Sashe 18
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Karasawa tayi wajen Usaman tace,
"Zan shiga gida sai anjima"
Ajiyar zuciya ya sauke ganin yanayinta ya canza cikin 'kan'kanin lokaci,yace
"Naga yanyinki ya canza na janyo maki 'bacin rai ko?bana son na zama silar 'bacin ran kowa,idan wannan shine wanda zai aure ki ko an tsaida magana a tsakanin ku ki Fad'a mani don naga kamar akwai matsala da ya ganni dake"
Bakomai Yayar 'kawata Mufida ne,shine Wanda zaiyi aure next week,d'inkin ankon bikin muka tafi kaiwa har ysautsayi yasa ka kad'e ni da mota "
Ajiyar zuciya ya sauke tare da sakin murmushi yace,
"To Masha Allah"
Murfin bayan motar sa ya bud'e ya d'auko manyan ledoji guda biyu ya mi'ka mata yace
" ga magungunan ki nan da nace zan kawo maki"
Kallon ledar tayi da mamaki tace,
"Magungunan ne har leda biyu manya ?"
Baibi ta kanta ba ya figi motarsa yabar wajen yayin da ta shige gida zuciyarta cike da mamakin yawan magungunan.
Muhdeen yana Isa gida ya iske Gwaggo a falo tana ganinsa tace,
"Ina fatan yau kaje ka duba jikin yarinyar nan"
Har zai shige part d'insa ya dakata Ya kalleta
"Wace yarinyar kike cewa ba lafiya?duk kinbi ki dameni banje gaida ita ba yarinyar da naje na sameta ita da saurayi suna firan soyayya..."
Caraf Gwaggo mi'kewa tayi tana fad'a
"A'a kaga nifa banason sharri wace yariyar ne keda saurayi?bana son 'kazafi wallahi.Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
Page2
"A'a kaga nifa banison sharri,wace yarinyar ce keda saurayi?Bana son 'kazafi wallahi"
Bai tanka Mata ba Kai tsaye ya nufi part d'insa don bazai iya biyewa Gwaggo ba.
Bayan Inteesar ta shiga gida d'auke da ledojin da Usman ya kawo mata ne,Umma ta kalle ta ita da ledan hannunta tace,
"Amso magani nan waje shine kika kwashe mintuna a wajen?
Sannan wad'annan ledojin ne na magunguna?"
Zama tayi akan tabarmar tare da ajiye leda,gabanta ne ya fad'i lolacin da ta zazzage d'ayar ledan ganin Turarruka kala-kala da sauran kayan kwalliya kala-kala masu yawa,juyawa tayi ta kalli Umma da ta zubawa kayan ido tana kallon kayan tana kallon Inteesar.
"'Bud'e d'ayar ledan mugani abunda ke ciki"
Jiki a sanyaye ta bud'e d'ayar ledan ta zazzage abunda ke ciki a gefe, nan ma zubawa kayan ido tayi ba kowane magani kayan ciye-ciye ne kawai.Snacks ne da su Biscuits da chocolate da sweet,idanu Ummi ta zuba Mata ba tare da cire idanunta daga gare ta ba.Ganin hakan yasa tayi narau-narau da ido hawaye na tsiyaya daga idanun ta cikin rawar murya tace,
"Umma wallahi bansan abunda ke ciki ba sai yanzun,nidai Kira na yayi a waya yace mani wai doctor ya bayar da magani a bani shine naje ka'ba duk a tunani na magunguna ne a ciki,wallahi bansa cewa abunda ya kawo ba kenan sai yanzun"
Shiru Umma tayi tana nazari kafin daga bisani tace,
"Ya akayi ya samu number wayar ki kuma waye ya nuna masa gidan Nan?.
"
Shiru tayi tana kallon fuskar Umma kafin daga bisani ta bata labarin yadda yazo asibitin da yadda yadda d'auki number ta hanyar saka number sa wayar tata ya Kira number sa har ya samu number ta,da yadda yadda zaizo ta hana shi ya nuna Mata cewar magunguna Doctor ya bada a bata hakan yasa ta kwatanta masa gidan su Bata San cewa uzirin sa zai kawo sa ba.
