Sashe 13
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ka bar ni da ita yanzun nan taji a jikin ta"
Girgiza Kai Muhdeen yayi tare da cewa
"Kiyi Ha'kuri Umma zafin ciwo ne yasa haka"
"Ba wani zafin ciwo da zai sa ta haka?Bata cikin hayyacin ta ne?ka daina kokarin Kare ta "
Ta karasa maganar Tana jifa da bulalar ta fita d'akin ranta a 'bace,Don Bata taba tsammanin Inteesar za ta yi abunda tayi a yanzun ba.
Bayan fitar Ummin ne ya juyo ya kalle Inteesar cikin 'bacin Rai ya soma magana.
"Wace ce ke?me kike dashi ?me kike ta'kama dashi?
Kyawu?
Ilimi?
Daraja?Dukiya ?ko me?"
Haka ya jera Mata wad'annan tambayoyin,ita Kam ko kallon sa ba ta yi ba zuciyar ta cike da fargabar hukuncin da zata d'auka akanta,Don rabon da ta ga irin wannan 'bacin ran a wurin Ummi har ta manta.
Muryar Muhdeen ce ta ji Yana cewa,
"Kalle ni da kyau ni Muhammad Muhdeen na fi karfin wulakanci wallahi,ke har kin Isa ki wulakantani ?ban da yi wa mahaifiya biyayya da ta umarceni nazo nan meye zai kawo ni wajenki.
Wallahi kinci arzikin Mai daraja da na baki mamaki wallahi.
Bai sake magana ba Fara had'a Alluran da zai Mata yayi,Tana ganin haka ta Fara kuka ita wallahi Ba ta son Allura magani take so, dariyar mugunta yayi tare da cewa,
"Yauwa na ji dad'in sanin haka kasancewar kina masifar tsoron Allura ,da haka zan yi maganin ki"
Fashewa tayi da kuka Don A Rayuwarta Tana masifar Jin tsoron Allura fiye da komai,cikin muryar kuka da tsoro tace,
"Yaya Don Allah ka yi hakuri wallahi bana son kayi Mani Alluran Nan Don mutuwa zanyi kuma nikad'aice Umma na ta Haifa ka tausayawa Umma na kada ta rasa 'yar ta gudaliya"
Dariya ce ta so su'buce masa Amma sai ya Danne yace,
'karamar mara kunya ba Ni kika gamawa yiwa wula'kancin da Tunda nake a rayuwa ta Ba'a ta'ba yi Mani kwatankwacin sa ba,Don Haka dole na hukunta ki"
Fashewa tayi da kuka sosai Tana ihun Kiran Umma
"Umma ki zo za'a kashe maki 'yarki guda d'aya da Allah ya baki,Umma na kizo wallahi fansa yake da niyyar dauka akaina,Umma kinsan bana son Allura ballanta shi da biyu zaiyi Mani Alluran Nan"
Bai kalle ta ba ya ci gaba da abunda yake yi saida ya gama sannan ya kalle ta yace,
"Ki d'aga rigar ki sama"
Cikin muryar kuka tace,
"Wallahi bazan d'aga ba tunda baka da imani"
Tana fad'ar haka ta Mike cikin rashin 'karfin jiki ha jire dake d'ibarta ta nufi hanyar fita daga d'akin cikin jirin dake d'ibarta tayi luu zata fad'i Don ganin duhu takeyi,cikin zafin nama ya Karasa ya ri'keta da hannu d'aya,yayin da d'aya hannun yayi amfani dashi wajen soka Mata allurar ba tare ya d'aga rigar ba, yayi Mata Allurar.Gigitaccen Kara ta saki tare da sakar masa jiki taci gaba da ihu Tana Kiran Umma a haka ya yi Mata allurai biyu sannan ta kwanta Tana kuka kamar 'karamar yarinya son Sai ta ji zafin Alluran na daban ne,yasha Bambam da Wanda ta Saba ji.nan ya ajiye Mata magunguna ya Rubuta yadda za ta yi amfani dashi ya tattara kayan say ya fito daga d'akin,a tsakar gida ya samu Umma yayi Mata sallama tare da shaida mata gobe zai dawo.Bayan fitarsa Umma ta shiga ta samu Inteesar inda tayi Mata fad'a sosai akan abunda ta yi wa muhdeen,ita dai shiru tayi tare da bawa Umma hak'uri,fad'a ya sake Mata tare da nuna Mata cewa wannan mummunar d'abi'ar Bata son shi, Inteesar din kuwa hakuri kawai take bawa Umma tare Mata al'kawarin ba za ta sake ba.
