Sashe 32
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A can aibitin Muhdeen kuwa Salisu ne ya fito daga d'akin tiyata hankalinnsa a tashe, wayarsa ya ciro Number Muhdeen yayi dialing, Muhdeen na kwance a samam gadonsa ya lumshe idonsa kamar mai bacci tunanin Sumayya kawai yakeyi,ya rasa ina zai same ta faga k'arshe dai ya yanke shawarar zuwa London wata kila can take tafi wajen iyayenta,yana cikin wannan tunanin ne wayarsa ta fara ruri da sauri ya bud'e idonsa don kullun baya cire rai akan Sumayya zata kira sa,ganin Jabeer ne yasa shi sakin tsuki don dama haushin Jabeer ya ke ji akan bai goyi bayansa ba ya juya masa baya.Yana gani wayar ta katse bai d'aga ba,har aka k'ara kira still bai d'aga ba sai da Jabeer ya kira sau biyar sannan ya d'aga don yasan idan Jabeer ya matsa da kira akwai abu mai mahimmanci da yasa shi yawaita Kiran.Daga wayar yayi ba tare da yayi magana ba,ganin ya d'aga yasa Jabeer ajiyar zuciya ya ce,
"Muhdeen akwai matsala fa"
Tsaki muhdeen ya yi tare da cewa
"Kaine bak'on matsala ni tun jiya nake cikin matsala ka sani."
Cikin tashin hankali Jabeer ya cigaba da magana
"Kaga duk abunda kake ka bari ka taho nan Hospital Emergency ne..."
"Kamar ya duk abunda nake na bari nazo?Kai me kake yi da ba zaka yi abunda ya..."
Katse sa Jabeer yayi tare da cewa
"Ba lokacin dogon magana tunda kayi aure k'afarka bai lek'o Asibiti ba kullun kana gida,ban ta'ba kiranka ba sai yau to tunda kaga na kiraka abun yafi k'arfin mu ne don Allah kazo ba lokaci."
Katse wayar yayi tare da mi'kewa time ya duba k'arfe goma na dare wayarsa ya saka a aljihun wandonsa ya d'auki makullin motarsa ya fice don zuwa Asibit.
Inteesar kuwa tunda ta idar da sallar magarib bata tashi ba sai da ta idar da sallar isha'i.Bakin gadon ta zauna har mai aikin Mummy ta kawo mata abinci da abunsha,ruwa kawai tasha ta zauna tayi tagumi tare da fad'awa duniyar tunani.
Mufida ce tayi sallama
"Assalamu Alaikum"
Inteesar da ta kwanta akan sallaya ta amsa da cewa
"Ameen wa'alaiki salam"
Mufida madadin ta shiga sai ta tsaya daga bakin k'ofar tayi shiru,jin shirin yayi yawa ne yasa Inteesar cewa me haka Mufida ki shigo mana,cikin tsokana Mufida ta fara magana.
"Wace ni da zan shigo d'akin ma'aurata kai tsaye,na sani ko Angon na ciki?"
Ta shigo tana k'unshe dariya a bakinta,kallon mamaki Inteesar ke yi wa Mufida cikin takaici ta fara magana
"Nagode Mufida wato ma dariya kike mani ko?ina cikin k'unci ke kina farin ciki ko?me yasa kika canza mun ada tare muke kuka tare muke dariya Amma yanzun Ina kuka ke kuma dariya kike mani ko?"
"Ba haka bane Inteesar matsalarki tawa ce tawa ma taki ce, gaskiya ina farin ciki da wannan auren naku sosai ba kad'an ba."
Ran Inteesar ne ya 'baci sai ta fashe da kuka tare da fad'awa jikin Mufida ta fara magana cikin kuka.
"Mufida bansan yadda zanyi ba anyi mani aure ba tare da na shiryawa hakan ba,banida burin aure yanzun ban sakawa raina aure nan kusa ba,karatu naso nayi Mifida bansan dalilin da yasa lokaci d'aya Abba na ya aurar dani ba.banyi wani abu na rashin kyautatawa ba ko na rashin d'a 'a ballantana nace ko shine dalilin da yasa suka aurar dani kudun kada na kunyata su.Kuma wani abun takaicin ma ki Mijin da aka aura mani bansanshi ba Mufida."
