Sashe 28
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nasan zaku yi mamaki kwarai da Jin furucina amma Dan Allah ku amince Mani kada kuce bazakuyi ba."
Abba da har lokacin bai daina mamaki ba ya ce ,
"Gwaggo wanne jikar naki kike magana akai?"
"Muhammadu Muhdeen"
Mamaki ne ya k'ara cika Abba.
"Bashine aka d'auraurensa a kwankin baya ba?"
"Eh shine "
Abba ya cigaba da cewa
"To Mai zaisa..."
Gwaggo ta dakatar dashi ta ce,
"Kun yarda dani?"
Abba da Umma suka ce eh sun yarda da ita.
"To Alhamdulillah tunda kun yarda dani,kunsan yadda nake masifar k'aunar Inteesar bazan ta'ba aikata abunda zai zama Mai cutarwa a gare ta ba,don haka Ina son a masaallacin juma'a a d'aura auren Muhdeen da Inteesar."
Shiru sukayi suna nazarin maganar Gwaggo da irin k'aunar da Gwaggo da Mummy suke nunaw Inteesar.dakyar dai suka fahimci Gwaggo inda suka amince za'a d'aura auren.Nan murna kamar ya kashe Gwaggo ta ciro kud'i dubu d'ari daga ciki kakkarta ta ce ga kud'in sadaki,daga baya za'a had'a Mata kayan lefe anjima a d'aura auren a masaallacin juma'a bayan idar da sallar.
'Baengaren Muhdeen kuwa Yana taahi daga barci k'arfe d'aya saura kwata Yana Shirin shiga wanka Kiran wayar Dady ya shigo wayarsa.bayan ya amsa kiran ne Dady ya sanar dashi ya biyo ta gida idan ya biyo sai suje masallacin Juma'a a tare.
Hakanan kuwa akayi,bayan ya shirya sai ya biya ta gidan Mahaifin nasa gaba d'aya falo ya tarar da su Falo ,ya gaida Dady ya amsa masa ba yabo ba fallasa haka ma ya gaida mahaifiyarsa Nan ma ta amsa masa fuska a sake.Kallon Gwaggo yayi da niyuar bud'ar baki ya gaisheta ta d'aga masa hannu rltare da cewa
"Ri'ke gaisuwarka mijin Hajiya,Wanda baida kata'bus a gidansa sai abunda matarsa ta ce,yanzun kamar Ni ne zanje gidanka har wannan matar taka Mai ka da busasshen crayfish d'in zata ci Mani mutunci kana ciki gida."
Kallonta kawai muhdeen keyi don baisan zancen da take fad'a,don har yanzun baisan da zancen ba.
Dady me ya kalli muhdeen ya ce,
"Kai kana cikin gida Amma a wulakantani Mani mahaifiyar da ta haifeni a gidanka?"
Shiru yayi don baisan lokacin da Gwaggo ta je ba kuma Sumayya Bata sanar dashi ba.Muryar Dady yaji ya ce
"A yau d'inman ana idar da sallar juma'a za'a d:aura aurenka da Inteesar."
Waige-waige Muhdeen ya farayi don yaga waye za'a d'aurawa aure da Inteesar,ganin shi kad'ai ne yasashi cewa
"Dady Wai waye za'a d'aura auren Nan yau?"
"Kaine"
A zabure ya mik'e tsaye tare da firgici a fusakarsa ya Fara magana
"Dady yaushe nayi aur...
'Daga masa hannu Dady yayi
"Ba shawararka muke nema ba Umarni ne koma ka zauna."
Hakan yasa ya koma ya zauna zuciyarsa na masa k'una sosai,shi kad'ai yasan bakin cikin Amma dayake namijin Duniya be shi sai yayi kamar hakan baidamesa ba.har suka Fara Jin dad'i a ransu ganin bai damuba bazai basu matsala ba.
Bayan an idar da sallar juma'a ne dubban jama'a suka sahida d'auri Auren muhdeen da Inteesar.Muhdeen kuwa kamar zai mutu don bak'in ciki.
