Sashe 64
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Bangaren inteesar kuwa tana nan sai da taci kukanta ta k'oshi tukunna sannan ta tashi ta fara dube-dube ko zata samu key ta fita amma ina bata samu ba, ganin akwai bedroom a ciki ne yasa ta shiga, toilet ta fad'a ta d'auro alwala tazo ta yi sallah, bayan ta idar da sallar ne ta d'an jingina da jikin gadon ta lumshe ido kamar mai barci bayan ba barci take ba idanunta biyu, bata san lokacin da ya shigo ba k'arar ajiye abu taji ta bud'e idonta da sauri, ganinsa ta yi tsaye a gabanta fuskarsa ba yabo ba fallasa, kallon ledar da ya ajiye mata tayi takeaway ne yayo mata, fridge ya nufa ya bud'e ya ciro mata lemo da ruwa masu sanyi ya ajiye mata tare da zama bakin gadon ya ce,
"Ga abinci nan kici, na tuna tun tea da kika sha da safe baki ci komai ba gashi har yamma tayi."
Duk da itama kanta masifaffen yunwar take ji sosai amma sai ta dake ta ce,
"Bazanci ba?"
Girgiza kai yayi tare da cewa
"Kinsan irin 'bacin ran da kika saka ni ciki kuwa? tunda nake a rayuwa ta ba wacce ta ta'ba tsayawa a gaba na ta fad'a mani irin munanan kalaman da kika fad'a mani ba, kece mutum ta farko da kika gaya mani maganganun da suka matuk'ar sosa mani zuciya, kuma na kasa d'aukar matakin da ya kamata na d'auka akanki, saboda kece kawai amma wallahi da wani ne ko wata ce da abinda zanyiwa mutum bazai ta'ba mantawa ba."
Murmushin takaici tayi tare da cewa
"Ni me yasa ka kyale ni?"
"Saboda yadda nake jinki a raina, bansan yaushe ne ko kuma a ina be ba, amma kuma abunda na sani shine ina sonki a yanzun."
Da sauri ta kalle shi cikin mamaki ta ce,
"Wallahi baka sona ka tsane ni, In banda abunka me zakayi da kucaka? ko ka manta ne?"
Dafe goshinsa yayi don ko ya mata bayani ba yadda zata yi ba.
"Ki bani daman a karo na biyu zan gayara kuskure na."
Bata ce komai ba ta had'a kanta da gwuiwa kamar ba da ita yake magana ba.
"Waye wannan Usman d'in tsohon saurayinki? akan me zai dinga kiranki a waya kina matar aure?"
"Bai san cew nayi aure bane?"
"Me yasa baki sanar da shi ba bayan kinsan hakan ba dai-dai bane a matsayin matar aure ta dinga waya da wani namiji da ba muharraminta ba a waya suna soyayya?"
Ta'be baki tayi
"Ni wannan ban d'auke shi aure ba, shiyasa ban fad'a masa ba don banyi kama da matar aure ba."
Dariya yayi tayi sosai kamar ba shi ba, duk da cewar bai cika dariya ba shiyasa ta zuba masa ido tana kallonsa, ganin yadda dariyar tayi masa kyawu sosai har wushiryarsa sanda suka fito, kwantaccen sajen da yayiwa fuskarsa k'awanya ta zuba ma ido suman fuskar bak'i wulik ya kwanta luf akan kyakkyawar fuskarsa, kansa ma a cike yake da suma Wanda ke shan gayara kwanta tare da d'an kanannad'ewa sai shek'i suke, gaba d'aya ta shagala da kallon kyakkyawar fuskarsa, sai da taji ya tsagaita da dariyar sannan ta d'auke idanunta akansa.
"Wato kina nufin baki d'auki kanki a matar aure ba ko? saboda abu d'aya ko? wanda ake aure dominsa, dam ci da sha da sutura da lafiya duka an d'auke maki shi a gidanku ba sune aure ba saduwa tsakanin miji da mata ne kad'ai ya rage wanda matar aure zata nuna maki ko? to kada ki damu Dan wannan shima daga jiya ai kin zama cikakkiyar matar aure ko? to kada ki damu yanzun aka fara, dama bawai ya isheni bane gani nayi kin suma yasa na barki haka nan, kuma yau naga kamar baki warke ba ko kin warke ne yanzun ma na d'ora daga inda na tsaya?"
Ya k'arasa maganar yana zare mata hijab tare da janyo ta a jikinsa, kiciniyar k'wace kanta tayi amma ta kasa, kuka ta saka masa kuka tana cewa
"Ni wallahi ba abunda nake nufi ba kenan, kuma idan wannnan ne aure to na hak'ura da auren tunda ba farilla bane auren."