Tausayinta ne ya cika Mufida,don tabbas tasan cewa Inteesar karatu tasa a gaba sai gashi Allahu yayi ikonsa sai dai abin da ya d'aure mata Kai yadda akayi Inteesar Bata san waye mijinta ba.
"To wai ke ya akayi baki san mijin da aka aura making ba?"
"Basu fad'a mani waye mijina ba nima bazan iya tambayarsu ba"
Shiru Mufida tayi kamar ta fad'a mata waye mijin Amma sai ta kasa tana tsoron abunda zai biyo baya kada aji mutuwar sarki a bakinta.Rarrashinta ta dingayi har tayi shiru ta nutsu,ganin bata ta'ab abincin da aka kawo mata bane yasa Mufida janyo abincin cikin hikama taja Inteesar har suka ci suka k'oshi sannan mufida ta kalleta tare da cewa
"2 minutes"
Hanyar fita ta nufa ita dai Inteesar ta zauna tayi tagumi,ba jimawa sai ga Mufida ta dawo da wani k'aramin akwati da kaya a ciki, kallon Inteesar ta yi ta ce,
"Wannan kayanki ne ki tashi ki watsa ruwa, Mummy ta ce na kawo maki kuma wai yau ni zan tayaki kwana."
Inteesar taji dad'in hakan mi'kewa tayi ta nufa toilet don yin wanka.
A can Asibiti kuwa misalin k'arfe biyu na dare Muhdeen ya fito daga d'akin tiyata Kai tsaye office d'insa ya nufa.Bayan ya shiga ne ya nufi bedroom d'in dake cikin office d'in,kayan jikinsa ya rage ya nufi bedroom ya watsa ruwa ya fito jallabiya ya saka ya k'ara gudun A C ya haye gado tare da janyo bargo ya lullu'be.
Washe gari ne da misalin k'arfe tara na safe, Muhdeen ya shigo gidan,da Sallama d'auke a bakinsa ya shigo falon,don dama yana so yayiwa Dady maganar zuwansa London saboda baisan halin da Sumayya ke ciki ba.Ba kowa a falon Gwaggo na d'akinta Mummy kuwa tana kitchen ita da Mufida, kitchen d'in ya shiga ya gaida Mummy yayin da Mufida ta gaida shi nan yake tambayar ko Dady na ciki, Mummy ta shaida masa cewa ya fita tun safe.Hakan yasa dole ya hak'ura inda ya ce zaije ya dawo anjima da yamma lokacin da Dady ya dawo.Har ya kai bakin k'ofa Mummy ta kira sa.
"Son"
Juyowa yayi tare da cewa
"Na'am Mummy"
Kafin ka wuce ka biya ka gaida Gwaggo sannan kuma Inteesar tana part d'inka can aka ajiye ta kafin ta tare a gidanka,itama ka lek'ata ku gaisa kafin ka tafi."
Shiru yayi kafin ya amsa da cewa
"To Mummy"
Baiso hakan ba amma ba yadda zaiyi,d'akin Gwaggo ya fara shiga bata nan amma sai yaji k'arar saukar ruwa a toilet,hakan ya tabbatar masa da cewa wanka take.
Part d'insa ya nufa ba kowa a falon,Kai tsaye ya shiga bedroom d'in.
Inteesar kuwa tana tsaye ta juyawa k'ofar baya,photon Muhdeen dake manne a bango yana murmushi ta zubawa idanu hararar photon take tana ta surutu ita kad'ai Bata San da shigowarsa ba shima baiyi magana ba,jinmuryarta yayi tana cewa
"Hmm kalli yadda yake murmushi a photo kamar bashine wannan mugun ba,mai bak'ar mugunta.Bazan ta'ba mancewa da marukan da kayi Mani a baya ba,kawai don kuskure da nayi bada sanina na watsa maka yawu ba Amma ka dinga marina wanda tunda nake a rayuwa ko mahaifina da mahaifiya basu ta'ba Mani irinsa ba.gashi banda lafiya lokacin haka ka sakani wankin kayanka a cikin toilet dinka duk da haka bai isheka ba sai kace na zauna a rana nayi gadin kayanka har su bushe na goge.Allah ya isan Mani mugu kawai ka banj wahala."
Kamar daga sama taji muryar mutum a bayanta yana cewa
"Ban baki wahala ba tukunna ki shiya shan wahalar nan gaba."
