Sashe 85
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sai bayan mangariba ya Shigo Gidan,yanayin yadda yaga Rumanan sai Fargabansa ya Ragu Tun jiya yake Tunanin bai kyauta mata Ba Tahowar datayi Bata kirasa ba sai yaji ba Dadi ammh Yadda ta tsala kwalliya ta Tareshi sai ya kara Sanyayamai Jiki yana Tunanin mata irin Rumana sai an Tona Har ta rakashi Yayi wanka ya sauka Saukakkaun kaya suka Fito Falo sukayi Dinner Bai daina kallon Rumana ba yana saka mata albarka Har taji kunya ma duk ya Isheta Taji duk wani Fargaba ya saketa ko da wannan albarkan ta Tsira ta Tabbata ta Rabauta.
Tare sukayi Sallar Isha"i yajasu Jam"i da Shafa'i da wuturi,kana suka Saka kayan Barci suka kwanta Mastur na kamkame da Rumana kamar wani zai kwace mishi ita Yana Shafa kanta zuwa Bayanta yace"Ruma..!
Bata Dago ba sai ta amsa Kiransa Muskutawa yayi yana Fadin"Shawara nake so muyi game da Kayan da zan yi ma Diza..? Ya kike ganin Tsarin zai tafi..?
Rumana ta gyara Zaman kanta Saman kirjinsa Tana Fadin"Kawai ka bata kudi ta Siya abunda take so..!
Mastur yace"Kina ganin hakan zai fi..?
Ruma tace"eh nifa aganina Ammh dai kaje ka sameta kuyi mgana kaji Ra"ayinta..!
Kara riketa yayi kafin yace"is ok..Basai na sameta ba Hakan za"ayi..Kema kudin zan baki kenan.?
Rumana ta Dago kanta Tana kallinshi kafin tace"Ni basai ka bani komai ba..Soyayyarka kadai da yardanka nake nema in ka bani wannan kagamamin komai..!
Kallon Juna suke ido Cikin Ido ta Dan Hasken Dake Shigowa ta window,dayake sun kashe Hasken Dakin,Rumgumeta kawai yayi yana jin wani yanayi na Shigarsa Cikin sanyin murya yace"Indai wannan ne kin gama kuma kin Samu..Ammh kada kice bazaki karbi Komai ba Zan ba ku Miliyan Daya ku Raba keda Diza kowacce Dubu Dari Biyar..!
Da sauri Rumana tace"A'a ni bazan karbi Dubu Dari Biyar ba Tayi yawa..Me ka Rageni dashi..?
Ai ni ba Amarya bace Saboda haka Dubu dari Biyi zan karba Shima don ka mtsa ita Dizan sai ka bata Dubu Dari Biyar din..!
Kamar bazai tanka ba sai da tace"Kaji...?
Kai ya gyada mata yana Fadin"Shikenan itama Dizan Dubu Dari Biyun zan bata.."Tasotayi mgana ya hanata Lokaci Daya ya Hade bakinsu Waje Daya yana kokarin mantar da ita Duniyar da suke Ciki itama Batayi kasa a gwiwa ba ta mikamai Ragamar Rayuwarta.
Abunda ke saka Rumana kuka Tana Kishin Diza tazo ta Dandani Zumar Mastur wacce ya Fara Dandanamata mai saka ta kamar Tayi Hauka tana Kishin Diza tazo ta san wannan Zumar ta so ace ita Zata Cigaba da Dandanan zumar har karshrn Rayuwarta sai dai ina Kaddara ta riga ta kawo Diza cikin Rayuwarsu.
Kwana sukayi Farantama Ransu Kamar wadanda suka Shekara Cikin Mayen son juna.
Yau ma shi ya kaita asibitin ya kuma Bata Atm dinsa yace ta Cira kudin Tayi amfanin da Zatayi Dashi bata so Tana mai gardama Ta karba ta saka Cikin Jaka tace sai ta Dawo anjuma Tare zasu Shiga kasuwar ya Taya ta Zaban kayan yaji Dadin haka yace in tatashi ta kirashi a waya Ta sauka Tana Dagamai Hannu Shima yana Dagamata.
