Sashe 1
Inteesar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Root Entry
WordDocument
0Table
Data
Normal
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
INTEESAR
Story & written by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce,don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izinina ba.
Wannan kirkirerren labari ne,banyi tunanin rubutashi Dan cin zarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni da niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
page0
Zaune take akan kujerar tsugunno Tana k'ara itace a cikin murhun wutar da ta hura,wata matashiyar budurwa ce ta fito daga cikin daki,ta karaso gaban mahaifiyar nata dai-dai lokacin da ruwan dake saman wutar ya fara tafasa, ta durk'usa ta ce,
"Umma sannu da aiki"
Murmushi umman tayi ta bude marfin robar dake gaban ta tayi garin Dan waken da ta kwaba,sannan ta ce,
"Yauwa sannu Inteesar"
"Umma barshi na tayaki jefawa"
"A'a ki barshi kawai nasan yanxun zaki je gidan Hajiya Fatima ne ko?"
"Eh umma kindan duk safiya idan bata ganni ba zata fara nema na wai lapiya har yanxun ban shigo ba?"
Murmushi umman tayi tare da cewa
"Ai na sani don tasha yo aike idan taga k'arfe goma tayi baki shiga ba,kice ina gaishe ta."
" To"
Ta ce tare da mikewa
"Bari to na tafi tunda nagama ayyuka na kuma kin hanani jefa dan waken."
Ta Mike cikin nutsuwa irin tata ta nufi hanyar fita gidan.mahaifin ta ta samu a zauren gidan yana karatun Al-qur'ani,
Durkusawa tayi ta gaishe sa ya amsa cikin sakin fuska.
"Abba zanje gidan Hajiya ta"
Kai ya gyada mata tare da cewa
"Ki gaishe ta Allah ya tsare a dawo lapiya"
Mikewa tayi ta ce,
"To Abba,insha Allah"
Kofar gida ta fita tare da karanta Addu'ar fita gida.
Kasancewar basu da nisa gidan a gaban layin su yakekan hanya.cikin nutsuwa ta karasa gidan cikin nutsuwa ta tsaya dai-dai gaban tangamemen gidan,buga gate din gidan tayi,mallam Ibrahim Mai gadin gidan ya karaso ya bude mata karamar kofar tashigo,
Durkusawa tayi cikin girmamawa ta gishe shi.
"Ina kwana Baba"
Murmushi dattijon yayi tare da cewa
"Dama nasan kece kika shigo yanzun,Kin tashi lapiya Inteesar?"
"Lapiya qalau Baba"
Kai tsaye ta karasa cikin gidan.A hankali ta tura kofar falon tare da yin sallama,dama bata tsammaci ganin kowa a falon ba.kai tsaye ta nufi falon Hajiya Fatima bakin ta dauke da sallama.jin motsi a kitchen ne yasa ta nufi kichen din,Hajiya Fatima dake wanke kayan ciki ne ta kalli Inteesar tare da sakar mata murmushi
"Yanxun nake zancen ki a zuciya ta 'yar halak ashe kina hanya"?
Murmushi tayi tare da durkawa har kasa ta gaida Hajiya Fatima
"Ina kwana mummy"?
"Lapiya qalau Inteesar yasu ummanki da mallam?"
"Lapiya qalau sunce na gaishe ki."
"To Ina amsawa"
Mikewa Inteesar tayi tare da kallon mufida dake fere dankalin turawa
"Mufida kin tashi lapiya"?
"Lapiya qalau Inteesar, Yauwa zoki tayani fere dankalin nan wallahi nagaji."
Kallon ta mummy tayi tare watsa mata harara
" wani aiki kikayi da zakice kin gaji?"
"Mummy har yankewa nayi fa da wukan nan baki sani ba?"
Gajeren murmushi mummy tayi
"Kece zaki yanke ba tare da kinyiwa mutane ihu da raki ba?"
Yamutse fuska tayi tare da cewa,
"Wash Inteesar Dan Allah zoki karasa Bari naje nasa spirit da plaster na dawo."
Batare da ta jira cewar mummy ba ta ajiye wukan ta ta fita da sauri Girgiza Kai mummy tayi ta ce,
" Dama ba son aiki kike ba Don ma ina tursasaki Amma duk da haka ba biyan bukata kidauki dogon lokaci baki gama kwakkwaran aiki d'aya ba."