A firgice ta juyo ta kalle shi,wannan shine karo na farko da ta tsaya ta kalleshi da kyau,kyakkyawa ne ajin farko yana da matuk'ar kwarjini gashi da k'ira da cikar zati irin na cikakken namiji.cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyan maza ya k'araso gabanta.
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
*Don k'arin bayani*
0965327995
Love u oll
Comment and shareFollow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
man Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga.
Wannan kagaggen labari ne, banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba, idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne mai kashe auren wawa.
Page3
Kyakkyawa ne ajin farko yana da matuk'ar kwarjini, gashi da k'ira da cikar zati irin na cikakken namiji.cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyan maza ya k'araso gabanta.
Gabanta ne ya tsananta fad'uwa ganin fuskasa a d'aure tamau ba alamun rahama,tasan halinsa sarai lokacin da bata zagesa ba ya suka k'arke ballantana da yanzun yaji tana zaginsa.Tsoro ne yakamata tuna wahalar da tasha a ranar da murd'e mata hannayenta tare da matse mata baki.
K'ara matsowa kusa da ita yayi har suna shak'ar numfashin juna,cikin tsoro ta bud'e baki zata yi magana ya d'aura yatsar sa d'aya a bakinsa tare da fitar da sautin shhhh.
Hakan yasa ta kama bakinta tayi shiru idonta a k'asa Don bazata iya jurar kallon cikin idanunsa ba,don wani irin kwarjini ne dashi.
Baya tayi da niyar guduwa tabar masa d'akin amma inaa kafin ta gudu ya damk'o hannunta.Nan take ta ce,
"A'uzubillahi mina shaid'ani rajim"
"Ke nayi maki kama da shaid'an ne da kike mani ta'awizi?"
Kamar zata yi kuka ta fara magana
"Nifa yanzun matar aure ce ka sakar mani hannu."
K'ara matse hannayenta yayi wanda saboda azaba sai da idanunta ya tara k'wallan azaba.
turo k'ofar d'akin akayi Mufida ce ba tare da sallama ba ta fara magana
"Inteesar Mummy ce ta..."
Bata k'arasa maganar ba ta tsaya turus sakamakon ganin Muhdeen da Inteesar da tayi tsaye yana rik'e da hannun Inteesar,sunkuyar da Kai tayi tare da cewa.
"Ku gafarceni na shigo maku Kai tsaye."
Daga nan ta juya zata fice taji muryar Inteesar na cewa,
"Yauwa Mufida gara da kika shigo ki fad'a masa cewa ni matar aure ce Kinga yadda yadda matse..."
Kafin ta kai K'arshen maganar ne taji ya daka wa Mufida tsawa.
"Get out in my room"
Da sauri Mufida ta fice a d'akin,don ta tsorata da tsawar da ya daka mata,maida dubansa ga Inteesar yayi yana cewa.
"Muhdeen akwai matsala fa"
Tsaki muhdeen ya yi tare da cewa
"Kaine bak'on matsala ni tun jiya nake cikin matsala ka sani."
Cikin tashin hankali Jabeer ya cigaba da magana
"Kaga duk abunda kake ka bari ka taho nan Hospital Emergency ne..."
"Kamar ya duk abunda nake na bari nazo?Kai me kake yi da ba zaka yi abunda ya..."
Katse sa Jabeer yayi tare da cewa
"Ba lokacin dogon magana tunda kayi aure k'afarka bai lek'o Asibiti ba kullun kana gida,ban ta'ba kiranka ba sai yau to tunda kaga na kiraka abun yafi k'arfin mu ne don Allah kazo ba lokaci."
Katse wayar yayi tare da mi'kewa time ya duba k'arfe goma na dare wayarsa ya saka a aljihun wandonsa ya d'auki makullin motarsa ya fice don zuwa Asibit.
Inteesar kuwa tunda ta idar da sallar magarib bata tashi ba sai da ta idar da sallar isha'i.Bakin gadon ta zauna har mai aikin Mummy ta kawo mata abinci da abunsha,ruwa kawai tasha ta zauna tayi tagumi tare da fad'awa duniyar tunani.
Mufida ce tayi sallama
"Assalamu Alaikum"
Inteesar da ta kwanta akan sallaya ta amsa da cewa
"Ameen wa'alaiki salam"
Mufida madadin ta shiga sai ta tsaya daga bakin k'ofar tayi shiru,jin shirin yayi yawa ne yasa Inteesar cewa me haka Mufida ki shigo mana,cikin tsokana Mufida ta fara magana.