Daganan Hanwa ya tafi sai daya Shiga ya gaida su Hajja itama Dubu 100k ya Zube mata ita da Ayya yace su siya abunda suke Bukata,ya bama yan Maruka 50k yace su kai ma Baba Sule Tunda ya koma shi Tun washegari su sakina ma haka ya basu kudi Inna Zainaba bazata koma ba sai Takai Diza Daki Sakina ne da Mariya suka koma Shi yakai su Tasha suka hau Mota Daganan ya shiga gidan Daddy Mansur karami na Hannunsa Daman wajen Mardiya ya karbeshi Koda ya Shiga Mommy bata nan ta Fita ita da Daddy zasu gaisuwan Rasuwar matar mai Taimaka ma Daddy a Campanysa Diza kadai ya Iske itama Tana Shirin Fita ne Ta kira Mastur din da Safe Tace mai Tana so ta Leka Catering dinta Tunda Mommy tace sai ta Kirasa yace mata ta jirashi gaahi nan zuwa.
Basu tsaya ba yace ta Fito ya kaita Diza kanta yayi girma sosai taji Dadin haka Duk da Tun bayan auran nasu basu sami kebewa ba sai yau.
Suna tafe Cikin Mota bamai mgana Mansur ne ke wasansa kan Cinyar Mastur din da Hamkalinsa ke wajen Tuki,baya so ya rika yawaita Kallonta kada ya takura ammh duk wani Motsinta yana kallonta ta gefen idonsa.
Har suka iso Haraban Catering din bai ce mata komai ba abun da ya bata mamaki ya akayi yasan Catering dinta..? Abunda bata sani ba Tun Kafin Daddy ya Bude mata yayi Shawara dashi kuma atakaice ma shi yace Daddy ya Siyan mata wajen.
Sai da yayi parking kana ya Dago yana kallonta ita kuma Duk sai taji wani iri Jikinta na wani kyarma wanda bata Taba jin irinsa ba
Cikin Sanyin muryansa yace"Menene Shirin ki game da Tarewar..?
Diza Tayi shuru kamar bazatayi mgana ba sai chan ta Numfasa tace"Bani da wani Shiri...Shashena Kawai su Anty Hadiza zasu zo suyi gyara da abubuwan da ba"a rasa ba..!
Kai tsaya yace mata"Bangaran kaya fa..?
Sai da ta kalleshi kafin ta Dauke kai Lokaci Daya tace"Bana Bukatar wasu kaya..Duka Duka yaushe ka dinkamin Sabbin kaya..? Bata Numfasa ba ya bata amsa da cewa"Wanchan Dabam...ki Duba wayarki na Tura Miki 200k kiyi amfani Dashi..!
Dagowa tayi tana Kallonshi Tama rasa bakin mgana Shima Kallonta yake yi Cikin wani yanayi yana ji kamar mafarki ne Diza ba matarsa bace Cikin karfi Hali yace"Kada ki makara..!
Yunkurawa Tayi da Jakarta Tana Fadin"Nagode Allah ya kara Budi..!
Da Ameen ya amsa Lokacin Data Bude Murfin Mota zata Fita Taji yana Fadin"Karfe nawa Zaki tashi..?
Dan jim Tayi kafin tace"Kamar 2pm haka..! Kai ya kada kafin yace"Ki kirani.."Daga haka ta amsa mai kafin ta Fice Daga Motar mansur karami na Daga mata Hannu bai ma Damu da ita ba Tana Wajen har ya juya ya Fice Daga Haraban haka Diza ta Fara takawa Zuwa Cikin Catering dinta Mirmishi na Subuce mata Tana jinta kamar Tana yawo kan gajimare Saboda Farinciki.
Haka take cikin Farimciki Ma"aikatan ta Kowa ya ganta yasaan Diza tana Cikin Farinciki Saisuka Danganta hakan da Auran Datayi Domin suma sunji Labari sai Faaman Tayata Murna suke sai dai Tayi Mirmishi kawai.
Karfe uku na Rana ta Kira Mastur bai ma Daga kiranta ba Sai bayan Wasu Mintina ya kirata yace yana Waje koda ta Fito wannan karon Tare da Mansur karami suka Dawo Daukanta Basu yi mgana ba Har yakai ta Gida ya ijiye Daganan ya juya zuwa gida zai yi wanka ya jira kiran Rumana Daaman bayan ya Dawo Daga kai Diza Shashensu shi da marigayi Mansur ya Shige shida Mansur yana ta Debemai kewa da gwarancinsa.