Daga nan Muhdeen gida ya tafi ransa na k'una,duk yadda Sumayya tayi ya fad'a Mata abunda ke damunsa k'in sanar da ita yayi.Tabishi ta nace Amma Sam yak'i fad'a dole ta hak'ura ta kyaleshi.Da aka Kira sallar la'asar yaje yayi ya dawo,haka da aka Kira sallar magariba ya fita yaje masallaci,Nan ya zauna sai da akayi sallar isha'i bayan sun idar ne yaje restaurant ya siyo masu abinci.Tana zaune yazo ya ajiye Mata a gabanta Kai tasaye d'akinsa ya nufa,Nan ya zaro wayarsa number Jabeer ne ya kira,bugu biyu Jabeer ya d'aga tare da cewa
Ango ango ango ran Muhdeen ya 'baci da yaji ya ce ango ango ango,shi a tunaninsa Jabeer yasan komai don haka cikin 'bacin rai ya Fara magana
"Ka bani mamaki Jabeer wato hada Kai za'a had'a baki a d'aura Mani aure ko?sannan ki ka sanar Dani ko?kawai Dady ya kirani a waya Wai nazo bayan naje Wai yau za'a d'aura Mani aure inaji Ina gani yau aka d'aura Mani sabon aure Alhalin ki wata d'a....."
Baikai K'arshen maganar sa ba yaji k'arar fad'uwar Abu tiff da sauri ya juyo yaga Sumayya ce,ashe ta biyoshi Bai sani ba kuma taji komai da ya fad'a
*PLEASE KUYI MANAGE DA SHI*
Daga alk'alamin
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa, ce don a guji sarrafa mani shi ta kowace siga.
Wannan kagaggen labari ne banyi,banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba, Idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba,arashine mai kashe auren wawa.
*BISIMILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page2
Baikai K'arshen maganar sa ba yaji k'arar fad'uwar abu tiff,da sauri ya juyo yaga Sumayya ce,ashe ta biyoshi bai sani ba kuma taji komai da ya fad'a.
Baisan sanda ya saki wayar ta fad'i k'asa ba ya k'arasa bakin k'ofar ya durk'usa a gabanta tare da tallabota zuwa cikinsa,ganin ta suma ne yasa ya nufi fridge da hanzari ya d'auko robar ruwa 'balle murfin yayi tare da 'balle murfin ya yayyafa mata, shiru bata farfad'o ba,ya sake yayyafa mata a karo na biyu nan ma shiru bata bata farfad'o ba, hankainsa ba k'aramin tashi ya yi ba a karo na uku ne ya guntsi ruwan a bakinsa ya fesa mata a fuska da k'arfi sai gashi ta saki wani ajiyar zuciya tare da fashewa da wani kuka.Ahankali kalamansa da taji ya yi a cikin waya suka soma dawo mata cikin k'wak'walwarta,wani kuka ta fashe dashi mai cin rai tana fad'in
"No no no bazai yuwu ba wallahi babu kishiya a zamana da kai, bazan ta'ba zama dakishiya ba wallahi bazan iya shererin d'inka da kowace mace ba kai nawa ne ni kad'ai.Idan mafarki nake ya kamata na farka daga wannan mummunar mafarkin da bazai ta'ba faruwa ba."
Ta k'arasa maganar tana marin fuskarta tana alamun ta farka daga mafarkin da take,cikin muryar kuka ta cigaba da magana ta ce,
"Wake up Sumayya ki farka daga mummunar mafarkin da kike, Muhdeen naki ne ke kad'ai har abada ba wace maccen da zata ra'bi abunda kike so.Na San mafarkine Muhdeen bazai iya Maki kishiya ba ya Riga da ya d'aukar maki alk'awarin hakan."
Tana maganar kamar da wata takeyi ba akan kanta ba.
Idanunta da suka canza kala suka koma jazir ta zuba masa su ta ce,
"Dan Allah ka sanar dani cewa mafarki nake ba gaskiya bane,sati biyu kenan da aurenmu ba yadda za'ayi kayi Mani kishiya wallahi zuciyata bazata iya jurewa ba."