Umma dai shiru tayi kafin tace,
"Wannan ya zama na farko kuma na 'karshe kada na sake ganin irin makamancin wannan da ya faru"
Kai ta jinjina tare da cewa
" insha Allah"
"To madalla kwashi kayan kikai d'akin ki"
Tattara kayan tayi ta nufi d'akinta da su,Umma ma d'akinta ta shige, Inteesar naman zaune ta fa'd'a suniyar tunani sai ga Mufida ta shigo da'akin bakinta d'auke da sallama tana rik'e da leda a hannunta k'arasawa tayi ta zauna
gefen Inteesar ta dafa kafadarta,firgigit ta dawo daga suniyar tunananin da ta shiga, Mufida ta kalleta tace,
"Lapiya kuwa? me yake damunki haka haka ?"
Murmushi tayi tare da kallon ledar hannun Mufida tana fad'in,
"Har kin amso muna d'inkin ankon bikin ne?"
"Wannan bashine amsar tambayar da na maki ba, cewa nayi meke damunki idan kuma yanzun mun Fara 'boyewa junan mu sirri ne to shikenan"
Murmushi tayi tare da dafa kafadarta tace,
"Haba aike ma kinsan ba abunda muke 'boyewa junan mu ba sirrina da baki sani ba haka ma ba naki wanda bansani ba,wani al'amari ne ya d'an sani cikin tunanin da kikaga ina yi."
Bata labarin yadda sukayi da Usman tayi har zuwan Muhdeen da yadda Umma bataji dad'in ganin kayan nan ba,duk sai da ta sanar da Mudida.Mufida kam janyo ledojin tayi ta bud'e ta ciro chocolate cake da Biscuit ta Fara ci tana ci tana magana.
"To waishi Usman d'in meye nufin shi akanki kodai ya fad'a ne."
Ta k'arasa maganar tana dariya,dukan wasa Inteesar takai mata tare da cewa,
"Ni yanzun buri na bai wuce nacigaba da karatuna ba gsky dan kwata- kwata bana ma mafarkin aure yanzu.
"
Caraf Mufida tace,
"Yauwa kin ma tuno Mani da labarin da nake son baki,Albishirin ki".
Da sauri Inteesar tace goro tana murmushi Don tunanin ta labarin da zai sanyata farin ciki ne,Mufida tace ,
"Wallahi nayi matarkin auren ki amma yayana kika aura".
Take far'ar fuskar Inteesar ta d'auke.
"Wani yayan ki na aura?"
Kallonta mufida tayi ganin yadda ta sauya lokaci guda tace,
"Ina da wani yayan da ya wuce Yaya Muhdeen ne?"
Fuskar Inteesar ta kalla taga annurin fuskar ta d'auke cikin mamaki tace,
"Meye kuma na 'bata rai dan kawai nace nayi mafarkin kin auri Yaya na? kuma Koda na fad'awa Mummy tace itama duk lokacin da zatayi mafarki da matar Yaya Muhdeen ke take gani a mafarkinta "
Ta'be baki Inteesar tayi tace,
"Kodayake mafarki ba gaskiya bace k'arya ce, Amma ko a mafarki naga wannan mugun yayan naki na farka sai nayi sadaka."
Sake baki Mufida tayi tana kallonta damamaki abun ya d'an Sosa ranta Amma sai ta share tacigaba da shan chocolate,zuwa jimawa kad'an ta kalli Inteesar tace,
"Wai ke yayana kikeyiwa k'iyayya har haka?mutumin da Mata suke neman sa da kud'in su,aike wallahi idan ma kika samu miki irin Yaya Muhdeen abun alfahari ne a gurin ki.Domin shi miji ne na nunawa sa'a,wasu ma da suke masa kallon balarabe wad'anda basusan asalin sa ba,domin ya had'u ta ko'ina koke da kike ganin ke wata kyakkyawa ce baki Kai Yaya na ba,har kike wani neman tsari dashi,shi wannan Usman d'in da kike kulawa ko kwatakwacin kyawu da had'uwar Yaya na baikai ba.