Inteesar ce ta k'arasa gaban dankalin ta dauki wuka ta fara ferewa cikin kankanin lokaci ta gama,ta wanke tasa gishiri kadan ta soya tagama ta soya kwai ta dafa ruwan shayi da yaji kayan kamshi,ta kalli mummy tare da akin murmushi ta ce,
"Mummy ki barshi kawai Bari zan karasa"
"To Allah yayi maki Albarka bari naje nayi wanka"
Ta fita Inteesar taci gaba da aikin ita kadai,cikin kankanin lokaci ta gama ta zuzzuba a flask ta jera a dinning table sannan ta dawo ta tsaftace kitchen d'in, da kayan da suka 'bata,dai_dai lokacin Mufida ta shigo kitchen din tana murmushi.
"Inteesar sannu da aiki"
Murmushi tayi ba tare da tace komai ba, Mufida tacigaba da magana
"Ke bari na fada maki gaskiya bawani yankewar da nayi kinsan bana son aiki aike gara kisaba da aiki don mace ce ke wata rana aure zakiyi kuma haihuwa zakiyi ki zama uwa."
Dariya tayi tare da cewa
"Ai insha Allah mijin da zan aura bazai zama mai ra'ayi irin na Dady na ba,don Dady baya son a dauko mai aikin da zata dinga dafa abinci sai dai mummy ce damu zamu dinga yi,baki ga gidan nan ga ma'aikata nan ba? suna aiki amma banda shiga kitchen?shi kuma nashi tsarin kenan baya cin abincin mai aiki,ni kuma mijin da zan aura sai na tabbatar ba irin tsarin Dady ne dashi ba ehe."Dariya Inteesar tayi ta ce,
"Allah ya shirye ki"
Tare suka fito kitchen din dai_dai lokacin da Dady da Mummy suka karasa dinning table din suka zauna,Inteesar ta durkusa ta gaida Dady cikin girmamawa
"Dady Ina kwana"?
Cikin sakin fuska ya amsa mata
"Lapiya Lau Inteesar ya k'ok'ari damu?"
Murmushi tayi tare da durkusawa da Kai kasa,mummy ma murmushi tayi tana jin son yarinyar har cikin ranta take kaunar ta, mi'kewa tayi tare da k'arasawa ta zauna akan kujerun da suke falon,
Dai-dai lokacin da wayar Dady ya fara ruri,kallon secreen din wayar yayi tare da murmushi ya ce,
Ga Muhammad muhdeen na Kira na a waya."
Take sai gabn Inteesar ya Fadi jin ya ambaci sunan muhdeen,a zuciyar ta tace Allah yasa mugun ba dawowa zaiyi ba,da na shiga uku.Dady ya d'aga wayar.
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & written by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Wannan kirkirerren labari ne,banyi tunanin rubutashi da cin zarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Page0
Daddy ya daga wayar tare da cewa
" son kana lapiya?yau satin ka daya a can,ko wani irin biki ne yakamata a ce angama,ga Asibiti nan yana jiran ka."
Daga d'aya bangaren muhdeen dake kwance saman lapiyayyen godo na alfarma,gyra kwanciyar sa yayi tare da cewa
"Eh mungama bikin Dady Amma Ina son kafin na dawo Nigeria zan biya kasar London Naga sumayya."
Dady ya katse shi ta hanyar cewa ba wannan lokacin,karka manta ankammala asibitin nan an zuba kayan aiki da ma'aikata tun last week yakamata ka fara zuwa ka ce zakaje bikin abokin ka a kasar Egypt zakayi kwana uku can ka dawo yanzun satinka daya sannan kace mun zaka je wata kasa?bazai yuwu ba."
Muhdeen yamutse fuska yayi Don yasan Halin mahaifin sa idan ya fadi magana ya fadi kenan.
"To shikenan Dady zan dawo gobe insh Allah."
Murmushi Dady yayi tare da cewa
"To 'Dan Albarka Allah ya tsare"
Ya mik'awa mummy wayar tare da cewa
"Ga mummyn ka"
Amsar wayar tayi tare da sallama
"Son ina fatan kana lapiya"?
Daga can bangaren ya
"Ina lapiya Mum fatan kema lapiya?"
Murmushi tayi tare da cewa
"Alhamdulillah kun gama bikin abokin naka me ka tsaya yi a Egypt har yanzun baka dawo ba?"