Ta k'arasa maganar tana mai k'ara sautin kukanta,hannunsa ta rik'e tana cewa
"Please talk to me,mafarki nakeyi ba gaskiya bane ko?"
Cikin tsananin tausayinta da yakeji ya janyota ya rungumeta ya fara magana
"Sumayya ke musulma ce kinyi imani da Allah kin yarda da manzonsa,ina son kiyi tawakkali ga Allah mutum bai Isa ya gujewa k'addararsa duk abin..."
Kafin yakai k'arshen maganar da zai fad'a ya daka masa
"Ya Isa!"
Da mamaki yake kallonta yadda take d'aga masa murya
"Amsa d'aya nake buk'ata daga gareka,an d'aura maka aure ko ba'a d'aura ba?"
Cikin fargabar abunda zai biyo baya ya ce,
"Eh"
Take taji wani k'ululun abu ya tokare mata a k'ahon zuciyarta na bak'in ciki wanda tsawon rayuwarta bata ta'ba shiga bak'in ciki irin na yauba.A guje ta fita daga da'akinsa ta nufi d'akinta ta saka key ta rufe.
'Bangaren Inteesar kuwa duk Bata san abunda ke faruwa ba,kasancewar ranar juma'a ne ba Islamiyya hakan yasa tana idar da sallar Azahar ta d'auki Al-qurani tana karantawa,suratul kahfi take karantawa gashi tun safe take jin gabanta na fad'uwa,hakan yasa a zuciyarta da dinga nanata inalillahi wa'inna ilaihir raji'un.
Abba da Umma ne zaune a tsakar gida,Umma ta rafka uban tagumi cikin damuwa da take ciki ta fara magana.
"Yanzun Mallam ni na rasa dalilin da yasa ka amincwa wad'annan mutanen akan auren Inteesar,wani irin lamari ne wannan lokaci guda azo neman aurenta kuma a kokaci guda a bayar da aurenta sai kace wata kaza.Kuma bamu tuntu'beta ba munji tana son sa ko ba ta son sa shin shima yana son ta?gaskiya ni Ina jin tsoron abunda zaije ya dawo dangane da wannan auren da za'a zo lokaci guda a nema kuma mu bayar ba tare da munyi bincike akai ba kamar muna neman Kai da 'yar mu?"
"Kinga duk wannan maganar ki barshi kawai,aure ne dai an riga da an d'aura shi abu d'aya ne ke mani yawo a cikin k'wak'walwarta shine angon da aka d'aura aurensa sati biyu da ya wuce Mai zaisa ya sake wani auren yanzu?"naga alamun 'bacin rai a idanun Gwaggo lokacin da ta zo neman auren Inteesar,sai dai fargaba na d'aya shine ban sani ba ko shi yaron da aka d'aurawa 'yata aure dashi yana son ta?ban damu akan cewa Inteesar tana son sa ko Bata son sa ba saboda nasan tarbiyar da nayiwa 'yata da kuma biyayyarta a gareni,nasan ko bata son sa zata zauna dashi tayi masa biyayya don nasan 'yata mai biyayya ce kuma tana gudun ta aukata abunda zaisa ta fad'a cikin fushin Allah.Tsoro na d'aya shine idan ya kasance shi baya son ta ya k'untatawa rayuwar ta,wannan shine kad'ai abunda nake fargaba kin gane ko?"
Ya k'arasa maganar idonsa nakan Umma,Kai ta jinjina masa alamar gamsuwa da bayaninsa.
"Bugu da k'ari ba abunda Family d'in Alh.Sani zasu nema a waje na a ce na kasa yi masu shi ko meye shi matuk'ar bai sa'bawa addinin musulunci ba.Mutanen arziki ne kowa yana yabonsu a unguwar nan kema kanki shaida ce akan k'ok'ari da k'aunar da suke nunawa 'yar taki,Addu'a kawai zamu bita da shi Allah yasa shine mafi alkhairi a rayuwarta.