Daiya yayi
"Matsoraciya ko ba farilla bece aure ai sunnah ce mai k'arfi, kuma wahalar da kika sha ranar ma saboda na farko ne a rayuwarki, dole zakiji wannan zafin amma yanzun ba zaki ki ba."
Sake ta yayi ya d'auka kedar tekeawa ya bud'e, cokali ya saka ya d'ebo abincin da niyyar kaiwa bakinta ta juyar da kanta gefe, naman kazar ma bata ci ba ba yadda bai lalla'ba ta ba ga yunwa tana ji amma tak'i ci, haka ya k'yale ta ya maida ya rufe sannan ya ajiye.
Janyo ta jikinsa yayi tare da yin kissing nata ta ko ina, bata yi aune ba kawai ji tayi ya raba ta da kayan jikinta, k'ok'arin cire mata bra yake yi ta rik'e da k'arfi tare da fashe masa da kuka, ganin ta rik'e bra d'in da k'arfi bata da niyyar sakewa kawai sai taga ya yaga mata bra d'inta, haka ya dinga tsotson breast d'inta kamar ya samu sweet, haka ya dingayi yasha wannan ya luguiguita wannan, haka ya dinga tsotson la'b'banta tare da zura harshensa cikin bakinta, haka ya fara rikita ta da salonsa, tun tana kiciniyar k'wacewa har itama jikinta ya fara amsa sak'onsa, wani yanayi ta tsinci kanta Wanda bata ta'ba tsintar kanta cikinsa ba sai yau cikin wani irin murya ta ce,
"Yaya ka bari wallahi bana so, akwai zafi ban warke ba wallahi idan ka k'ara mutuwa zanyi."
Dak'yar maganarsa ke fita cikin wata kasalalliyar murya ya fara magana
"Ki kwantar da hankalinki ba abunda zan maki, ina son ne na samu relief a jikinki, idan kuma kika nemi mani gardama to zan maimaita abunda anyi a daren jiya da kika ce da zafi, jin hakan yasa ta k'yale shi sai da ya luguiguita ta son ransa sannan ya k'yaleta ya mitgina gefe yana fitar da numfashi mai k'arfi.
A can d'akin da aka kwantar da Umma kuwa Gwaggo ce da Mummy suka tashi tafiya, Mufida ma ta ce zata bisu ta dawo da safe, tunda Mama Huraira ce zata kwana da ita, Abba ne ya shigo da sallama, suka gaisa da su Mummy lokacin ya dawo daga kasuwa ya zo, bayan sun gaisa ne su Mummy sukayi masu sai da safe don k'arfe shida na yamma tayi, Mufida ce ta ce,
"Mummy ina son naga inteesar kafin mubtafi"
"Mufida kenan yanzun Ina zaki ganta, tunda son ya fita ta bishi ai bata dawo ba"
"Eh Mummy sun dad'e tun k'arfe biyu yanzun k'arfe shida awa hud'u fa kenan, yakamata ace sun dawo."
Kallon mamaki Umma tayi mata ta ce,
"To ke ina ruwanki ba suna tare ba ai ba abun damuwa."
Girgiza kai tayi tare da cewa
"Mummy ki kira shi ya dawo da ita mana."
Gwaggo ce ta kalle ta da mamaki ta ce,
"Yau naga d'ibar albarka, ke wace irin jidalalliyar d'iya ce? ance suna tare da mijinta ki damu ya dawo da ita, idan ya dawo da ita uwar me zata yi anan d'in? ita fa yanzun matar aure ce ke da baki son kiyi auren sai ki ta galbaro akan titi, so kike ta bar mijinta tazo ta zauna dake kuyi ta karad'in banza?"
"Haba Gwaggo daga nayi magana sai ki dinga zaro zance haka? kamar dama kina jira na ne?
"
Haka dai suka tafi amma Mufida taso taga inteesar kafin su tafi, dan haka da suka kawo dai -dai office d'in Muhdeen Mufida ta kalli Mummy ta ce ,
"Yauwa ga office d'insa nan ko mu d'an tsaya ne zan bawa Inteesar sak'o."
Gwaggo tayi saurin cewa
"Yauwa kira shi dama maganin ciwon k'afa sun k'are ya bani wasu."
Knocking Mufida ta dingayi ba'a bud'e ba,yana cikin bedroom nasa yana ji amma yak'i bud'ewa ita kuma inteesar tana ta addu'ar ya bud'e k'ofar ta fita, ganin ba shi da niyyar bud'ewa ne yasa ta ce,
"Knocking ake fah"
"Inaji ai bani da niyyar bud'ewa ne."