Karfe biyar da wani abu Rumana ta kirasa yaje ya Daukota Mansur karami Wajen Hajja ya kaisa yace Mardiya tayi mai wanka,Yaje ya Dauko Rumana Daga nan kasuwa suka Shiga sabon gari suka samu Shagon Kayan mata kama Daga Atamfofi zuwa lesuna da Takalma Mastur ya taya Rumana zaban kaya masu kyau da Takalma da Jaka da Mayafai masu Tsada Daganan suka Shiga Shagon kayan kwalliya shima ta Siya,harda Shagon sai da kayan maza ta siya ma Mastur Boxers da Singlet da kayan barci da Turare,sai Mansur karami data Siyama kaya ta kashe kudi sosai Mastur yace ta Biya acikin Kudinsa Duka tace kudin kayan data Siya zata Biya da kudin Daya bata ammh wanda ta Siyamai da Mansur karami ita zata Biya ta siyama Hajja da Aiya da Mommy,Duk cikin kudinta wanda Abu ke Biyanta Mastur natayi mata Dariya yana Tsokananta da tafisa kudi ita dai Mirmishi kadai take yi basu Dawo gida ba sai Dare har Cefanan kayan Girki Duk Rumana ta siyo abunta Shi dai Mastur Binta yake kamar Rakumi da akala,yana Rike da wasu ledoji Sauran kuma yan Dako suka Daukan musu.
Ana kiran Isha"i suka Shiga gida Basu yi komai ba Salla suka Fara Gabatarwa kana Rumana ta Shiga Kitchen ta sama musu Abunda Zasu ci Tana da Miya sai ta Dafa Musu Farar shinkafa ta Hada musu Salat,da lemon kankana kusan Rabin aikin tare Sukayi da Mastur Duk da ta Hanashi ya nace yaki Fita Tare sukayi aikin suka Dungumo saman Dining suka ci abinci Mastur ya Ciyar Da Rumana itama ta Ciyar dashi bayan sungama Tare suka Shige Bedroom dinsu sukayi wanka Tare suna ta Soyayyarsu,Sun manta da Wata Diza.
Bayan sun Fito sukayi Shirin barci Suka kwanta suna ta Hira Domin Shakuwa Ta shiga Tskaninsu Sosai da kaunar junansu Basu sani ba,Sun Dade suna Hira kafin su gangara da jumansu wata Duniya Bayan sun natsa ne suka je suka Tsakarkake Jikinsu suka kamkame juna Barci mai Tarin Dadi ya kwashesu.
Washegari hana Rumana zuwa asibiti yayi sai da ta kira waya Wuni sukayi suna cin Soyayya Rumana ta gama yardan ma koda ki taci albarkacin Diza ta godema Allah ta samu kulawar Mastur koda ba Soyayyarsa ba.
Sai yammah suka Fita Takai Dinkuna har da nasu Hajja kana suka Dawo Ranar Diza ko Motsin Mastur bata ji ba ta Damu ta kirashi Sau Daya bai Daga ba sai ta Kyaleshi shi kuma yaga kiranta ammh Suna Tare da Rumana bayaso yayi abunda zai bata mata Rai kwata kwata Shiyasa ya sa wayar a Silent.
Tare sukayi Sallar Isha"i yajasu Jam"i da Shafa'i da wuturi,kana suka Saka kayan Barci suka kwanta Mastur na kamkame da Rumana kamar wani zai kwace mishi ita Yana Shafa kanta zuwa Bayanta yace"Ruma..!
Bata Dago ba sai ta amsa Kiransa Muskutawa yayi yana Fadin"Shawara nake so muyi game da Kayan da zan yi ma Diza..? Ya kike ganin Tsarin zai tafi..?
Rumana ta gyara Zaman kanta Saman kirjinsa Tana Fadin"Kawai ka bata kudi ta Siya abunda take so..!
Mastur yace"Kina ganin hakan zai fi..?
Ruma tace"eh nifa aganina Ammh dai kaje ka sameta kuyi mgana kaji Ra"ayinta..!
Kara riketa yayi kafin yace"is ok..Basai na sameta ba Hakan za"ayi..Kema kudin zan baki kenan.?
Rumana ta Dago kanta Tana kallinshi kafin tace"Ni basai ka bani komai ba..Soyayyarka kadai da yardanka nake nema in ka bani wannan kagamamin komai..!
Kallon Juna suke ido Cikin Ido ta Dan Hasken Dake Shigowa ta window,dayake sun kashe Hasken Dakin,Rumgumeta kawai yayi yana jin wani yanayi na Shigarsa Cikin sanyin murya yace"Indai wannan ne kin gama kuma kin Samu..Ammh kada kice bazaki karbi Komai ba Zan ba ku Miliyan Daya ku Raba keda Diza kowacce Dubu Dari Biyar..!
Da sauri Rumana tace"A'a ni bazan karbi Dubu Dari Biyar ba Tayi yawa..Me ka Rageni dashi..?
Ai ni ba Amarya bace Saboda haka Dubu dari Biyi zan karba Shima don ka mtsa ita Dizan sai ka bata Dubu Dari Biyar din..!