"Mummy na hadu da abokai nane da mukayi karatu tare duk sunzo,kuma kowa daga k'asar da yake shiyasa muka Dan zauna dasu don yanzun idan kowa ya watse mukan dad'e bamu haduba,amma insha Allah zan dawo gobe tunda Dady ya matsa da naso na biya kasar London naga Sumy na ta matsamun wai sai mazo."
Shiru mummy tayi kafin tace,
"Idan ka samu sarari kaje wani lokacin amma ka dawo yanzun.don idan ka tafi London din nan baka San dawowa sai an matsamaka."
"To shikenan tunda haka kuka ce"
Mufida ce ta kar'bi wayar ta ce
"hellow big bro shine ko ka nemeni a waya ko?
Amma Asiya Tana gida da yanzun kace a bata."
Dariya yayi tare da cewa
"Autar mummy sarkin k'orafi to ai yanzun nake Shirin tambayar ki sai kikayi gajen Hakuri"
Tura baki tayi cikin shagwa'ba tace
Bawani Nan ai nasan kafi damuwa da Asiya akaina."
"Dariya yayi tare da cewa
"Karki manta kece fa auta gaba d'aya shalele,hidima ne sukayi mani yawa Amma kiyi Hakuri kinji?"
Kai ta gyad'a masa tare da yimasa sallama.
Mikawa Dady wayar tayi inda ya K'ara jaddada masa ya dawo bayan sunyi sallama ne mummy ta juya ta kalli Inteesar ta ce
" 'yata taso muyi breakfast mana"
Kai ta girgiza tana murmushi ta ce
"Mummy gida zan koma Umma Dan wake tayi shi zanci*
Dariya Mummy tayi tare da jinjina Kai
"Kedai Inteesar akwai son d'an wake to shikenan idan kingama ki dawo."
Mikewa tayi tare da cewa "To Mummy."
Kofar fita ta nufa da sauri Mufida ta ajiye kofin tea din da take Sha ta ce
"Lah jirani Inteesar bari na d'auko gyale na mu tafi nima d'an waken zanci"
Dariya Inteesar tayi Wanda har sai da wushiryar ta ta fito.
WordDocument
0Table
Data
Normal
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
INTEESAR
Story & written by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce,don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izinina ba.
Wannan kirkirerren labari ne,banyi tunanin rubutashi Dan cin zarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni da niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
page0
Zaune take akan kujerar tsugunno Tana k'ara itace a cikin murhun wutar da ta hura,wata matashiyar budurwa ce ta fito daga cikin daki,ta karaso gaban mahaifiyar nata dai-dai lokacin da ruwan dake saman wutar ya fara tafasa, ta durk'usa ta ce,
"Umma sannu da aiki"
Murmushi umman tayi ta bude marfin robar dake gaban ta tayi garin Dan waken da ta kwaba,sannan ta ce,
"Yauwa sannu Inteesar"
"Umma barshi na tayaki jefawa"
"A'a ki barshi kawai nasan yanxun zaki je gidan Hajiya Fatima ne ko?"
"Eh umma kindan duk safiya idan bata ganni ba zata fara nema na wai lapiya har yanxun ban shigo ba?"
Murmushi umman tayi tare da cewa
"Ai na sani don tasha yo aike idan taga k'arfe goma tayi baki shiga ba,kice ina gaishe ta."
" To"
Ta ce tare da mikewa
"Bari to na tafi tunda nagama ayyuka na kuma kin hanani jefa dan waken."
Ta Mike cikin nutsuwa irin tata ta nufi hanyar fita gidan.mahaifin ta ta samu a zauren gidan yana karatun Al-qur'ani,
Durkusawa tayi ta gaishe sa ya amsa cikin sakin fuska.
"Abba zanje gidan Hajiya ta"
Kai ya gyada mata tare da cewa
"Ki gaishe ta Allah ya tsare a dawo lapiya"
Mikewa tayi ta ce,
"To Abba,insha Allah"
Kofar gida ta fita tare da karanta Addu'ar fita gida.
Kasancewar basu da nisa gidan a gaban layin su yakekan hanya.cikin nutsuwa ta karasa gidan cikin nutsuwa ta tsaya dai-dai gaban tangamemen gidan,buga gate din gidan tayi,mallam Ibrahim Mai gadin gidan ya karaso ya bude mata karamar kofar tashigo,
Durkusawa tayi cikin girmamawa ta gishe shi.
"Ina kwana Baba"
Murmushi dattijon yayi tare da cewa
"Dama nasan kece kika shigo yanzun,Kin tashi lapiya Inteesar?"