Inteesar ta ta'be baki tace,
"Ni kyau baidameni ba Hajiya yaje yayi ta fama da kyawun nasa 'yan matan da suke ribibin sa suje suyi tayi,ke nifa bana son namiji kyakkyawa "
Mufida ce tayi wata dariyar raining hankali.
"Eh dole kice baki son namiji kyakkyawa tunda baice yana sonki ba"
"Taya Mai zaice yana sona mutumin da ya tsane ni a rayuwa baya k'aunar gani na nima ba Wanda na tsana sama dashi a rayuwa"
"Inteesar yaushe kika koyi yiwa mutum sharri?
Yaya Muhdeen d'inne ya tsane ki me yayi maki na tsana?"
Murmushin yak'e tayi ta kalli Mufida tace,
"Ba Zaki Gane bane,tunda ba a gaban kowa yakeyi ba sai yaga ba idon mutane yakemun cin kashin da yakeyi,kuma ko na fad'a maki yanzun ma ba Zaki yadda ba.Amma zan fad'a maki Abu d'aya saboda Yaya Muhdeen na d'auke k'afata da zuwa gidan ku,Amma kukayi bina keda Gwaggo har kuka gaji,Amma yanzun tunda ya kusa aure da zaran yayi aure ya tare da matarsa a sabon gidan sa zaku cigaba da ganina a gidan KU,Amma gaskiya yayan ki ya azabtar dani a baya bana k'aunar ma mu had'a inuwa d'aya dashi."
Allah sarki bansan meye ya maki ba,kuma baki fad'a Mani ba Amma inaji a jikina kece matar da Yaya na zaiyi rayuwa da ita.
*KUYI HAKURI DA WANNAN KILA KUJINI ANJIMA*Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
Page2
"Allah sarki bansan meye yayi maki ba,kuma baki fad'a Mani ba amma inaji a jikina kece matar da yayan mu zaiyi rayuwa da ita.
"Zan shiga gida sai anjima"
Ajiyar zuciya ya sauke ganin yanayinta ya canza cikin 'kan'kanin lokaci,yace
"Naga yanyinki ya canza na janyo maki 'bacin rai ko?bana son na zama silar 'bacin ran kowa,idan wannan shine wanda zai aure ki ko an tsaida magana a tsakanin ku ki Fad'a mani don naga kamar akwai matsala da ya ganni dake"
Bakomai Yayar 'kawata Mufida ne,shine Wanda zaiyi aure next week,d'inkin ankon bikin muka tafi kaiwa har ysautsayi yasa ka kad'e ni da mota "
Ajiyar zuciya ya sauke tare da sakin murmushi yace,
"To Masha Allah"
Murfin bayan motar sa ya bud'e ya d'auko manyan ledoji guda biyu ya mi'ka mata yace
" ga magungunan ki nan da nace zan kawo maki"
Kallon ledar tayi da mamaki tace,
"Magungunan ne har leda biyu manya ?"
Baibi ta kanta ba ya figi motarsa yabar wajen yayin da ta shige gida zuciyarta cike da mamakin yawan magungunan.
Muhdeen yana Isa gida ya iske Gwaggo a falo tana ganinsa tace,
"Ina fatan yau kaje ka duba jikin yarinyar nan"
Har zai shige part d'insa ya dakata Ya kalleta
"Wace yarinyar kike cewa ba lafiya?duk kinbi ki dameni banje gaida ita ba yarinyar da naje na sameta ita da saurayi suna firan soyayya..."
Caraf Gwaggo mi'kewa tayi tana fad'a
"A'a kaga nifa banason sharri wace yariyar ne keda saurayi?bana son 'kazafi wallahi.Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
Page2
"A'a kaga nifa banison sharri,wace yarinyar ce keda saurayi?Bana son 'kazafi wallahi"
Bai tanka Mata ba Kai tsaye ya nufi part d'insa don bazai iya biyewa Gwaggo ba.
