzari ta shiga kitchen din,ta d'ebi ruwan tea kawai sai slice bread da ta dauki guda biyu.a kichen din ta zauna tayi breakfast din suka tafi suna sallamar mummy don'ton dama yanzun already sunyi late.
Bangaren Muhdeen kuwa a office yasa aka kawo masa coffee,Yana zaune akan kujerar office dinsa ga tarin file a gaban say Yana shan coffee din a hankali wayar sa ce dake ajiye akan table din gaban sa ta Soma ruri duban yayi tare da murmushi Don yasan ita ce ke Kiran sa dai-dai wannan lokcin,murmushi yayi acikin zuciyar sa ya furta my Sumy daga wayar yayi ba tare da ya furta komai ba.
*LONDON*
Tana kwance saman gadon ta Jin yayi picking tace
"Morning sweet"
Daga can bangaren sa
"Kina lapiya"?
Lumshe idanu tayi sakamakon Jin muryar sa,sannan tace
"Lapiya qalau wlh kana inane yanxun?"
"Ina office ne,yasu Mum da Dad?"
Ya tambaye ta
Amsa masa tayi tare da cewa
" suna lapiya yanxun haka ma sune suka sa na Kira ka akan maganar da mukayi dakai kan cewa ka turo magabantan ka ayi maganar auren mu
Cikin Jin dadi yace Are you serious?Kai Amma naji dadin Jin hakan daga gare ki.
Kinyimun albishir mai dadi da safen nan.ina komawa gida zan sanar da su Dady tunda dad dinki ya amince."
Murmushi tayi kafin tace,
"Kaima kasan duk abunda nace Ina so shi akaeyi mani,ban taba cewa Ina son Abu Mum da Dad suka ki mincewa ba Koda basa son Abu zasuyi mani don su faranta mani Rai."
Jinjina Kai yayi kafin yace
"Ai ke 'yar gata ce"
Knocking k'ofar akayi sannan yace mata
" Kinga I will call you when I'm done."
Bata fuska tayi tace,
"Oh Allah yanxun ba zaka iya Bari mucigaba da hirar mu cikin jindadi ba."
Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace,
"Karki damu zamuyi magana,"
Bai jira cewae ta ba ya katse kiran,sannan ya kalli k'ofar da ake knocking ya bada izinin shigowa.
Jabeer ne ya shigo tare da Mika masa hannu sukayi musabaha ya zauna kan kujerar dake facing din muhdeen.
Jabeer ne ya ce
"Wato ka shigo ko ka sanar dani ko? dan banda nurse Hauwa da take sanar sani."
Murmushi yayi tare da cewa
"Wallahi nabar gida banyi breakfast ba,Ina shigowa nasa aka kawo mani coffee Ina jiran idan na kammala na Kira ka ne sai kuma na samu labari mai dadi."
Ya Karasa maganar Yana sakin murmushi,Shima jabeer dtin yayi murmushi tare da cewa
"To Masha Allah wani abun farin ciki muka samu da safen nan?"
Fara'ar sa ce ta karu yacigaba da cewa
"Sumy ce take sanar Dani cewar mahaifin ta yace na turo magabata na a sa Mana ranar aure"
Take fara'ar dake Kan fuskar jabeer ya dauke,ya shiga damuwa nan take.domin yasan sumy sosai tunda dukkan su tare sukayi karatu a America tare,Sam bata da tarbiyya bata San darajar dan aadam ba.yadda kasan ba 'yar musulma ba idan kayi la'akari da shigar ta da dabi'un ta sallah ma Bata Dame ta ba,sunan ta kawai zakaji kasan cewa musulma ce.
Ido muhdeen ya zuba masa Yana karantar yanayin sa.kafinya ce
"Yadai bro lapiya?"
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
story & writing by
Zainab Abdullahi K.NT
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wanna kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
Page0
Ajiyar zuciya Jabeer yayi tare da kallon Muhdeen cikin kwantar damurya ya ce,
"Amma da zaka bi shawara ta daka rabu da Sumy baby domin bata dace da Kai ba"
Wani irin kallo Muhdeen ya watsawa jabeer tare da cewa
"Meye dalilin ka?"
Jinjina Kai jabeer yayi tare da cewa,
"Dalilai da yawa ma kuwa,
Na farko, yarinyar Nan bata da kamun Kai
Na biyu,Bata da tarbiyya
Na uku yarinyar bata San darajar d'an Adam
Shigar ta da dabi'un ta sunsha ban-ban da ta 'ya'ya masu mutun..."