"Lapiya qalau Baba"
Kai tsaye ta karasa cikin gidan.A hankali ta tura kofar falon tare da yin sallama,dama bata tsammaci ganin kowa a falon ba.kai tsaye ta nufi falon Hajiya Fatima bakin ta dauke da sallama.jin motsi a kitchen ne yasa ta nufi kichen din,Hajiya Fatima dake wanke kayan ciki ne ta kalli Inteesar tare da sakar mata murmushi
"Yanxun nake zancen ki a zuciya ta 'yar halak ashe kina hanya"?
Murmushi tayi tare da durkawa har kasa ta gaida Hajiya Fatima
"Ina kwana mummy"?
"Lapiya qalau Inteesar yasu ummanki da mallam?"
"Lapiya qalau sunce na gaishe ki."
"To Ina amsawa"
Mikewa Inteesar tayi tare da kallon mufida dake fere dankalin turawa
"Mufida kin tashi lapiya"?
"Lapiya qalau Inteesar, Yauwa zoki tayani fere dankalin nan wallahi nagaji."
Kallon ta mummy tayi tare watsa mata harara
" wani aiki kikayi da zakice kin gaji?"
"Mummy har yankewa nayi fa da wukan nan baki sani ba?"
Gajeren murmushi mummy tayi
"Kece zaki yanke ba tare da kinyiwa mutane ihu da raki ba?"
Yamutse fuska tayi tare da cewa,
"Wash Inteesar Dan Allah zoki karasa Bari naje nasa spirit da plaster na dawo."
Batare da ta jira cewar mummy ba ta ajiye wukan ta ta fita da sauri Girgiza Kai mummy tayi ta ce,
" Dama ba son aiki kike ba Don ma ina tursasaki Amma duk da haka ba biyan bukata kidauki dogon lokaci baki gama kwakkwaran aiki d'aya ba."
Inteesar ce ta k'arasa gaban dankalin ta dauki wuka ta fara ferewa cikin kankanin lokaci ta gama,ta wanke tasa gishiri kadan ta soya tagama ta soya kwai ta dafa ruwan shayi da yaji kayan kamshi,ta kalli mummy tare da akin murmushi ta ce,
"Mummy ki barshi kawai Bari zan karasa"
"To Allah yayi maki Albarka bari naje nayi wanka"
Ta fita Inteesar taci gaba da aikin ita kadai,cikin kankanin lokaci ta gama ta zuzzuba a flask ta jera a dinning table sannan ta dawo ta tsaftace kitchen d'in, da kayan da suka 'bata,dai_dai lokacin Mufida ta shigo kitchen din tana murmushi.
"Inteesar sannu da aiki"
Murmushi tayi ba tare da tace komai ba, Mufida tacigaba da magana
"Ke bari na fada maki gaskiya bawani yankewar da nayi kinsan bana son aiki aike gara kisaba da aiki don mace ce ke wata rana aure zakiyi kuma haihuwa zakiyi ki zama uwa."
Dariya tayi tare da cewa
"Ai insha Allah mijin da zan aura bazai zama mai ra'ayi irin na Dady na ba,don Dady baya son a dauko mai aikin da zata dinga dafa abinci sai dai mummy ce damu zamu dinga yi,baki ga gidan nan ga ma'aikata nan ba? suna aiki amma banda shiga kitchen?shi kuma nashi tsarin kenan baya cin abincin mai aiki,ni kuma mijin da zan aura sai na tabbatar ba irin tsarin Dady ne dashi ba ehe."Dariya Inteesar tayi ta ce,
"Allah ya shirye ki"
Tare suka fito kitchen din dai_dai lokacin da Dady da Mummy suka karasa dinning table din suka zauna,Inteesar ta durkusa ta gaida Dady cikin girmamawa
"Dady Ina kwana"?
Cikin sakin fuska ya amsa mata
"Lapiya Lau Inteesar ya k'ok'ari damu?"
Murmushi tayi tare da durkusawa da Kai kasa,mummy ma murmushi tayi tana jin son yarinyar har cikin ranta take kaunar ta, mi'kewa tayi tare da k'arasawa ta zauna akan kujerun da suke falon,
Dai-dai lokacin da wayar Dady ya fara ruri,kallon secreen din wayar yayi tare da murmushi ya ce,
Ga Muhammad muhdeen na Kira na a waya."
Take sai gabn Inteesar ya Fadi jin ya ambaci sunan muhdeen,a zuciyar ta tace Allah yasa mugun ba dawowa zaiyi ba,da na shiga uku.Dady ya d'aga wayar.
