Sashe 52
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love you oll
Comment and shareFollow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Wannan kagaggen labari ne, banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba,idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba,arashi ne mai kashe auren wawa.
*BISIMILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page4
Hijabi tasa har k'asa tare da k'ok'arin cire tsoron dake ranta, tura k'ofar tayi tare da shiga da sallama,tana shiga ya mik'e ya nufi k'ofar d'akin tare da murzawa k'ofar key, ya zare key d'in daga jikin k'ofar, gabanta ne ya fad'i ganin wani irin murmushi akan fuskarsa Wanda bata ta'ba amfani yayi mata makamancinsa ba.
K'ok'arin dakewa tayi don kada yaga tsoronsa a cikin idanunta, durk'usawa tayi ta ajiye jug da kofin sannan ta mi'ke, ba tare da ta kalleshi ta ce,
"Ka bud'e mani k'ofa na fita?"
Kamar baiji abunda take fad'a ba ya shareta, ganin baida niyyar mata magana ne yasa tayi shiru don taga yana da niyyar shiga wanka yasa tayi shiru, da niyyar idan ya shiga wanka ta d'uki key d'in ta bud'e d'akin ta fice.
Kamar yasan niyarta, da zai shiga wankan sai ya shiga da key.
Tsabar bak'in ciki da takaici ji take kamar tayi kuka, tana nan tsaye ne ya fito d'aure da towel a k'ugunsa sai wani k'arami da yake goge ruwan kansa, kallo d'aya tayi masa tagansa d'aure da towel,gashin k'irjinsa da ya kwanta luf ta kalla ta kauda kanta da sauri tare da juya masa baya.
Jin alamun ya kammala shirinsa ne yasa ta juyo ta kalle shi, sanye yake da riga da wando na barci ya zauna bakin gadon.
"Ki zuba mani nasha ko ni zan zuba da kaina."
K'arasawa tayi kusa dashi ta durk'usa ta zuba masa ta saka suga dunk'ule uku, mik'a masa tayi ta mi'ke tsaye ta cigaba da tsayiwarta.
"Kin tsaya mani akai kamar wata dogariya"
Tura baki tayi tana magana ciki ciki
"Wannan bakin da kike tura mani shi idan kika shiga hannu na ko?"
"Ni ka bud'e mani k'ofa na fita."
"Ki fita Ina?ai kin shigo kenan sai kuma gobe, guje-gujen naki ya k'are?saboda kinsan baki da gaskiya shiyasa kike gudu ko?"
Ya k'arasa maganar yana kai kofin coffee a bakinsa.
"Ina kika je jiya? sannan waye naganki tare da shi jiya? sannan kuma meye tsakaninki da shi?"
"Jiya fa gidan rasuwa naje kuma an fad'a maka Mahaifiyar k'awa ta ce ta rasu."
"Da nace kije Ishaq Direba ya kaiki me yasa kika tafi?"
"Yana da mara lafiya ne ya tafi gida, shine ni kuma na tafi na hau abun hawa,amma Gwaggo tayi mani fad'a bazan sake ba."
"Waye na ganki tare a Ubasanjo complex?"
"Usman ne sunan sa."
"Yayanki ne ko kuma muharraminki ne?"
Kai ta girgiza alamun a'a
"To meye zaisa ki shiha motarsa alhalin gidan rasuwa na fito zan samu abun hawa ne sai yayi parking, nagansa da k'anwarsa suka matsa akan sai na shiga, bayan na shiga ne k'an war tasa ya sauke ta ne awani tsago, ni kuma ya kawo ni gida."
"Me kuka je yi uba sanjo complex?"
"Cewa yayi wai zai siya mani waya."
Wani irin kallo ya watsa mata sai da hanjin cikinta suka kad'a cikin tsananin 'bacin rai ya mik'e tsaye, tare da zuba mata ido.
"Wato saboda wancan ranar na kamaki kina waya da shi, na kar'bi wayar na 'boye shine kika fad'a masa ya siyar maki wata wayar ko?"