Abba da har lokacin bai daina mamaki ba ya ce ,
"Gwaggo wanne jikar naki kike magana akai?"
"Muhammadu Muhdeen"
Mamaki ne ya k'ara cika Abba.
"Bashine aka d'auraurensa a kwankin baya ba?"
"Eh shine "
Abba ya cigaba da cewa
"To Mai zaisa..."
Gwaggo ta dakatar dashi ta ce,
"Kun yarda dani?"
Abba da Umma suka ce eh sun yarda da ita.
"To Alhamdulillah tunda kun yarda dani,kunsan yadda nake masifar k'aunar Inteesar bazan ta'ba aikata abunda zai zama Mai cutarwa a gare ta ba,don haka Ina son a masaallacin juma'a a d'aura auren Muhdeen da Inteesar."
Shiru sukayi suna nazarin maganar Gwaggo da irin k'aunar da Gwaggo da Mummy suke nunaw Inteesar.dakyar dai suka fahimci Gwaggo inda suka amince za'a d'aura auren.Nan murna kamar ya kashe Gwaggo ta ciro kud'i dubu d'ari daga ciki kakkarta ta ce ga kud'in sadaki,daga baya za'a had'a Mata kayan lefe anjima a d'aura auren a masaallacin juma'a bayan idar da sallar.
'Baengaren Muhdeen kuwa Yana taahi daga barci k'arfe d'aya saura kwata Yana Shirin shiga wanka Kiran wayar Dady ya shigo wayarsa.bayan ya amsa kiran ne Dady ya sanar dashi ya biyo ta gida idan ya biyo sai suje masallacin Juma'a a tare.
Hakanan kuwa akayi,bayan ya shirya sai ya biya ta gidan Mahaifin nasa gaba d'aya falo ya tarar da su Falo ,ya gaida Dady ya amsa masa ba yabo ba fallasa haka ma ya gaida mahaifiyarsa Nan ma ta amsa masa fuska a sake.Kallon Gwaggo yayi da niyuar bud'ar baki ya gaisheta ta d'aga masa hannu rltare da cewa
"Ri'ke gaisuwarka mijin Hajiya,Wanda baida kata'bus a gidansa sai abunda matarsa ta ce,yanzun kamar Ni ne zanje gidanka har wannan matar taka Mai ka da busasshen crayfish d'in zata ci Mani mutunci kana ciki gida."
Kallonta kawai muhdeen keyi don baisan zancen da take fad'a,don har yanzun baisan da zancen ba.
Dady me ya kalli muhdeen ya ce,
"Kai kana cikin gida Amma a wulakantani Mani mahaifiyar da ta haifeni a gidanka?"
Shiru yayi don baisan lokacin da Gwaggo ta je ba kuma Sumayya Bata sanar dashi ba.Muryar Dady yaji ya ce
"A yau d'inman ana idar da sallar juma'a za'a d:aura aurenka da Inteesar."
Waige-waige Muhdeen ya farayi don yaga waye za'a d'aurawa aure da Inteesar,ganin shi kad'ai ne yasashi cewa
"Dady Wai waye za'a d'aura auren Nan yau?"
"Kaine"
A zabure ya mik'e tsaye tare da firgici a fusakarsa ya Fara magana
"Dady yaushe nayi aur...
'Daga masa hannu Dady yayi
"Ba shawararka muke nema ba Umarni ne koma ka zauna."
Hakan yasa ya koma ya zauna zuciyarsa na masa k'una sosai,shi kad'ai yasan bakin cikin Amma dayake namijin Duniya be shi sai yayi kamar hakan baidamesa ba.har suka Fara Jin dad'i a ransu ganin bai damuba bazai basu matsala ba.
Bayan an idar da sallar juma'a ne dubban jama'a suka sahida d'auri Auren muhdeen da Inteesar.Muhdeen kuwa kamar zai mutu don bak'in ciki.