Bayan Inteesar ta shiga gida d'auke da ledojin da Usman ya kawo mata ne,Umma ta kalle ta ita da ledan hannunta tace,
"Amso magani nan waje shine kika kwashe mintuna a wajen?
Sannan wad'annan ledojin ne na magunguna?"
Zama tayi akan tabarmar tare da ajiye leda,gabanta ne ya fad'i lolacin da ta zazzage d'ayar ledan ganin Turarruka kala-kala da sauran kayan kwalliya kala-kala masu yawa,juyawa tayi ta kalli Umma da ta zubawa kayan ido tana kallon kayan tana kallon Inteesar.
"'Bud'e d'ayar ledan mugani abunda ke ciki"
Jiki a sanyaye ta bud'e d'ayar ledan ta zazzage abunda ke ciki a gefe, nan ma zubawa kayan ido tayi ba kowane magani kayan ciye-ciye ne kawai.Snacks ne da su Biscuits da chocolate da sweet,idanu Ummi ta zuba Mata ba tare da cire idanunta daga gare ta ba.Ganin hakan yasa tayi narau-narau da ido hawaye na tsiyaya daga idanun ta cikin rawar murya tace,
"Umma wallahi bansan abunda ke ciki ba sai yanzun,nidai Kira na yayi a waya yace mani wai doctor ya bayar da magani a bani shine naje ka'ba duk a tunani na magunguna ne a ciki,wallahi bansa cewa abunda ya kawo ba kenan sai yanzun"
Shiru Umma tayi tana nazari kafin daga bisani tace,
"Ya akayi ya samu number wayar ki kuma waye ya nuna masa gidan Nan?.
"
Shiru tayi tana kallon fuskar Umma kafin daga bisani ta bata labarin yadda yazo asibitin da yadda yadda d'auki number ta hanyar saka number sa wayar tata ya Kira number sa har ya samu number ta,da yadda yadda zaizo ta hana shi ya nuna Mata cewar magunguna Doctor ya bada a bata hakan yasa ta kwatanta masa gidan su Bata San cewa uzirin sa zai kawo sa ba.
Umma dai shiru tayi kafin tace,
"Wannan ya zama na farko kuma na 'karshe kada na sake ganin irin makamancin wannan da ya faru"
Kai ta jinjina tare da cewa
" insha Allah"
"To madalla kwashi kayan kikai d'akin ki"
Tattara kayan tayi ta nufi d'akinta da su,Umma ma d'akinta ta shige, Inteesar naman zaune ta fa'd'a suniyar tunani sai ga Mufida ta shigo da'akin bakinta d'auke da sallama tana rik'e da leda a hannunta k'arasawa tayi ta zauna
gefen Inteesar ta dafa kafadarta,firgigit ta dawo daga suniyar tunananin da ta shiga, Mufida ta kalleta tace,
"Lapiya kuwa? me yake damunki haka haka ?"
Murmushi tayi tare da kallon ledar hannun Mufida tana fad'in,
"Har kin amso muna d'inkin ankon bikin ne?"
"Wannan bashine amsar tambayar da na maki ba, cewa nayi meke damunki idan kuma yanzun mun Fara 'boyewa junan mu sirri ne to shikenan"
Murmushi tayi tare da dafa kafadarta tace,
"Haba aike ma kinsan ba abunda muke 'boyewa junan mu ba sirrina da baki sani ba haka ma ba naki wanda bansani ba,wani al'amari ne ya d'an sani cikin tunanin da kikaga ina yi."
Bata labarin yadda sukayi da Usman tayi har zuwan Muhdeen da yadda Umma bataji dad'in ganin kayan nan ba,duk sai da ta sanar da Mudida.Mufida kam janyo ledojin tayi ta bud'e ta ciro chocolate cake da Biscuit ta Fara ci tana ci tana magana.
"To waishi Usman d'in meye nufin shi akanki kodai ya fad'a ne."