Lalla'bata umma tayi ta d'aci Abinci kad'a kafin ta kwanta.
Muhdeen kuwa Koda ya 'karasa gida Bai samu sun Umma ba sun tafi gidan jabeer gaida matarsa Maryam da tayi rashin lafiya.
Wanka yayi ya canza Kaya cikin hanzari ya nufi gidan su Sumayya,Bayan yayi horn Mai gadi ya bud'e masa ne ya shige cikin gidan,
Yana zaune a motarsa ya Kira layin Sumayya Yana ta ringing Bata d'aga ba.
Sumayya kuwa Tana zaune a d'akin ta da tayi kaca-kaca dashi ta hargitsa sa gashin attached din da akayi Mata Kari ta barbaza shi kamar mahaukaciya sintiri takeyi a d'akin Tana ta suratai ita kad'ai,duk abunda ya tari gaban ta sai tayi jifa dashi gaba d'aya ta yay bedsheet din gadon tayi jifa dashi pillows din ma gaba d'aya tayi watsi dasu a cikin d'akin kayan makeup dinta duk tayi watsi dasu da turarruka,wad'anda suke cikin kwalabe kuwa duk sun farfashe suk abunda tayi tozali dashi sai ta hargitsa sa,hatta sidedrawer sai da ta d'auke sa tayi jifa dashi,
Dama ita haka take tun Tana yarinya Iyayenta basa tsawatar Mata sai abunda taga dama take yi basu Hana ta.indai ranta yayi masifar 'baci to duk abunda ya tari gabnta sai taga bayansa,hatta T.v dake kunne Yana aiki Tana kallon wani series a tashar zee word idon ta na sauka Kan T.V ta d'auki 'karfen da handbags dinta suke rataye gadan-gadan ta nufi wurin karfen Bayan ta dauki 'karfen Kai tsaye plasma T.Vn ta nufa ta Fara kwalawa T.V 'karfen har sai da taga seecreen d'in T.V ya ragargaje idonta ne suka sauka Kan dressing mirror jifa tayi da 'karfen ta nufi gaban mirror Hannunta tasa ta naushi mirror d'in take ya ragargaje Hannunta sai zubar da jini yake.
Mum d'inta dake ta bubbuga kofar Tana ro'konta ta bud'e dakin kada ta ji wa kanta ciwo Amma Ina Bata ma San tana yi ba,gashi Dad d'inta baya Nan ya tafi kasar Dubai,gaba d'aya mum hankalinta yakai 'kololuwar tashi gashi key din d'akin Sumayyar na jikin kofa ta cikin ballantana ta Nemo spare key ta bud'e
Muhdeen da ke cikin mota ya gaji da Kiran layin Sumayya Yana ta ringing Bata d'auka ba,dama wayar na falo ta bar shi lokacin da ta kirashi video call ta gansa tare Inteesar cikin motarsa a guje ta shige d'akin Tana kuka ta saka key karar fashe -fashe ne yasa Iya Ggaje Mai Mata gyaran d'aki ta nufi d'akin Mum ta sanar da ita cikin tashin hankali Mum ta karaso taji 'kofar a datse duk da sai an 'bata Mata Rai sosai take haka,Mum ta rasa gane meye ya Bata Mata Rai haka,
Idonta ne ya sauka Kan wayar Sumayya dake kawo haske alamun kira,karasawa tayi tare da d'aukar wayar tana subawa ganin Maaoyin 'yarta ne yasa ta d'aga tare da cewa,
"Hello"
Muhdeen Jin muryar Mum yasa yiyi saurin gaishe ta.