Daga nan Muhdeen gida ya tafi ransa na k'una,duk yadda Sumayya tayi ya fad'a Mata abunda ke damunsa k'in sanar da ita yayi.Tabishi ta nace Amma Sam yak'i fad'a dole ta hak'ura ta kyaleshi.Da aka Kira sallar la'asar yaje yayi ya dawo,haka da aka Kira sallar magariba ya fita yaje masallaci,Nan ya zauna sai da akayi sallar isha'i bayan sun idar ne yaje restaurant ya siyo masu abinci.Tana zaune yazo ya ajiye Mata a gabanta Kai tasaye d'akinsa ya nufa,Nan ya zaro wayarsa number Jabeer ne ya kira,bugu biyu Jabeer ya d'aga tare da cewa
Ango ango ango ran Muhdeen ya 'baci da yaji ya ce ango ango ango,shi a tunaninsa Jabeer yasan komai don haka cikin 'bacin rai ya Fara magana
"Ka bani mamaki Jabeer wato hada Kai za'a had'a baki a d'aura Mani aure ko?sannan ki ka sanar Dani ko?kawai Dady ya kirani a waya Wai nazo bayan naje Wai yau za'a d'aura Mani aure inaji Ina gani yau aka d'aura Mani sabon aure Alhalin ki wata d'a....."
Baikai K'arshen maganar sa ba yaji k'arar fad'uwar Abu tiff da sauri ya juyo yaga Sumayya ce,ashe ta biyoshi Bai sani ba kuma taji komai da ya fad'a
*PLEASE KUYI MANAGE DA SHI*
Daga alk'alamin
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & writing by
Zainab Abdullahi
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa, ce don a guji sarrafa mani shi ta kowace siga.
Wannan kagaggen labari ne banyi,banyi tunanin rubutashi dan cinzarafi ga kowa ba, Idan suna ko hali yazo d'aya to a gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba,arashine mai kashe auren wawa.
*BISIMILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page2
Baikai K'arshen maganar sa ba yaji k'arar fad'uwar abu tiff,da sauri ya juyo yaga Sumayya ce,ashe ta biyoshi bai sani ba kuma taji komai da ya fad'a.
Baisan sanda ya saki wayar ta fad'i k'asa ba ya k'arasa bakin k'ofar ya durk'usa a gabanta tare da tallabota zuwa cikinsa,ganin ta suma ne yasa ya nufi fridge da hanzari ya d'auko robar ruwa 'balle murfin yayi tare da 'balle murfin ya yayyafa mata, shiru bata farfad'o ba,ya sake yayyafa mata a karo na biyu nan ma shiru bata bata farfad'o ba, hankainsa ba k'aramin tashi ya yi ba a karo na uku ne ya guntsi ruwan a bakinsa ya fesa mata a fuska da k'arfi sai gashi ta saki wani ajiyar zuciya tare da fashewa da wani kuka.Ahankali kalamansa da taji ya yi a cikin waya suka soma dawo mata cikin k'wak'walwarta,wani kuka ta fashe dashi mai cin rai tana fad'in
"No no no bazai yuwu ba wallahi babu kishiya a zamana da kai, bazan ta'ba zama dakishiya ba wallahi bazan iya shererin d'inka da kowace mace ba kai nawa ne ni kad'ai.Idan mafarki nake ya kamata na farka daga wannan mummunar mafarkin da bazai ta'ba faruwa ba."
Ta k'arasa maganar tana marin fuskarta tana alamun ta farka daga mafarkin da take,cikin muryar kuka ta cigaba da magana ta ce,
"Wake up Sumayya ki farka daga mummunar mafarkin da kike, Muhdeen naki ne ke kad'ai har abada ba wace maccen da zata ra'bi abunda kike so.Na San mafarkine Muhdeen bazai iya Maki kishiya ba ya Riga da ya d'aukar maki alk'awarin hakan."
Tana maganar kamar da wata takeyi ba akan kanta ba.
Idanunta da suka canza kala suka koma jazir ta zuba masa su ta ce,
"Dan Allah ka sanar dani cewa mafarki nake ba gaskiya bane,sati biyu kenan da aurenmu ba yadda za'ayi kayi Mani kishiya wallahi zuciyata bazata iya jurewa ba."