Ta k'arasa maganar tana dariya,dukan wasa Inteesar takai mata tare da cewa,
"Ni yanzun buri na bai wuce nacigaba da karatuna ba gsky dan kwata- kwata bana ma mafarkin aure yanzu.
"
Caraf Mufida tace,
"Yauwa kin ma tuno Mani da labarin da nake son baki,Albishirin ki".
Da sauri Inteesar tace goro tana murmushi Don tunanin ta labarin da zai sanyata farin ciki ne,Mufida tace ,
"Wallahi nayi matarkin auren ki amma yayana kika aura".
Take far'ar fuskar Inteesar ta d'auke.
"Wani yayan ki na aura?"
Kallonta mufida tayi ganin yadda ta sauya lokaci guda tace,
"Ina da wani yayan da ya wuce Yaya Muhdeen ne?"
Fuskar Inteesar ta kalla taga annurin fuskar ta d'auke cikin mamaki tace,
"Meye kuma na 'bata rai dan kawai nace nayi mafarkin kin auri Yaya na? kuma Koda na fad'awa Mummy tace itama duk lokacin da zatayi mafarki da matar Yaya Muhdeen ke take gani a mafarkinta "
Ta'be baki Inteesar tayi tace,
"Kodayake mafarki ba gaskiya bace k'arya ce, Amma ko a mafarki naga wannan mugun yayan naki na farka sai nayi sadaka."
Sake baki Mufida tayi tana kallonta damamaki abun ya d'an Sosa ranta Amma sai ta share tacigaba da shan chocolate,zuwa jimawa kad'an ta kalli Inteesar tace,
"Wai ke yayana kikeyiwa k'iyayya har haka?mutumin da Mata suke neman sa da kud'in su,aike wallahi idan ma kika samu miki irin Yaya Muhdeen abun alfahari ne a gurin ki.Domin shi miji ne na nunawa sa'a,wasu ma da suke masa kallon balarabe wad'anda basusan asalin sa ba,domin ya had'u ta ko'ina koke da kike ganin ke wata kyakkyawa ce baki Kai Yaya na ba,har kike wani neman tsari dashi,shi wannan Usman d'in da kike kulawa ko kwatakwacin kyawu da had'uwar Yaya na baikai ba.
Inteesar ta ta'be baki tace,
"Ni kyau baidameni ba Hajiya yaje yayi ta fama da kyawun nasa 'yan matan da suke ribibin sa suje suyi tayi,ke nifa bana son namiji kyakkyawa "
Mufida ce tayi wata dariyar raining hankali.
"Eh dole kice baki son namiji kyakkyawa tunda baice yana sonki ba"
"Taya Mai zaice yana sona mutumin da ya tsane ni a rayuwa baya k'aunar gani na nima ba Wanda na tsana sama dashi a rayuwa"
"Inteesar yaushe kika koyi yiwa mutum sharri?
Yaya Muhdeen d'inne ya tsane ki me yayi maki na tsana?"
Murmushin yak'e tayi ta kalli Mufida tace,
"Ba Zaki Gane bane,tunda ba a gaban kowa yakeyi ba sai yaga ba idon mutane yakemun cin kashin da yakeyi,kuma ko na fad'a maki yanzun ma ba Zaki yadda ba.Amma zan fad'a maki Abu d'aya saboda Yaya Muhdeen na d'auke k'afata da zuwa gidan ku,Amma kukayi bina keda Gwaggo har kuka gaji,Amma yanzun tunda ya kusa aure da zaran yayi aure ya tare da matarsa a sabon gidan sa zaku cigaba da ganina a gidan KU,Amma gaskiya yayan ki ya azabtar dani a baya bana k'aunar ma mu had'a inuwa d'aya dashi."
Allah sarki bansan meye ya maki ba,kuma baki fad'a Mani ba Amma inaji a jikina kece matar da Yaya na zaiyi rayuwa da ita.
*KUYI HAKURI DA WANNAN KILA KUJINI ANJIMA*Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
Page2
"Allah sarki bansan meye yayi maki ba,kuma baki fad'a Mani ba amma inaji a jikina kece matar da yayan mu zaiyi rayuwa da ita.