"Ina Wuni Mum"
Ajiyar zuciya ta sauke karin ta amsa masa
"Lapiya Qalau"
Ya cigaba da magana
"Mum lafiya Ina ta Kiran Sumayya Bata d'agawa?"
Ajiyar zuciya Mummy ta sauke kafin ta cigaba da magana
"Ba lafiya kam gata cikin d'aki ta rufe kanta Tana ta kuka da fashe-fashe"
Da sauri Muhdeen ya fito daga cikin Motar sa ko rufe murfin baiyi ba a guje ya nufi 'kofar falon
Sumayya dake ta sambatu Tana fad'in
"Ba zai yi ba 'karya ne wallahi Muhdeen nawa ne Ni kad'ai ba wata 'yar matsiyata da zata rabani da shi, Inteesar 'karya kike baki Isa ki ra'bi abunda nake so ba, Muhdeen nawa Ni kad'ai ne",
'kara fashewa tayi da kuka Tana fad'in
"Baby me yasa kayi Mani haka?dama da kake fad'a Mani cewar ka tsani Inteesar baka 'kaunar ganin ta 'karya ka fad'a mani?kai fa ka yi muna d'inki iri d'aya ni da kai kace mu saka yau mu tafi yawan sha'katawa mu sha Ice cream mu yi d'auki pictures,lokacin da ka d'ibar Mani har ya wuce bakazo ba na kiraka kawai sai na ganka da wannan yarinyar 'yar matsiyata zaune a gaban motar ka?
Dai-dai lokacin da ya kama ta ace muna tare?Why?
Why?zakayi Mani haka?"
Ta 'karasa maganar yayin da ta taka kwalbar turaren da ta fasa,
Jini hannayenta da 'kafafuwar ta ke zuba duk ta 'bata d'akin,Bata damu da jinin dake zuba a jikin ta ba kishi ya rufe Mata idanu.
Daga can falo knocking Muhdeen ya gaji dayi, Don Haka ya Fara dukan 'kofar da kafad'arsa bugu na uku kuwa sai ga kofar Bature ta fad'i 'kasa,Sumayya na tozali da Muhdeen ai ta Fara -waige -waige kwalbar turaren wuta na itace tayi tozali dashi Wanda Bai fashe ba,da sauri ta d'auka tare da saiti dai- goshin muhdeen ta seta kwalbar ta jefa masa a goshin sa.
*ZAKU IYA JINA SHIRU GOBE BAN YI MAKU POSTING BA BANI DA LAPIYA NE KUYI MANI ADDU'A DA BAKUNANKU MASU ALBARKA*Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHEEM*
Page1
Kwalbar ta jefa masa a goshinsa, cikin zafin nama ya goce kwalabar ta daki bangon d'akin ta tarwatse, ganin yadda jini ke zuba a hannayenta da 'kafafuwarta ne ya d'aga hankalin Muhdeen da Mum d'inta, cikin sauri Mum ta karasa tana cewa,
"Haba Sumayya me aka yi maki da zafi haka da har zaki illata kanki?"
Cikin muryar kuka ta soma magana,
"Mum wallahi bazai yuwu ba babu maccen da ta isa ta mallaki abunda na mallaka, domin duk abunda na mallaka nawa ne ni kad'ai babu wacc..."
Mum ce tayi saurin katseta ta hanyar ce mata
"Wai akan wa kike magana ne?"
Muhdeen ne ya cewa Mum su kaita Asibiti ganin yadda jini ke fita daga jikinta, Sumayya sai hararar Muhdeen ta ke yi tare da cewa,
"Me ya kawo ka nan gidan?