Ta k'arasa maganar tana mai k'ara sautin kukanta,hannunsa ta rik'e tana cewa
"Please talk to me,mafarki nakeyi ba gaskiya bane ko?"
Cikin tsananin tausayinta da yakeji ya janyota ya rungumeta ya fara magana
"Sumayya ke musulma ce kinyi imani da Allah kin yarda da manzonsa,ina son kiyi tawakkali ga Allah mutum bai Isa ya gujewa k'addararsa duk abin..."
Kafin yakai k'arshen maganar da zai fad'a ya daka masa
"Ya Isa!"
Da mamaki yake kallonta yadda take d'aga masa murya
"Amsa d'aya nake buk'ata daga gareka,an d'aura maka aure ko ba'a d'aura ba?"
Cikin fargabar abunda zai biyo baya ya ce,
"Eh"
Take taji wani k'ululun abu ya tokare mata a k'ahon zuciyarta na bak'in ciki wanda tsawon rayuwarta bata ta'ba shiga bak'in ciki irin na yauba.A guje ta fita daga da'akinsa ta nufi d'akinta ta saka key ta rufe.
'Bangaren Inteesar kuwa duk Bata san abunda ke faruwa ba,kasancewar ranar juma'a ne ba Islamiyya hakan yasa tana idar da sallar Azahar ta d'auki Al-qurani tana karantawa,suratul kahfi take karantawa gashi tun safe take jin gabanta na fad'uwa,hakan yasa a zuciyarta da dinga nanata inalillahi wa'inna ilaihir raji'un.
Abba da Umma ne zaune a tsakar gida,Umma ta rafka uban tagumi cikin damuwa da take ciki ta fara magana.
"Yanzun Mallam ni na rasa dalilin da yasa ka amincwa wad'annan mutanen akan auren Inteesar,wani irin lamari ne wannan lokaci guda azo neman aurenta kuma a kokaci guda a bayar da aurenta sai kace wata kaza.Kuma bamu tuntu'beta ba munji tana son sa ko ba ta son sa shin shima yana son ta?gaskiya ni Ina jin tsoron abunda zaije ya dawo dangane da wannan auren da za'a zo lokaci guda a nema kuma mu bayar ba tare da munyi bincike akai ba kamar muna neman Kai da 'yar mu?"
"Kinga duk wannan maganar ki barshi kawai,aure ne dai an riga da an d'aura shi abu d'aya ne ke mani yawo a cikin k'wak'walwarta shine angon da aka d'aura aurensa sati biyu da ya wuce Mai zaisa ya sake wani auren yanzu?"naga alamun 'bacin rai a idanun Gwaggo lokacin da ta zo neman auren Inteesar,sai dai fargaba na d'aya shine ban sani ba ko shi yaron da aka d'aurawa 'yata aure dashi yana son ta?ban damu akan cewa Inteesar tana son sa ko Bata son sa ba saboda nasan tarbiyar da nayiwa 'yata da kuma biyayyarta a gareni,nasan ko bata son sa zata zauna dashi tayi masa biyayya don nasan 'yata mai biyayya ce kuma tana gudun ta aukata abunda zaisa ta fad'a cikin fushin Allah.Tsoro na d'aya shine idan ya kasance shi baya son ta ya k'untatawa rayuwar ta,wannan shine kad'ai abunda nake fargaba kin gane ko?"
Ya k'arasa maganar idonsa nakan Umma,Kai ta jinjina masa alamar gamsuwa da bayaninsa.
"Bugu da k'ari ba abunda Family d'in Alh.Sani zasu nema a waje na a ce na kasa yi masu shi ko meye shi matuk'ar bai sa'bawa addinin musulunci ba.Mutanen arziki ne kowa yana yabonsu a unguwar nan kema kanki shaida ce akan k'ok'ari da k'aunar da suke nunawa 'yar taki,Addu'a kawai zamu bita da shi Allah yasa shine mafi alkhairi a rayuwarta.