Daga can waje kuwa Mummy ce ta kalli Gwaggo ta ce
"May be baya ciki ne amma bari na kira wayarsa naji ko yana ina."
Wayar ta ta ciro ta laluno number sa ta danna masa kira.
Yana kwance sai numfashi yake saukewa don ba abunda yake da buk'ata illa Inteesar, tun jiya da ya d'and'ani zumarta gaba d'aya ya rasa nutsuwarsa ba shi da wani burin da ya wuce ya sake jinsa a cikin wannan kogin zumar da bai ta'ba tunanin jin irinsa ba, burinsa ya sake shiga wannan kogin dad'in amma ina dolensa ya barta sai ta warke raunin da yayi mata.
Wayarsa ce ta soma ruri, bai duba ballantana yasan wa ke kiransa, sai da aka kira sau uku bai d'aga ba, kallon Gwaggo tayi tare da cewa
"Son fa bai d'aga wayar ba mu tafi kawai Gwaggo, idan ya kira sai na sanar dashi ya kawo maki maganin ciwon k'afa."
"Saboda ba k'afarki bace kuma baki san ya nake ji ba shiyasa kike fad'in haka ko? to ina nan har ya dawo ya tarar da ni a nan ya bani maganin."
Mummy dai bata ce komai ba sai ta k'ara kiransa.
Mik'a hannu yayi tare da duba wayar ganin Mahafiyarsa ce yasa ya d'aga tare da cewa
"Barka da yammaci Mummy"
Jin muryarsa wani iri yasa Mummy cewa
"Son kana lafiya kuwa?"
"Lafiya lau Mummy"
"Ok to kana ina ne yanzun?"
"Ina office d'ina "
"To gamu a k'ofar office d'in"
Daga nan ya katse kiran, k'ok'arin dai daita nutsuwarsa yayi ya gyara zama rigarsa sanna ya kalli inteesar da ke zaune ta had'e fuska ya kalla sannan ya mik'e ya fita, bud'e k'ofar yayi duk suka zuba masa ido, idanunsa sunyi ja na jaraba ga gefen bakinsa da inda janbakin inteesar ya shafi la'b'bansa, zuba masa ido sukayi yauinda Mufida ta ce,
"Yaya ina Inteesar?"
"Cikin sark'ewar murya ya ce,
"Tana ciki, ina ganin kamar barci take yi ne."
Mummy ce ta ce
"Gwaggo tazo ka bata magani"
Daga nan ya juya ya koma cikin office d'in Mufida tabi bayansa, Gwaggo ma haka ganin haka ne yasa Mummy ma ta shiga.
"Ga abinci nan kici, na tuna tun tea da kika sha da safe baki ci komai ba gashi har yamma tayi."
Duk da itama kanta masifaffen yunwar take ji sosai amma sai ta dake ta ce,
"Bazanci ba?"
Girgiza kai yayi tare da cewa
"Kinsan irin 'bacin ran da kika saka ni ciki kuwa? tunda nake a rayuwa ta ba wacce ta ta'ba tsayawa a gaba na ta fad'a mani irin munanan kalaman da kika fad'a mani ba, kece mutum ta farko da kika gaya mani maganganun da suka matuk'ar sosa mani zuciya, kuma na kasa d'aukar matakin da ya kamata na d'auka akanki, saboda kece kawai amma wallahi da wani ne ko wata ce da abinda zanyiwa mutum bazai ta'ba mantawa ba."
Murmushin takaici tayi tare da cewa
"Ni me yasa ka kyale ni?"
"Saboda yadda nake jinki a raina, bansan yaushe ne ko kuma a ina be ba, amma kuma abunda na sani shine ina sonki a yanzun."
Da sauri ta kalle shi cikin mamaki ta ce,
"Wallahi baka sona ka tsane ni, In banda abunka me zakayi da kucaka? ko ka manta ne?"
Dafe goshinsa yayi don ko ya mata bayani ba yadda zata yi ba.
"Ki bani daman a karo na biyu zan gayara kuskure na."
Bata ce komai ba ta had'a kanta da gwuiwa kamar ba da ita yake magana ba.
"Waye wannan Usman d'in tsohon saurayinki? akan me zai dinga kiranki a waya kina matar aure?"
"Bai san cew nayi aure bane?"
"Me yasa baki sanar da shi ba bayan kinsan hakan ba dai-dai bane a matsayin matar aure ta dinga waya da wani namiji da ba muharraminta ba a waya suna soyayya?"