Muhdeen ya daga masa hannu ta alamun dakatarwa
cikin bacin rai ya nuna masa hanyar kofa tare da cewa,
"Fice mun da ga office"
Kallon mamaki jabeer yayi masa yace
"Dan na fadi gaskiya shine kake korata?"
Cikin daure fuska muhdeen ya furta
"Dama na Dad'e da sanin baka k'auna ta da sSumayya,bansan me tayi maka da yasa ka tsane ta na lura da hakan tunda dadewa.kuma Bari kaji aure na da sumayya babu fashi baka Isa ka hanani auren ta ba."
Gajeren murmushi Jabeer yayi tare da cewa,
"To meye zaisa na tsane ta hakanan kawai?i ba ita na tsana ba halayyar ta ne kawai na tsana."
Tsaki muhdeen yayi
"Yaushe ka zauna da ita da har zaka fahimci halayyar ta?don kunyi karatu kasa daya makaranta d'aya shine har zaka fahimci halayyar ta?"
Cikin takaici jabeer yace,
"Ai ba sai ka zauna da mutum ba,kamannin mutum da halayyar sa da ayyukan da yake aikatawa ma yakan say ka fahimce shi ko wane irin mutumi ne."
Cikin Dan d'aga murya ya ce
"To koma dai manene abunda na sani kawai shine Tana masifar sona.kuma bazata aikata abunda zai 'bata mani rai ba."
Jabeer na ya daga kafad'a alamun bandamu ba,sannan ya furta
"Shikenan tunda haka kace,sai dai ina baka shawar ka nemawa 'ya'yan ka uwa tagari wacce zakayi alfahari da it...."
Cikin daga tsawa yace
"I said out"
Kai tsaye ya nufi kofar fita ya fice,yana mamakin abokin nasa da ya makance akan soyayyar Sumayya,tunsa yake da muhdeen bai taba d'aga masa murya ba sai akan sumayya.Bashi da Babban abokin da wuce Muhdeen ko shawara ya bashi yana karba amma yau Karan farko ya 'bata dashi akan mace.haka ya nufi office din sa ransa ba dad'i.
Shima muhdeen aikin da baiyi ba kenan,haka ya rufe office din nasa yabar jabeer da tulun aiki.
Ya nufi parking space ya tada motar say yabar asibitin.
Kai tsaye gida ya nufa. ya tarar da Dady a falo yayin da Mummy ta tsiyaya masa ruwa a kofi ta mik'a masa,da sallama ya Isa da mamaki suke kallon sa ganin lokacin da ya dawo ba lokacin dawowar sa ba.
Amsa sallamar sukayi yayin da ya karaso zauna a gaban su bisa center carpet.
tare da cewa,
"Barka da warhaka Dady."
Kallonsa Dady yayi bayan ya ajiye Glass cup din da yasha ruwa a saman center table d'in dake gaban sa.
"Yauwa barka dai Muhammad,lapiya Naga ka dawo dai-dai wannan lokacin?"
Sunkuyar da Kai yayi tare da Sosa keya
"Eh lapiya Dady,dama am...
"
Sai yayi shiru ya kasa karasa maganar
Dady ya tattaro dukkan hankain sa ya maida Kan muhdeen sannan yace,
"Kayi magana Mana Muhammad Ina Jin ka."
Sunkuyar da Kai Muhdeen yayi tare da Fara magana.
"Dma akwai yarinyar da muka dai-daita da ita ne,shine ta kirani Wai mahaifin ta yace na turo magabata na suyi magana."
Cikin Jin dadi Dady ya furta
"Kai Masha Allah,naji dadin Jin wannan maganar daga bakin ka.don dama buri na kenan naga auren ku."
Juyawa yayi ya kalli Mummy tare da cewa.
"Bakiji abunda danki ya fada ba?"
Jinjina Kai tayi tare da cewa
"Naji,Amma ka tambaye sa ya tarbiyya yarinyar take?tana da dabi'u masu kyau da addini?
Idan ba mantawa nayi ba akwai ranar da Asiya ta nuna mani photon yarinyar a wayar sa,kuma gaskiya nikam bat..."
Abba ne yayi saurin cewa
"A'a kada kice komai tunda baki taba ganin ta ba, photo kawai bazaisa ki fassara 'yar mutane ta wace siga ba.baki da hujja,kedai kawai fatan alkhairi zakiyi masu tunda suna son juna."
Ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa
"Shikenan.Allah ya tabbatar Muna da alkhairi."
Ameen Abba yace
Sannan ya kalli muhdeen da ya sunkuyar dakai kasa yace
"Ita yarinyar 'yar gidan waye kuma a Ina suke?"
Cikin Jin dadi yace,
"Dady suna zaune ne agarin Abuja sunan mahaifin ta Alh.