"Wace ni da zan shigo d'akin ma'aurata kai tsaye,na sani ko Angon na ciki?"
Ta shigo tana k'unshe dariya a bakinta,kallon mamaki Inteesar ke yi wa Mufida cikin takaici ta fara magana
"Nagode Mufida wato ma dariya kike mani ko?ina cikin k'unci ke kina farin ciki ko?me yasa kika canza mun ada tare muke kuka tare muke dariya Amma yanzun Ina kuka ke kuma dariya kike mani ko?"
"Ba haka bane Inteesar matsalarki tawa ce tawa ma taki ce, gaskiya ina farin ciki da wannan auren naku sosai ba kad'an ba."
Ran Inteesar ne ya 'baci sai ta fashe da kuka tare da fad'awa jikin Mufida ta fara magana cikin kuka.
"Mufida bansan yadda zanyi ba anyi mani aure ba tare da na shiryawa hakan ba,banida burin aure yanzun ban sakawa raina aure nan kusa ba,karatu naso nayi Mifida bansan dalilin da yasa lokaci d'aya Abba na ya aurar dani ba.banyi wani abu na rashin kyautatawa ba ko na rashin d'a 'a ballantana nace ko shine dalilin da yasa suka aurar dani kudun kada na kunyata su.Kuma wani abun takaicin ma ki Mijin da aka aura mani bansanshi ba Mufida."
Tausayinta ne ya cika Mufida,don tabbas tasan cewa Inteesar karatu tasa a gaba sai gashi Allahu yayi ikonsa sai dai abin da ya d'aure mata Kai yadda akayi Inteesar Bata san waye mijinta ba.
"To wai ke ya akayi baki san mijin da aka aura making ba?"
"Basu fad'a mani waye mijina ba nima bazan iya tambayarsu ba"
Shiru Mufida tayi kamar ta fad'a mata waye mijin Amma sai ta kasa tana tsoron abunda zai biyo baya kada aji mutuwar sarki a bakinta.Rarrashinta ta dingayi har tayi shiru ta nutsu,ganin bata ta'ab abincin da aka kawo mata bane yasa Mufida janyo abincin cikin hikama taja Inteesar har suka ci suka k'oshi sannan mufida ta kalleta tare da cewa
"2 minutes"
Hanyar fita ta nufa ita dai Inteesar ta zauna tayi tagumi,ba jimawa sai ga Mufida ta dawo da wani k'aramin akwati da kaya a ciki, kallon Inteesar ta yi ta ce,
"Wannan kayanki ne ki tashi ki watsa ruwa, Mummy ta ce na kawo maki kuma wai yau ni zan tayaki kwana."
Inteesar taji dad'in hakan mi'kewa tayi ta nufa toilet don yin wanka.
A can Asibiti kuwa misalin k'arfe biyu na dare Muhdeen ya fito daga d'akin tiyata Kai tsaye office d'insa ya nufa.Bayan ya shiga ne ya nufi bedroom d'in dake cikin office d'in,kayan jikinsa ya rage ya nufi bedroom ya watsa ruwa ya fito jallabiya ya saka ya k'ara gudun A C ya haye gado tare da janyo bargo ya lullu'be.
Washe gari ne da misalin k'arfe tara na safe, Muhdeen ya shigo gidan,da Sallama d'auke a bakinsa ya shigo falon,don dama yana so yayiwa Dady maganar zuwansa London saboda baisan halin da Sumayya ke ciki ba.Ba kowa a falon Gwaggo na d'akinta Mummy kuwa tana kitchen ita da Mufida, kitchen d'in ya shiga ya gaida Mummy yayin da Mufida ta gaida shi nan yake tambayar ko Dady na ciki, Mummy ta shaida masa cewa ya fita tun safe.Hakan yasa dole ya hak'ura inda ya ce zaije ya dawo anjima da yamma lokacin da Dady ya dawo.Har ya kai bakin k'ofa Mummy ta kira sa.
"Son"
Juyowa yayi tare da cewa
"Na'am Mummy"
Kafin ka wuce ka biya ka gaida Gwaggo sannan kuma Inteesar tana part d'inka can aka ajiye ta kafin ta tare a gidanka,itama ka lek'ata ku gaisa kafin ka tafi."