Kunnenta ya kama ya murd'e, k'ara ta saki saboda zafin da taji,bata san lokacin da ta shige jikinsa ba tare da rok'onsa ya sake mata kunne, wani irin shock yaji kamar an jona masa lantarki, gaba d'aya sai ya tsinci kansa a wani irin yanayi mai wuyar fassara,ya rasa dalilin da yasa kwanan nan duk lokacin da yayi niyar zai hukunta ta ko ya kad'aice daga shi sai ita sai ya tsinci kansa a wani irin yanayi,gaba d'aya jikinsa ya mace sakamakon k'irjinta da ya had'u da nasa,wani irin ajiyar zuciya ya sauke, ita kama duk ba ruwanta bata ma San halin da yake cikin ba, ita dai taji zafin murd'e mata kunnenta da yayi ne yasa ta shige jikinsa, ya rasa yadda zaiyi gaba d'aya yaji buk'atarta kawai yake yi, a hankali yayi mata magana kamar mai yin rad'a
" kina son na yafe maki?"
Kai ta gyad'a masa alamar eh
Sabon yanayin da ya riski kansa ne ya rasa ya zaiyi, duk da cewar ba wani abu da ya ta'ba shiga tsakaninsa da Inteesar, amma duk lokacin da suka kad'aice ita sai yaji wani bak'on yanayin da bai ta'ba jinsa ba, koda kuwa a tare da matarsa Sumayya ce wacce har sex yake da ita bai ta'ba jin irin yanayin a tare da ita ba, ya sanya harshensa a cikin kunnenta ya shiga wasa da shi a ciki, rufe idonta tayi sakamakon wani abu da taji yana mata yawa a jiki, sai da ya had'a ta da bango sannan yaja wani irin ajiyar zuciya, Wanda hakan yasa ta yi saurin rufe idonta,bakisa ya sa a kunnenta ya hura mata isaka,a kasalance ta d'ago idanunta ta kalle shi,sannan ta cire idanunta daga gare shi tare da tura mata baki, bakinshi yakai cikin bakinta ya fara tsotsa, gaba d'aya k'afafunshi sun kasa d'aukarsa, janye bakinta tayi daga nasa, shi kuma ba abunda yake buk'ata illa ya same ta don mararsa ta fara masa ciwo, janta yayi suka fad'a kan gadon, Hijabin dake jikinta ya cire ya shiga k'ok'arin'balle buturan gaban rigarta, rik'e boturan tayi ta hanshi damar cire wa,hannunsa ya zura cikin rigarta hankalinsa gaba d'aya ya gama tashi lokacin da ya fara shafar fatar jikinta gaba d'aya hanklinsa ya gama tashi saboda taushin fatarta.
Kuka ta saka masa tare da kiciniyar kwace kanta daga gare shi, cikin wata irin murya da bata sanshi da ita ba ta ji yana magana.
"Don Allah karki Mani haka Inteesar, wallahi ina cikin wani hali idan ban same ki ba komai zai iya faruwa dani, ki taimaka mani."
Ya k'arasa maganar yana cije la'b'bansa sakamakon mararsa dake masa ciwo.
"Banida abunda zan raimake ka da shi, ko ka mance ne na tuna maka?Kai da bakinka ka fad'a cewa me zakayi da wannan kucakar yarinyar, to me kucakar yarinyar zata maka yanzu?kai fa kace baka k'auna ta ka tsane ni to kenan jiki na ne kake so?
Am sorry yaya bazan iya bada jiki na ga mutumin da baya k'aunata da tausayi na ba sai dai ya mori jiki na ba, so kake kawai ka mayar da ni abun biyar buk'atarka a duk lokacin da buk'atarka ta taso maka da zaran ka gama amfani na ya k'are a wajenka, to ni ba cingam bane da zaka 'bare kaci da zarar ka gama ka cillar dashi a kwandon shara, zan tsaya na jajirce dan ganin na kare martabar kaina, bazan tsaya lokaci guda wani mugu ya rab..."
Bata kai K'arshen zancen ba sakamakon jin da tayi ya yaga rigar barcin da ke jikinta, kalonsa tayi yadda idanunsa suka koma can ciki sun canza launi zuwa ja gabanta ne ya fad'i bata ankare ba sai ji tayi ya cafki na shanunta ya fara tsotsa kamar d'ayan kuma yana wasa dashi, haka yake tsotsan k'irjinta kamar jarinrin da ya kwana biyu baisha nono ba, zafin da taji sun fara mata ne yasa ta fara kokuwar k'watar kanta abun mamaki hawaye ta gani akan fusakarsa yana cewa
"Dan Allah kada kiyi mani haka,kada ki haramta mani abunda Allah ya halatta mani shi, yadda nake jin kaina zan iya mutuwa idan ban same ki ba."