Kamar bazai tanka ba sai da tace"Kaji...?
Kai ya gyada mata yana Fadin"Shikenan itama Dizan Dubu Dari Biyun zan bata.."Tasotayi mgana ya hanata Lokaci Daya ya Hade bakinsu Waje Daya yana kokarin mantar da ita Duniyar da suke Ciki itama Batayi kasa a gwiwa ba ta mikamai Ragamar Rayuwarta.
Abunda ke saka Rumana kuka Tana Kishin Diza tazo ta Dandani Zumar Mastur wacce ya Fara Dandanamata mai saka ta kamar Tayi Hauka tana Kishin Diza tazo ta san wannan Zumar ta so ace ita Zata Cigaba da Dandanan zumar har karshrn Rayuwarta sai dai ina Kaddara ta riga ta kawo Diza cikin Rayuwarsu.
Kwana sukayi Farantama Ransu Kamar wadanda suka Shekara Cikin Mayen son juna.
Yau ma shi ya kaita asibitin ya kuma Bata Atm dinsa yace ta Cira kudin Tayi amfanin da Zatayi Dashi bata so Tana mai gardama Ta karba ta saka Cikin Jaka tace sai ta Dawo anjuma Tare zasu Shiga kasuwar ya Taya ta Zaban kayan yaji Dadin haka yace in tatashi ta kirashi a waya Ta sauka Tana Dagamai Hannu Shima yana Dagamata.
Daganan Hanwa ya tafi sai daya Shiga ya gaida su Hajja itama Dubu 100k ya Zube mata ita da Ayya yace su siya abunda suke Bukata,ya bama yan Maruka 50k yace su kai ma Baba Sule Tunda ya koma shi Tun washegari su sakina ma haka ya basu kudi Inna Zainaba bazata koma ba sai Takai Diza Daki Sakina ne da Mariya suka koma Shi yakai su Tasha suka hau Mota Daganan ya shiga gidan Daddy Mansur karami na Hannunsa Daman wajen Mardiya ya karbeshi Koda ya Shiga Mommy bata nan ta Fita ita da Daddy zasu gaisuwan Rasuwar matar mai Taimaka ma Daddy a Campanysa Diza kadai ya Iske itama Tana Shirin Fita ne Ta kira Mastur din da Safe Tace mai Tana so ta Leka Catering dinta Tunda Mommy tace sai ta Kirasa yace mata ta jirashi gaahi nan zuwa.
Basu tsaya ba yace ta Fito ya kaita Diza kanta yayi girma sosai taji Dadin haka Duk da Tun bayan auran nasu basu sami kebewa ba sai yau.
Suna tafe Cikin Mota bamai mgana Mansur ne ke wasansa kan Cinyar Mastur din da Hamkalinsa ke wajen Tuki,baya so ya rika yawaita Kallonta kada ya takura ammh duk wani Motsinta yana kallonta ta gefen idonsa.
Har suka iso Haraban Catering din bai ce mata komai ba abun da ya bata mamaki ya akayi yasan Catering dinta..? Abunda bata sani ba Tun Kafin Daddy ya Bude mata yayi Shawara dashi kuma atakaice ma shi yace Daddy ya Siyan mata wajen.
Sai da yayi parking kana ya Dago yana kallonta ita kuma Duk sai taji wani iri Jikinta na wani kyarma wanda bata Taba jin irinsa ba
Cikin Sanyin muryansa yace"Menene Shirin ki game da Tarewar..?
Diza Tayi shuru kamar bazatayi mgana ba sai chan ta Numfasa tace"Bani da wani Shiri...Shashena Kawai su Anty Hadiza zasu zo suyi gyara da abubuwan da ba"a rasa ba..!
Kai tsaya yace mata"Bangaran kaya fa..?
Sai da ta kalleshi kafin ta Dauke kai Lokaci Daya tace"Bana Bukatar wasu kaya..Duka Duka yaushe ka dinkamin Sabbin kaya..? Bata Numfasa ba ya bata amsa da cewa"Wanchan Dabam...ki Duba wayarki na Tura Miki 200k kiyi amfani Dashi..!
Dagowa tayi tana Kallonshi Tama rasa bakin mgana Shima Kallonta yake yi Cikin wani yanayi yana ji kamar mafarki ne Diza ba matarsa bace Cikin karfi Hali yace"Kada ki makara..!
Yunkurawa Tayi da Jakarta Tana Fadin"Nagode Allah ya kara Budi..!
Da Ameen ya amsa Lokacin Data Bude Murfin Mota zata Fita Taji yana Fadin"Karfe nawa Zaki tashi..?