Shiru yayi kafin ya amsa da cewa
"To Mummy"
Baiso hakan ba amma ba yadda zaiyi,d'akin Gwaggo ya fara shiga bata nan amma sai yaji k'arar saukar ruwa a toilet,hakan ya tabbatar masa da cewa wanka take.
Part d'insa ya nufa ba kowa a falon,Kai tsaye ya shiga bedroom d'in.
Inteesar kuwa tana tsaye ta juyawa k'ofar baya,photon Muhdeen dake manne a bango yana murmushi ta zubawa idanu hararar photon take tana ta surutu ita kad'ai Bata San da shigowarsa ba shima baiyi magana ba,jinmuryarta yayi tana cewa
"Hmm kalli yadda yake murmushi a photo kamar bashine wannan mugun ba,mai bak'ar mugunta.Bazan ta'ba mancewa da marukan da kayi Mani a baya ba,kawai don kuskure da nayi bada sanina na watsa maka yawu ba Amma ka dinga marina wanda tunda nake a rayuwa ko mahaifina da mahaifiya basu ta'ba Mani irinsa ba.gashi banda lafiya lokacin haka ka sakani wankin kayanka a cikin toilet dinka duk da haka bai isheka ba sai kace na zauna a rana nayi gadin kayanka har su bushe na goge.Allah ya isan Mani mugu kawai ka banj wahala."
Kamar daga sama taji muryar mutum a bayanta yana cewa
"Ban baki wahala ba tukunna ki shiya shan wahalar nan gaba."
A firgice ta juyo ta kalle shi,wannan shine karo na farko da ta tsaya ta kalleshi da kyau,kyakkyawa ne ajin farko yana da matuk'ar kwarjini gashi da k'ira da cikar zati irin na cikakken namiji.cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyan maza ya k'araso gabanta.
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
*Don k'arin bayani*
0965327995
Love u oll
Comment and shareFollow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi K.N.T
man Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga.
Wannan kagaggen labari ne, banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba, idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne mai kashe auren wawa.
Page3
Kyakkyawa ne ajin farko yana da matuk'ar kwarjini, gashi da k'ira da cikar zati irin na cikakken namiji.cikin takunsa na k'asaita da tafiyarsa irin na lafiyayyan maza ya k'araso gabanta.
Gabanta ne ya tsananta fad'uwa ganin fuskasa a d'aure tamau ba alamun rahama,tasan halinsa sarai lokacin da bata zagesa ba ya suka k'arke ballantana da yanzun yaji tana zaginsa.Tsoro ne yakamata tuna wahalar da tasha a ranar da murd'e mata hannayenta tare da matse mata baki.
K'ara matsowa kusa da ita yayi har suna shak'ar numfashin juna,cikin tsoro ta bud'e baki zata yi magana ya d'aura yatsar sa d'aya a bakinsa tare da fitar da sautin shhhh.
Hakan yasa ta kama bakinta tayi shiru idonta a k'asa Don bazata iya jurar kallon cikin idanunsa ba,don wani irin kwarjini ne dashi.
Baya tayi da niyar guduwa tabar masa d'akin amma inaa kafin ta gudu ya damk'o hannunta.Nan take ta ce,
"A'uzubillahi mina shaid'ani rajim"
"Ke nayi maki kama da shaid'an ne da kike mani ta'awizi?"
Kamar zata yi kuka ta fara magana
"Nifa yanzun matar aure ce ka sakar mani hannu."
K'ara matse hannayenta yayi wanda saboda azaba sai da idanunta ya tara k'wallan azaba.
turo k'ofar d'akin akayi Mufida ce ba tare da sallama ba ta fara magana
"Inteesar Mummy ce ta..."
Bata k'arasa maganar ba ta tsaya turus sakamakon ganin Muhdeen da Inteesar da tayi tsaye yana rik'e da hannun Inteesar,sunkuyar da Kai tayi tare da cewa.
"Ku gafarceni na shigo maku Kai tsaye."
Daga nan ta juya zata fice taji muryar Inteesar na cewa,
"Yauwa Mufida gara da kika shigo ki fad'a masa cewa ni matar aure ce Kinga yadda yadda matse..."
Kafin ta kai K'arshen maganar ne taji ya daka wa Mufida tsawa.
"Get out in my room"
Da sauri Mufida ta fice a d'akin,don ta tsorata da tsawar da ya daka mata,maida dubansa ga Inteesar yayi yana cewa.