Girgiza Kai Muhdeen yayi tare da cewa
"Kiyi Ha'kuri Umma zafin ciwo ne yasa haka"
"Ba wani zafin ciwo da zai sa ta haka?Bata cikin hayyacin ta ne?ka daina kokarin Kare ta "
Ta karasa maganar Tana jifa da bulalar ta fita d'akin ranta a 'bace,Don Bata taba tsammanin Inteesar za ta yi abunda tayi a yanzun ba.
Bayan fitar Ummin ne ya juyo ya kalle Inteesar cikin 'bacin Rai ya soma magana.
"Wace ce ke?me kike dashi ?me kike ta'kama dashi?
Kyawu?
Ilimi?
Daraja?Dukiya ?ko me?"
Haka ya jera Mata wad'annan tambayoyin,ita Kam ko kallon sa ba ta yi ba zuciyar ta cike da fargabar hukuncin da zata d'auka akanta,Don rabon da ta ga irin wannan 'bacin ran a wurin Ummi har ta manta.
Muryar Muhdeen ce ta ji Yana cewa,
"Kalle ni da kyau ni Muhammad Muhdeen na fi karfin wulakanci wallahi,ke har kin Isa ki wulakantani ?ban da yi wa mahaifiya biyayya da ta umarceni nazo nan meye zai kawo ni wajenki.
Wallahi kinci arzikin Mai daraja da na baki mamaki wallahi.
Bai sake magana ba Fara had'a Alluran da zai Mata yayi,Tana ganin haka ta Fara kuka ita wallahi Ba ta son Allura magani take so, dariyar mugunta yayi tare da cewa,
"Yauwa na ji dad'in sanin haka kasancewar kina masifar tsoron Allura ,da haka zan yi maganin ki"
Fashewa tayi da kuka Don A Rayuwarta Tana masifar Jin tsoron Allura fiye da komai,cikin muryar kuka da tsoro tace,
"Yaya Don Allah ka yi hakuri wallahi bana son kayi Mani Alluran Nan Don mutuwa zanyi kuma nikad'aice Umma na ta Haifa ka tausayawa Umma na kada ta rasa 'yar ta gudaliya"
Dariya ce ta so su'buce masa Amma sai ya Danne yace,
'karamar mara kunya ba Ni kika gamawa yiwa wula'kancin da Tunda nake a rayuwa ta Ba'a ta'ba yi Mani kwatankwacin sa ba,Don Haka dole na hukunta ki"
Fashewa tayi da kuka sosai Tana ihun Kiran Umma
"Umma ki zo za'a kashe maki 'yarki guda d'aya da Allah ya baki,Umma na kizo wallahi fansa yake da niyyar dauka akaina,Umma kinsan bana son Allura ballanta shi da biyu zaiyi Mani Alluran Nan"
Bai kalle ta ba ya ci gaba da abunda yake yi saida ya gama sannan ya kalle ta yace,
"Ki d'aga rigar ki sama"
Cikin muryar kuka tace,
"Wallahi bazan d'aga ba tunda baka da imani"
Tana fad'ar haka ta Mike cikin rashin 'karfin jiki ha jire dake d'ibarta ta nufi hanyar fita daga d'akin cikin jirin dake d'ibarta tayi luu zata fad'i Don ganin duhu takeyi,cikin zafin nama ya Karasa ya ri'keta da hannu d'aya,yayin da d'aya hannun yayi amfani dashi wajen soka Mata allurar ba tare ya d'aga rigar ba, yayi Mata Allurar.Gigitaccen Kara ta saki tare da sakar masa jiki taci gaba da ihu Tana Kiran Umma a haka ya yi Mata allurai biyu sannan ta kwanta Tana kuka kamar 'karamar yarinya son Sai ta ji zafin Alluran na daban ne,yasha Bambam da Wanda ta Saba ji.nan ya ajiye Mata magunguna ya Rubuta yadda za ta yi amfani dashi ya tattara kayan say ya fito daga d'akin,a tsakar gida ya samu Umma yayi Mata sallama tare da shaida mata gobe zai dawo.Bayan fitarsa Umma ta shiga ta samu Inteesar inda tayi Mata fad'a sosai akan abunda ta yi wa muhdeen,ita dai shiru tayi tare da bawa Umma hak'uri,fad'a ya sake Mata tare da nuna Mata cewa wannan mummunar d'abi'ar Bata son shi, Inteesar din kuwa hakuri kawai take bawa Umma tare Mata al'kawarin ba za ta sake ba.