"Idan ka mutu kwananka ne ya k'are yaya wallahi nima bazan iya ba."
Maganar da ta fad'a masa ne yayi masifar k'ona masa rai, sakinta yayi tare da nuna mata key d'in d'akin.
"Fita ki wuce kuma kada na sake ganin k'afarki a d'akin na, saboda kasantuwarmu a cikin d'aki d'aya shine yake saka Ni cikin wannan halin."
Mi'kewa tayi ta d'auki hijabinta ta saka, cikin sauri ta suri key d'in d'akin har ta murza zata fita taji muryarsa yana cewa
"Wallahi na rantse da Allah Wanda ba wani uban giji sai shi, matuk'ar na sake ganin k'afarki a d'akin nan da sunan kinzo barci, to fa ki sani ranar sai na amshi hakki na na aure da yake kanki, baza kibar d'akin nan ba sai na mayar dake cikakkiyar matar aure, idan kuma banyi haka ba to Ni ba Muhammad Muhdeen Sani bane, karki manta da wannan."
Aguje ta fita,shi kuma ya kifa cikinsa ga tsananin ciwon marar da yake ji duk ya ishe sa, sai cizon la'b'bansa yake,dakyar ya iya tashi ya ciro wani magani a cikin bedside drawer, ya d'auki goran ruwa a wajen ya had'iye maganin.
Ita kuma tana fita ta shige d'ayan d'akin dake kusa da nata,ruf da ciki tayi ta kwanta sai kuka take kamar ranta zai fita,yanayin da ta ganshi da alwashin da ya d'auka idan ya sake ganinta a d'akinsa ne yake tayar mata da hankali,gefe d'aya tasan halin Gwaggo muddin ta lura da bata kwana d'akinsa sai ta rakata har bakin k'ofar d'akin ba k'aramin aikinta bane, a haka dai barci ya d'auke ta.
'Bangarensa kuwa sai wajen mintuna talatin kafin yaji dai-dai, Dan maganin baya saurin masa aiki, wanka yaje yayo don dama duk da sanyin A.C dake d'akin sai da ya had'a zufa.
Bayan ya watsa ruwan ne yazo ya kwanta, ba jimawa barci ya d'auke sa.
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love you oll
Comment and shareFollow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Wannan kagaggen labari ne, banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba,idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba,arashi ne mai kashe auren wawa.
*BISIMILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page4
Hijabi tasa har k'asa tare da k'ok'arin cire tsoron dake ranta, tura k'ofar tayi tare da shiga da sallama,tana shiga ya mik'e ya nufi k'ofar d'akin tare da murzawa k'ofar key, ya zare key d'in daga jikin k'ofar, gabanta ne ya fad'i ganin wani irin murmushi akan fuskarsa Wanda bata ta'ba amfani yayi mata makamancinsa ba.
K'ok'arin dakewa tayi don kada yaga tsoronsa a cikin idanunta, durk'usawa tayi ta ajiye jug da kofin sannan ta mi'ke, ba tare da ta kalleshi ta ce,
"Ka bud'e mani k'ofa na fita?"
Kamar baiji abunda take fad'a ba ya shareta, ganin baida niyyar mata magana ne yasa tayi shiru don taga yana da niyyar shiga wanka yasa tayi shiru, da niyyar idan ya shiga wanka ta d'uki key d'in ta bud'e d'akin ta fice.
Kamar yasan niyarta, da zai shiga wankan sai ya shiga da key.
Tsabar bak'in ciki da takaici ji take kamar tayi kuka, tana nan tsaye ne ya fito d'aure da towel a k'ugunsa sai wani k'arami da yake goge ruwan kansa, kallo d'aya tayi masa tagansa d'aure da towel,gashin k'irjinsa da ya kwanta luf ta kalla ta kauda kanta da sauri tare da juya masa baya.
Jin alamun ya kammala shirinsa ne yasa ta juyo ta kalle shi, sanye yake da riga da wando na barci ya zauna bakin gadon.
"Ki zuba mani nasha ko ni zan zuba da kaina."
K'arasawa tayi kusa dashi ta durk'usa ta zuba masa ta saka suga dunk'ule uku, mik'a masa tayi ta mi'ke tsaye ta cigaba da tsayiwarta.
"Kin tsaya mani akai kamar wata dogariya"
Tura baki tayi tana magana ciki ciki
"Wannan bakin da kike tura mani shi idan kika shiga hannu na ko?"