Dan jim Tayi kafin tace"Kamar 2pm haka..! Kai ya kada kafin yace"Ki kirani.."Daga haka ta amsa mai kafin ta Fice Daga Motar mansur karami na Daga mata Hannu bai ma Damu da ita ba Tana Wajen har ya juya ya Fice Daga Haraban haka Diza ta Fara takawa Zuwa Cikin Catering dinta Mirmishi na Subuce mata Tana jinta kamar Tana yawo kan gajimare Saboda Farinciki.
Haka take cikin Farimciki Ma"aikatan ta Kowa ya ganta yasaan Diza tana Cikin Farinciki Saisuka Danganta hakan da Auran Datayi Domin suma sunji Labari sai Faaman Tayata Murna suke sai dai Tayi Mirmishi kawai.
Karfe uku na Rana ta Kira Mastur bai ma Daga kiranta ba Sai bayan Wasu Mintina ya kirata yace yana Waje koda ta Fito wannan karon Tare da Mansur karami suka Dawo Daukanta Basu yi mgana ba Har yakai ta Gida ya ijiye Daganan ya juya zuwa gida zai yi wanka ya jira kiran Rumana Daaman bayan ya Dawo Daga kai Diza Shashensu shi da marigayi Mansur ya Shige shida Mansur yana ta Debemai kewa da gwarancinsa.
Karfe biyar da wani abu Rumana ta kirasa yaje ya Daukota Mansur karami Wajen Hajja ya kaisa yace Mardiya tayi mai wanka,Yaje ya Dauko Rumana Daga nan kasuwa suka Shiga sabon gari suka samu Shagon Kayan mata kama Daga Atamfofi zuwa lesuna da Takalma Mastur ya taya Rumana zaban kaya masu kyau da Takalma da Jaka da Mayafai masu Tsada Daganan suka Shiga Shagon kayan kwalliya shima ta Siya,harda Shagon sai da kayan maza ta siya ma Mastur Boxers da Singlet da kayan barci da Turare,sai Mansur karami data Siyama kaya ta kashe kudi sosai Mastur yace ta Biya acikin Kudinsa Duka tace kudin kayan data Siya zata Biya da kudin Daya bata ammh wanda ta Siyamai da Mansur karami ita zata Biya ta siyama Hajja da Aiya da Mommy,Duk cikin kudinta wanda Abu ke Biyanta Mastur natayi mata Dariya yana Tsokananta da tafisa kudi ita dai Mirmishi kadai take yi basu Dawo gida ba sai Dare har Cefanan kayan Girki Duk Rumana ta siyo abunta Shi dai Mastur Binta yake kamar Rakumi da akala,yana Rike da wasu ledoji Sauran kuma yan Dako suka Daukan musu.
Ana kiran Isha"i suka Shiga gida Basu yi komai ba Salla suka Fara Gabatarwa kana Rumana ta Shiga Kitchen ta sama musu Abunda Zasu ci Tana da Miya sai ta Dafa Musu Farar shinkafa ta Hada musu Salat,da lemon kankana kusan Rabin aikin tare Sukayi da Mastur Duk da ta Hanashi ya nace yaki Fita Tare sukayi aikin suka Dungumo saman Dining suka ci abinci Mastur ya Ciyar Da Rumana itama ta Ciyar dashi bayan sungama Tare suka Shige Bedroom dinsu sukayi wanka Tare suna ta Soyayyarsu,Sun manta da Wata Diza.
Bayan sun Fito sukayi Shirin barci Suka kwanta suna ta Hira Domin Shakuwa Ta shiga Tskaninsu Sosai da kaunar junansu Basu sani ba,Sun Dade suna Hira kafin su gangara da jumansu wata Duniya Bayan sun natsa ne suka je suka Tsakarkake Jikinsu suka kamkame juna Barci mai Tarin Dadi ya kwashesu.
Washegari hana Rumana zuwa asibiti yayi sai da ta kira waya Wuni sukayi suna cin Soyayya Rumana ta gama yardan ma koda ki taci albarkacin Diza ta godema Allah ta samu kulawar Mastur koda ba Soyayyarsa ba.
Sai yammah suka Fita Takai Dinkuna har da nasu Hajja kana suka Dawo Ranar Diza ko Motsin Mastur bata ji ba ta Damu ta kirashi Sau Daya bai Daga ba sai ta Kyaleshi shi kuma yaga kiranta ammh Suna Tare da Rumana bayaso yayi abunda zai bata mata Rai kwata kwata Shiyasa ya sa wayar a Silent.