Lalla'bata umma tayi ta d'aci Abinci kad'a kafin ta kwanta.
Muhdeen kuwa Koda ya 'karasa gida Bai samu sun Umma ba sun tafi gidan jabeer gaida matarsa Maryam da tayi rashin lafiya.
Wanka yayi ya canza Kaya cikin hanzari ya nufi gidan su Sumayya,Bayan yayi horn Mai gadi ya bud'e masa ne ya shige cikin gidan,
Yana zaune a motarsa ya Kira layin Sumayya Yana ta ringing Bata d'aga ba.
Sumayya kuwa Tana zaune a d'akin ta da tayi kaca-kaca dashi ta hargitsa sa gashin attached din da akayi Mata Kari ta barbaza shi kamar mahaukaciya sintiri takeyi a d'akin Tana ta suratai ita kad'ai,duk abunda ya tari gaban ta sai tayi jifa dashi gaba d'aya ta yay bedsheet din gadon tayi jifa dashi pillows din ma gaba d'aya tayi watsi dasu a cikin d'akin kayan makeup dinta duk tayi watsi dasu da turarruka,wad'anda suke cikin kwalabe kuwa duk sun farfashe suk abunda tayi tozali dashi sai ta hargitsa sa,hatta sidedrawer sai da ta d'auke sa tayi jifa dashi,
Dama ita haka take tun Tana yarinya Iyayenta basa tsawatar Mata sai abunda taga dama take yi basu Hana ta.indai ranta yayi masifar 'baci to duk abunda ya tari gabnta sai taga bayansa,hatta T.v dake kunne Yana aiki Tana kallon wani series a tashar zee word idon ta na sauka Kan T.V ta d'auki 'karfen da handbags dinta suke rataye gadan-gadan ta nufi wurin karfen Bayan ta dauki 'karfen Kai tsaye plasma T.Vn ta nufa ta Fara kwalawa T.V 'karfen har sai da taga seecreen d'in T.V ya ragargaje idonta ne suka sauka Kan dressing mirror jifa tayi da 'karfen ta nufi gaban mirror Hannunta tasa ta naushi mirror d'in take ya ragargaje Hannunta sai zubar da jini yake.
Mum d'inta dake ta bubbuga kofar Tana ro'konta ta bud'e dakin kada ta ji wa kanta ciwo Amma Ina Bata ma San tana yi ba,gashi Dad d'inta baya Nan ya tafi kasar Dubai,gaba d'aya mum hankalinta yakai 'kololuwar tashi gashi key din d'akin Sumayyar na jikin kofa ta cikin ballantana ta Nemo spare key ta bud'e
Muhdeen da ke cikin mota ya gaji da Kiran layin Sumayya Yana ta ringing Bata d'auka ba,dama wayar na falo ta bar shi lokacin da ta kirashi video call ta gansa tare Inteesar cikin motarsa a guje ta shige d'akin Tana kuka ta saka key karar fashe -fashe ne yasa Iya Ggaje Mai Mata gyaran d'aki ta nufi d'akin Mum ta sanar da ita cikin tashin hankali Mum ta karaso taji 'kofar a datse duk da sai an 'bata Mata Rai sosai take haka,Mum ta rasa gane meye ya Bata Mata Rai haka,
Idonta ne ya sauka Kan wayar Sumayya dake kawo haske alamun kira,karasawa tayi tare da d'aukar wayar tana subawa ganin Maaoyin 'yarta ne yasa ta d'aga tare da cewa,
"Hello"
Muhdeen Jin muryar Mum yasa yiyi saurin gaishe ta.