"Ni ka bud'e mani k'ofa na fita."
"Ki fita Ina?ai kin shigo kenan sai kuma gobe, guje-gujen naki ya k'are?saboda kinsan baki da gaskiya shiyasa kike gudu ko?"
Ya k'arasa maganar yana kai kofin coffee a bakinsa.
"Ina kika je jiya? sannan waye naganki tare da shi jiya? sannan kuma meye tsakaninki da shi?"
"Jiya fa gidan rasuwa naje kuma an fad'a maka Mahaifiyar k'awa ta ce ta rasu."
"Da nace kije Ishaq Direba ya kaiki me yasa kika tafi?"
"Yana da mara lafiya ne ya tafi gida, shine ni kuma na tafi na hau abun hawa,amma Gwaggo tayi mani fad'a bazan sake ba."
"Waye na ganki tare a Ubasanjo complex?"
"Usman ne sunan sa."
"Yayanki ne ko kuma muharraminki ne?"
Kai ta girgiza alamun a'a
"To meye zaisa ki shiha motarsa alhalin gidan rasuwa na fito zan samu abun hawa ne sai yayi parking, nagansa da k'anwarsa suka matsa akan sai na shiga, bayan na shiga ne k'an war tasa ya sauke ta ne awani tsago, ni kuma ya kawo ni gida."
"Me kuka je yi uba sanjo complex?"
"Cewa yayi wai zai siya mani waya."
Wani irin kallo ya watsa mata sai da hanjin cikinta suka kad'a cikin tsananin 'bacin rai ya mik'e tsaye, tare da zuba mata ido.
"Wato saboda wancan ranar na kamaki kina waya da shi, na kar'bi wayar na 'boye shine kika fad'a masa ya siyar maki wata wayar ko?"
Kunnenta ya kama ya murd'e, k'ara ta saki saboda zafin da taji,bata san lokacin da ta shige jikinsa ba tare da rok'onsa ya sake mata kunne, wani irin shock yaji kamar an jona masa lantarki, gaba d'aya sai ya tsinci kansa a wani irin yanayi mai wuyar fassara,ya rasa dalilin da yasa kwanan nan duk lokacin da yayi niyar zai hukunta ta ko ya kad'aice daga shi sai ita sai ya tsinci kansa a wani irin yanayi,gaba d'aya jikinsa ya mace sakamakon k'irjinta da ya had'u da nasa,wani irin ajiyar zuciya ya sauke, ita kama duk ba ruwanta bata ma San halin da yake cikin ba, ita dai taji zafin murd'e mata kunnenta da yayi ne yasa ta shige jikinsa, ya rasa yadda zaiyi gaba d'aya yaji buk'atarta kawai yake yi, a hankali yayi mata magana kamar mai yin rad'a
" kina son na yafe maki?"
Kai ta gyad'a masa alamar eh
Sabon yanayin da ya riski kansa ne ya rasa ya zaiyi, duk da cewar ba wani abu da ya ta'ba shiga tsakaninsa da Inteesar, amma duk lokacin da suka kad'aice ita sai yaji wani bak'on yanayin da bai ta'ba jinsa ba, koda kuwa a tare da matarsa Sumayya ce wacce har sex yake da ita bai ta'ba jin irin yanayin a tare da ita ba, ya sanya harshensa a cikin kunnenta ya shiga wasa da shi a ciki, rufe idonta tayi sakamakon wani abu da taji yana mata yawa a jiki, sai da ya had'a ta da bango sannan yaja wani irin ajiyar zuciya, Wanda hakan yasa ta yi saurin rufe idonta,bakisa ya sa a kunnenta ya hura mata isaka,a kasalance ta d'ago idanunta ta kalle shi,sannan ta cire idanunta daga gare shi tare da tura mata baki, bakinshi yakai cikin bakinta ya fara tsotsa, gaba d'aya k'afafunshi sun kasa d'aukarsa, janye bakinta tayi daga nasa, shi kuma ba abunda yake buk'ata illa ya same ta don mararsa ta fara masa ciwo, janta yayi suka fad'a kan gadon, Hijabin dake jikinta ya cire ya shiga k'ok'arin'balle buturan gaban rigarta, rik'e boturan tayi ta hanshi damar cire wa,hannunsa ya zura cikin rigarta hankalinsa gaba d'aya ya gama tashi lokacin da ya fara shafar fatar jikinta gaba d'aya hanklinsa ya gama tashi saboda taushin fatarta.