Ta'be baki tayi
"Ni wannan ban d'auke shi aure ba, shiyasa ban fad'a masa ba don banyi kama da matar aure ba."
Dariya yayi tayi sosai kamar ba shi ba, duk da cewar bai cika dariya ba shiyasa ta zuba masa ido tana kallonsa, ganin yadda dariyar tayi masa kyawu sosai har wushiryarsa sanda suka fito, kwantaccen sajen da yayiwa fuskarsa k'awanya ta zuba ma ido suman fuskar bak'i wulik ya kwanta luf akan kyakkyawar fuskarsa, kansa ma a cike yake da suma Wanda ke shan gayara kwanta tare da d'an kanannad'ewa sai shek'i suke, gaba d'aya ta shagala da kallon kyakkyawar fuskarsa, sai da taji ya tsagaita da dariyar sannan ta d'auke idanunta akansa.
"Wato kina nufin baki d'auki kanki a matar aure ba ko? saboda abu d'aya ko? wanda ake aure dominsa, dam ci da sha da sutura da lafiya duka an d'auke maki shi a gidanku ba sune aure ba saduwa tsakanin miji da mata ne kad'ai ya rage wanda matar aure zata nuna maki ko? to kada ki damu Dan wannan shima daga jiya ai kin zama cikakkiyar matar aure ko? to kada ki damu yanzun aka fara, dama bawai ya isheni bane gani nayi kin suma yasa na barki haka nan, kuma yau naga kamar baki warke ba ko kin warke ne yanzun ma na d'ora daga inda na tsaya?"
Ya k'arasa maganar yana zare mata hijab tare da janyo ta a jikinsa, kiciniyar k'wace kanta tayi amma ta kasa, kuka ta saka masa kuka tana cewa
"Ni wallahi ba abunda nake nufi ba kenan, kuma idan wannnan ne aure to na hak'ura da auren tunda ba farilla bane auren."
Daiya yayi
"Matsoraciya ko ba farilla bece aure ai sunnah ce mai k'arfi, kuma wahalar da kika sha ranar ma saboda na farko ne a rayuwarki, dole zakiji wannan zafin amma yanzun ba zaki ki ba."
Sake ta yayi ya d'auka kedar tekeawa ya bud'e, cokali ya saka ya d'ebo abincin da niyyar kaiwa bakinta ta juyar da kanta gefe, naman kazar ma bata ci ba ba yadda bai lalla'ba ta ba ga yunwa tana ji amma tak'i ci, haka ya k'yale ta ya maida ya rufe sannan ya ajiye.
Janyo ta jikinsa yayi tare da yin kissing nata ta ko ina, bata yi aune ba kawai ji tayi ya raba ta da kayan jikinta, k'ok'arin cire mata bra yake yi ta rik'e da k'arfi tare da fashe masa da kuka, ganin ta rik'e bra d'in da k'arfi bata da niyyar sakewa kawai sai taga ya yaga mata bra d'inta, haka ya dinga tsotson breast d'inta kamar ya samu sweet, haka ya dingayi yasha wannan ya luguiguita wannan, haka ya dinga tsotson la'b'banta tare da zura harshensa cikin bakinta, haka ya fara rikita ta da salonsa, tun tana kiciniyar k'wacewa har itama jikinta ya fara amsa sak'onsa, wani yanayi ta tsinci kanta Wanda bata ta'ba tsintar kanta cikinsa ba sai yau cikin wani irin murya ta ce,
"Yaya ka bari wallahi bana so, akwai zafi ban warke ba wallahi idan ka k'ara mutuwa zanyi."
Dak'yar maganarsa ke fita cikin wata kasalalliyar murya ya fara magana
"Ki kwantar da hankalinki ba abunda zan maki, ina son ne na samu relief a jikinki, idan kuma kika nemi mani gardama to zan maimaita abunda anyi a daren jiya da kika ce da zafi, jin hakan yasa ta k'yale shi sai da ya luguiguita ta son ransa sannan ya k'yaleta ya mitgina gefe yana fitar da numfashi mai k'arfi.
A can d'akin da aka kwantar da Umma kuwa Gwaggo ce da Mummy suka tashi tafiya, Mufida ma ta ce zata bisu ta dawo da safe, tunda Mama Huraira ce zata kwana da ita, Abba ne ya shigo da sallama, suka gaisa da su Mummy lokacin ya dawo daga kasuwa ya zo, bayan sun gaisa ne su Mummy sukayi masu sai da safe don k'arfe shida na yamma tayi, Mufida ce ta ce,
"Mummy ina son naga inteesar kafin mubtafi"
"Mufida kenan yanzun Ina zaki ganta, tunda son ya fita ta bishi ai bata dawo ba"
"Eh Mummy sun dad'e tun k'arfe biyu yanzun k'arfe shida awa hud'u fa kenan, yakamata ace sun dawo."