"Ina Wuni Mum"
Ajiyar zuciya ta sauke karin ta amsa masa
"Lapiya Qalau"
Ya cigaba da magana
"Mum lafiya Ina ta Kiran Sumayya Bata d'agawa?"
Ajiyar zuciya Mummy ta sauke kafin ta cigaba da magana
"Ba lafiya kam gata cikin d'aki ta rufe kanta Tana ta kuka da fashe-fashe"
Da sauri Muhdeen ya fito daga cikin Motar sa ko rufe murfin baiyi ba a guje ya nufi 'kofar falon
Sumayya dake ta sambatu Tana fad'in
"Ba zai yi ba 'karya ne wallahi Muhdeen nawa ne Ni kad'ai ba wata 'yar matsiyata da zata rabani da shi, Inteesar 'karya kike baki Isa ki ra'bi abunda nake so ba, Muhdeen nawa Ni kad'ai ne",
'kara fashewa tayi da kuka Tana fad'in
"Baby me yasa kayi Mani haka?dama da kake fad'a Mani cewar ka tsani Inteesar baka 'kaunar ganin ta 'karya ka fad'a mani?kai fa ka yi muna d'inki iri d'aya ni da kai kace mu saka yau mu tafi yawan sha'katawa mu sha Ice cream mu yi d'auki pictures,lokacin da ka d'ibar Mani har ya wuce bakazo ba na kiraka kawai sai na ganka da wannan yarinyar 'yar matsiyata zaune a gaban motar ka?
Dai-dai lokacin da ya kama ta ace muna tare?Why?
Why?zakayi Mani haka?"
Ta 'karasa maganar yayin da ta taka kwalbar turaren da ta fasa,
Jini hannayenta da 'kafafuwar ta ke zuba duk ta 'bata d'akin,Bata damu da jinin dake zuba a jikin ta ba kishi ya rufe Mata idanu.
Daga can falo knocking Muhdeen ya gaji dayi, Don Haka ya Fara dukan 'kofar da kafad'arsa bugu na uku kuwa sai ga kofar Bature ta fad'i 'kasa,Sumayya na tozali da Muhdeen ai ta Fara -waige -waige kwalbar turaren wuta na itace tayi tozali dashi Wanda Bai fashe ba,da sauri ta d'auka tare da saiti dai- goshin muhdeen ta seta kwalbar ta jefa masa a goshin sa.
*ZAKU IYA JINA SHIRU GOBE BAN YI MAKU POSTING BA BANI DA LAPIYA NE KUYI MANI ADDU'A DA BAKUNANKU MASU ALBARKA*Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
( Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Wannan kagaggen labari ne banyi tunanin Rubuta ta Shi Dan cinzarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba, arashi ne mai kashe auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHEEM*
Page1
Kwalbar ta jefa masa a goshinsa, cikin zafin nama ya goce kwalabar ta daki bangon d'akin ta tarwatse, ganin yadda jini ke zuba a hannayenta da 'kafafuwarta ne ya d'aga hankalin Muhdeen da Mum d'inta, cikin sauri Mum ta karasa tana cewa,
"Haba Sumayya me aka yi maki da zafi haka da har zaki illata kanki?"
Cikin muryar kuka ta soma magana,
"Mum wallahi bazai yuwu ba babu maccen da ta isa ta mallaki abunda na mallaka, domin duk abunda na mallaka nawa ne ni kad'ai babu wacc..."
Mum ce tayi saurin katseta ta hanyar ce mata
"Wai akan wa kike magana ne?"
Muhdeen ne ya cewa Mum su kaita Asibiti ganin yadda jini ke fita daga jikinta, Sumayya sai hararar Muhdeen ta ke yi tare da cewa,
"Me ya kawo ka nan gidan?