Daga alk'amin
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Don k'arin bayani
09065327995
Love u oll
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GXLLwE11VEK6KkBh5sqU89
*INTEESAR*
Story & written by
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad
akarwa, ilimantarwa da kuma nishad
antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad
ai ke maganin k
ishi_
*Alk
alaminmu
yancinmu*
*GARGA'DI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izini na ba.
Wannan kirkirerren labari ne,banyi tunanin rubutashi da cin zarafi ga kowa ba.idan suna ko hali yazo daya to KU gafarceni bada niyyar yin hakan nayi ba.Arashi ne Mai kashe Auren Wawa.
*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*
Page0
Daddy ya daga wayar tare da cewa
" son kana lapiya?yau satin ka daya a can,ko wani irin biki ne yakamata a ce angama,ga Asibiti nan yana jiran ka."
Daga d'aya bangaren muhdeen dake kwance saman lapiyayyen godo na alfarma,gyra kwanciyar sa yayi tare da cewa
"Eh mungama bikin Dady Amma Ina son kafin na dawo Nigeria zan biya kasar London Naga sumayya."
Dady ya katse shi ta hanyar cewa ba wannan lokacin,karka manta ankammala asibitin nan an zuba kayan aiki da ma'aikata tun last week yakamata ka fara zuwa ka ce zakaje bikin abokin ka a kasar Egypt zakayi kwana uku can ka dawo yanzun satinka daya sannan kace mun zaka je wata kasa?bazai yuwu ba."
Muhdeen yamutse fuska yayi Don yasan Halin mahaifin sa idan ya fadi magana ya fadi kenan.
"To shikenan Dady zan dawo gobe insh Allah."
Murmushi Dady yayi tare da cewa
"To 'Dan Albarka Allah ya tsare"
Ya mik'awa mummy wayar tare da cewa
"Ga mummyn ka"
Amsar wayar tayi tare da sallama
"Son ina fatan kana lapiya"?
Daga can bangaren ya
"Ina lapiya Mum fatan kema lapiya?"
Murmushi tayi tare da cewa
"Alhamdulillah kun gama bikin abokin naka me ka tsaya yi a Egypt har yanzun baka dawo ba?"
"Mummy na hadu da abokai nane da mukayi karatu tare duk sunzo,kuma kowa daga k'asar da yake shiyasa muka Dan zauna dasu don yanzun idan kowa ya watse mukan dad'e bamu haduba,amma insha Allah zan dawo gobe tunda Dady ya matsa da naso na biya kasar London naga Sumy na ta matsamun wai sai mazo."
Shiru mummy tayi kafin tace,
"Idan ka samu sarari kaje wani lokacin amma ka dawo yanzun.don idan ka tafi London din nan baka San dawowa sai an matsamaka."
"To shikenan tunda haka kuka ce"
Mufida ce ta kar'bi wayar ta ce
"hellow big bro shine ko ka nemeni a waya ko?
Amma Asiya Tana gida da yanzun kace a bata."
Dariya yayi tare da cewa
"Autar mummy sarkin k'orafi to ai yanzun nake Shirin tambayar ki sai kikayi gajen Hakuri"
Tura baki tayi cikin shagwa'ba tace
Bawani Nan ai nasan kafi damuwa da Asiya akaina."
"Dariya yayi tare da cewa
"Karki manta kece fa auta gaba d'aya shalele,hidima ne sukayi mani yawa Amma kiyi Hakuri kinji?"
Kai ta gyad'a masa tare da yimasa sallama.
Mikawa Dady wayar tayi inda ya K'ara jaddada masa ya dawo bayan sunyi sallama ne mummy ta juya ta kalli Inteesar ta ce
" 'yata taso muyi breakfast mana"
Kai ta girgiza tana murmushi ta ce
"Mummy gida zan koma Umma Dan wake tayi shi zanci*
Dariya Mummy tayi tare da jinjina Kai
"Kedai Inteesar akwai son d'an wake to shikenan idan kingama ki dawo."
Mikewa tayi tare da cewa "To Mummy."
Kofar fita ta nufa da sauri Mufida ta ajiye kofin tea din da take Sha ta ce
"Lah jirani Inteesar bari na d'auko gyale na mu tafi nima d'an waken zanci"
Dariya Inteesar tayi Wanda har sai da wushiryar ta ta fito.