Kuka ta saka masa tare da kiciniyar kwace kanta daga gare shi, cikin wata irin murya da bata sanshi da ita ba ta ji yana magana.
"Don Allah karki Mani haka Inteesar, wallahi ina cikin wani hali idan ban same ki ba komai zai iya faruwa dani, ki taimaka mani."
Ya k'arasa maganar yana cije la'b'bansa sakamakon mararsa dake masa ciwo.
"Banida abunda zan raimake ka da shi, ko ka mance ne na tuna maka?Kai da bakinka ka fad'a cewa me zakayi da wannan kucakar yarinyar, to me kucakar yarinyar zata maka yanzu?kai fa kace baka k'auna ta ka tsane ni to kenan jiki na ne kake so?
Am sorry yaya bazan iya bada jiki na ga mutumin da baya k'aunata da tausayi na ba sai dai ya mori jiki na ba, so kake kawai ka mayar da ni abun biyar buk'atarka a duk lokacin da buk'atarka ta taso maka da zaran ka gama amfani na ya k'are a wajenka, to ni ba cingam bane da zaka 'bare kaci da zarar ka gama ka cillar dashi a kwandon shara, zan tsaya na jajirce dan ganin na kare martabar kaina, bazan tsaya lokaci guda wani mugu ya rab..."
Bata kai K'arshen zancen ba sakamakon jin da tayi ya yaga rigar barcin da ke jikinta, kalonsa tayi yadda idanunsa suka koma can ciki sun canza launi zuwa ja gabanta ne ya fad'i bata ankare ba sai ji tayi ya cafki na shanunta ya fara tsotsa kamar d'ayan kuma yana wasa dashi, haka yake tsotsan k'irjinta kamar jarinrin da ya kwana biyu baisha nono ba, zafin da taji sun fara mata ne yasa ta fara kokuwar k'watar kanta abun mamaki hawaye ta gani akan fusakarsa yana cewa
"Dan Allah kada kiyi mani haka,kada ki haramta mani abunda Allah ya halatta mani shi, yadda nake jin kaina zan iya mutuwa idan ban same ki ba."
"Idan ka mutu kwananka ne ya k'are yaya wallahi nima bazan iya ba."
Maganar da ta fad'a masa ne yayi masifar k'ona masa rai, sakinta yayi tare da nuna mata key d'in d'akin.
"Fita ki wuce kuma kada na sake ganin k'afarki a d'akin na, saboda kasantuwarmu a cikin d'aki d'aya shine yake saka Ni cikin wannan halin."
Mi'kewa tayi ta d'auki hijabinta ta saka, cikin sauri ta suri key d'in d'akin har ta murza zata fita taji muryarsa yana cewa
"Wallahi na rantse da Allah Wanda ba wani uban giji sai shi, matuk'ar na sake ganin k'afarki a d'akin nan da sunan kinzo barci, to fa ki sani ranar sai na amshi hakki na na aure da yake kanki, baza kibar d'akin nan ba sai na mayar dake cikakkiyar matar aure, idan kuma banyi haka ba to Ni ba Muhammad Muhdeen Sani bane, karki manta da wannan."
Aguje ta fita,shi kuma ya kifa cikinsa ga tsananin ciwon marar da yake ji duk ya ishe sa, sai cizon la'b'bansa yake,dakyar ya iya tashi ya ciro wani magani a cikin bedside drawer, ya d'auki goran ruwa a wajen ya had'iye maganin.
Ita kuma tana fita ta shige d'ayan d'akin dake kusa da nata,ruf da ciki tayi ta kwanta sai kuka take kamar ranta zai fita,yanayin da ta ganshi da alwashin da ya d'auka idan ya sake ganinta a d'akinsa ne yake tayar mata da hankali,gefe d'aya tasan halin Gwaggo muddin ta lura da bata kwana d'akinsa sai ta rakata har bakin k'ofar d'akin ba k'aramin aikinta bane, a haka dai barci ya d'auke ta.
'Bangarensa kuwa sai wajen mintuna talatin kafin yaji dai-dai, Dan maganin baya saurin masa aiki, wanka yaje yayo don dama duk da sanyin A.C dake d'akin sai da ya had'a zufa.
Bayan ya watsa ruwan ne yazo ya kwanta, ba jimawa barci ya d'auke sa.