Kallon mamaki Umma tayi mata ta ce,
"To ke ina ruwanki ba suna tare ba ai ba abun damuwa."
Girgiza kai tayi tare da cewa
"Mummy ki kira shi ya dawo da ita mana."
Gwaggo ce ta kalle ta da mamaki ta ce,
"Yau naga d'ibar albarka, ke wace irin jidalalliyar d'iya ce? ance suna tare da mijinta ki damu ya dawo da ita, idan ya dawo da ita uwar me zata yi anan d'in? ita fa yanzun matar aure ce ke da baki son kiyi auren sai ki ta galbaro akan titi, so kike ta bar mijinta tazo ta zauna dake kuyi ta karad'in banza?"
"Haba Gwaggo daga nayi magana sai ki dinga zaro zance haka? kamar dama kina jira na ne?
"
Haka dai suka tafi amma Mufida taso taga inteesar kafin su tafi, dan haka da suka kawo dai -dai office d'in Muhdeen Mufida ta kalli Mummy ta ce ,
"Yauwa ga office d'insa nan ko mu d'an tsaya ne zan bawa Inteesar sak'o."
Gwaggo tayi saurin cewa
"Yauwa kira shi dama maganin ciwon k'afa sun k'are ya bani wasu."
Knocking Mufida ta dingayi ba'a bud'e ba,yana cikin bedroom nasa yana ji amma yak'i bud'ewa ita kuma inteesar tana ta addu'ar ya bud'e k'ofar ta fita, ganin ba shi da niyyar bud'ewa ne yasa ta ce,
"Knocking ake fah"
"Inaji ai bani da niyyar bud'ewa ne."
Daga can waje kuwa Mummy ce ta kalli Gwaggo ta ce
"May be baya ciki ne amma bari na kira wayarsa naji ko yana ina."
Wayar ta ta ciro ta laluno number sa ta danna masa kira.
Yana kwance sai numfashi yake saukewa don ba abunda yake da buk'ata illa Inteesar, tun jiya da ya d'and'ani zumarta gaba d'aya ya rasa nutsuwarsa ba shi da wani burin da ya wuce ya sake jinsa a cikin wannan kogin zumar da bai ta'ba tunanin jin irinsa ba, burinsa ya sake shiga wannan kogin dad'in amma ina dolensa ya barta sai ta warke raunin da yayi mata.
Wayarsa ce ta soma ruri, bai duba ballantana yasan wa ke kiransa, sai da aka kira sau uku bai d'aga ba, kallon Gwaggo tayi tare da cewa
"Son fa bai d'aga wayar ba mu tafi kawai Gwaggo, idan ya kira sai na sanar dashi ya kawo maki maganin ciwon k'afa."
"Saboda ba k'afarki bace kuma baki san ya nake ji ba shiyasa kike fad'in haka ko? to ina nan har ya dawo ya tarar da ni a nan ya bani maganin."
Mummy dai bata ce komai ba sai ta k'ara kiransa.
Mik'a hannu yayi tare da duba wayar ganin Mahafiyarsa ce yasa ya d'aga tare da cewa
"Barka da yammaci Mummy"
Jin muryarsa wani iri yasa Mummy cewa
"Son kana lafiya kuwa?"
"Lafiya lau Mummy"
"Ok to kana ina ne yanzun?"
"Ina office d'ina "
"To gamu a k'ofar office d'in"
Daga nan ya katse kiran, k'ok'arin dai daita nutsuwarsa yayi ya gyara zama rigarsa sanna ya kalli inteesar da ke zaune ta had'e fuska ya kalla sannan ya mik'e ya fita, bud'e k'ofar yayi duk suka zuba masa ido, idanunsa sunyi ja na jaraba ga gefen bakinsa da inda janbakin inteesar ya shafi la'b'bansa, zuba masa ido sukayi yauinda Mufida ta ce,
"Yaya ina Inteesar?"
"Cikin sark'ewar murya ya ce,
"Tana ciki, ina ganin kamar barci take yi ne."
Mummy ce ta ce
"Gwaggo tazo ka bata magani"
Daga nan ya juya ya koma cikin office d'in Mufida tabi bayansa, Gwaggo ma haka ganin haka ne yasa Mummy ma ta shiga.