Sashe 56
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rumana kuwa Tana Isa Cikin Asibitin Chika ta Kira Lambar Dr Hambali da Abba ya Turo mata Bayan ya Dauka sun gaisa tace sunanta Rumana Muhammad wamako Kafin tayi wani Bayani yace yaganeta,cewa Yayi ta Nemi waje ta Tsaya Shi baya Cikin Asibitin kuma bada Wuri zai zo ba Ammh yanzu zai kira wani Likita zai Bashi lambarta zai Nemeta Nan da nan kuwa sai ga wani ya kirata yace Tana ina ta kwatatanta mai ba Dadewa sai gashi yazo Matashin Saurayi Fari Dogo Yana zuwa suka gaisa ya gayamata Sunansa Dr.yahaya Shima Likita ne anan asibitin a Shashen yara,Rumana Tayi Mirmishi tace ita Sunanta Rumana Wamako Daga asibitin Uduth Dake Sokoto ita Intenship take yace ai Dr.Hambali yamai Bayani Suna tafe suna Hira kamar sun saba Balle ma Da Dr Yahaya ya kasance Likitan yara Fannin da Rumana keson ta kware sosai.
Dr Yahaya ya taimaketa Kamar Shi Dr.Hambali ya wakilta Cikin Lokaci kadan hukumar Asibitin Chika ta Karbeta Da Cuku Cuku da Hanya ammh Sai da sukayi mata Jarabawa ta baki kuma ta amsa Tambayoyi kuma Ta amsa Alhamdulillah Zatayi aiki a kowanne Shashe take so Sai ta Zabi Shashen Mata da kananun yara,Zata Rika aiki Sati Na Safe Wani Satin kuma Col ma"ana na Dare Duk bataji Dadi ba ammh Tasan za"ayi haka Da sukayi waya da Abba ta gayamai yace kada ta Damu ta Fara Zuwa Gaba Zata koma na Safe Gabadaya Saboda Ita Matar aure ce,Daga haka Zuciyarta Tayi sanyi Sun Rabu Da Dr.Yahaya Bayan sun karbi Lambar Juna Female ward Ta isa Tun Ranar ta Fara aikinta Ta Hadu da Nurses Sanininta da kuma Likitoci da kuma Mata da Maza irinta masu Intenship Sai dai Dayake bata da Sakewa da Mutane Sama sama ne.
Karfe 5:00pm Tatashi Daga asibitin,Bata koma Gida ba sai da ta Biya Gidan mai ta Zuba mai a Motarta Ta koma Gida ta Iske Diza ta Dawo Domin taga Bakuwar Mota hakam kuma ya Tabbatar mata da Motar Diza ce agajiye ta Dawo,Daman tayi sallarta acikin asibiti,Bata Jin yunwa Ta Siya Lemo Tasha Da Cake,Kwanciya kawai Tayi bayan ta Kira Mastur bai Daga ba sai ta Turamai Sako,Bata tashi ba sai gabd Mganariba Tayi sallah bayan tayi wanka Ta Fito Falo Ta kunna Kallo Tea ta Hada tasha Ta Hada Soyayyan Dankalin Data Soya da Safe Tana zaumen Tana kallon Sai ga Kiran Basma ta Daga sukayi mgana duk akan aikinsu ne Bayan sunyi Sallama Ta Kira Umma sukayi mgana Har aka bama Goggo Jummai da Juma sukaayi mgana hakan ya sakata Farinciki kiran Sallar Isha"i ya katse Hiran ta koma Daki Tayi Salla ta Saka kayan Barci ta Dauko Laptop dinta da glass dinta Ta Je Kichen ta Debo Dambun namanta Tazo Ta zauna Tana ci Tana kallo kuma tana Karatu Cikin System dimta Ko Ta kan Diza bata Bi ba kamar yadda Itama bata Nemeta ba sai 9pm ta tattara komai ta koma Daki Bayan ta kashe Kayan Wuta Har Tayi Shirin kwamciya Taji Karar wayarta Sako ya Shigo Tana Dubawa Taga Mastur ne.
*Kin kirani ina Kan Hanya..Buh na Sauka Lafiya..GN*
Shikenan iyakar sakon kenan batayi wani mamaki ba Domin Tun Tana Gida Sakon sa Baya wuce Layi Daya zuwa Uku Bata yi kokarin Kiransa ba ta kashe wayarta Ta kwanta Harga Allah ta Daina Damuwa da Sha"anin Mastur Tun zaman Satin Dayan da sukayi Tare agida Daya ta kara Fahintar Sanin Datayi mai abaya ya kara Ninka Hallayarsa ne Kwanciyarta kawai Tayi bayan Tayi addu"an Barci Duk Da Tana dan Jin Tsoro ita kadai a Shashen ammh Ta Dake,ko bakomai Tana jin Sanyi ba ita kadai bace agidan Akwai Ran Diza koda basa kusa Numfashin Raina ma wani abu ne.
Rumana bata Kira Mastur ba sai da Safe Bayan ta Shirya Zata tafi asibiti kana ta kirashi Taci Sa"a ya Daga Sama sama suka gaisa Tamai ya Hanya Sukayi sallama Shima yace mata yana Shiri ne zashi wajen aiki Daganan sukayi sallama.
Rumana kafin Tatafi Sai tayi Breakfast dinta Ta kuma Soya kwai ko Dankali ko Buredi sai ta Zuba Cake Tatafi dashi da Lemo Wamda in taji yunwa Zata sha Daga gani kuma Tana Jin Dadin aikinta Sosai Ita da Diza basa Haduwa ssi dai kowa yaji Hon din kowa in ya Dawo Rumana tana Riga Diza Fita Ita kuma Diza Tana Riga Rumana Dawowa,Rumana taso Ta rika Shiga Tanayi ma Diza Sallama ammh Rashin Samun Fuska yasa ta kama kanta.
Kwana uku da Fara Zuwa aikin Rumana Ranar Data Dawo sai bata wuce Gida ba Ta fara Biyawa ta Gidansu Hajja Chan ta wuni sai Dare Data tashi Sai taShiga wajen su Mommy suka gaisa Lokacin Daddy bai Dawo ba tace a gaisheshi in ya Dawo ba Mommy kadai ba Hatta su Hajja suna yaba Tarbiyan Rumana da Natsuwarta ganin bayan Tatashi aiki Zaman gidan ita kadai ne sai Take Biyawo Gidan su Hajja Sai yamma take komawa Gida Bata Zama Zagewa take Tana Taya Hajja aiki Duk Tana Fadin Rumana ta bari ammh Bata iya bari,Ta Fada musu yanayin aikinta Harda na kwana Baba Habibu yace ba Damuwa Ceton Al"umma ne Allah ya Taimaka Shi kanshi Mastur bai san Rumana na Biyowa Gida ba sai dasukayi mgana da Hajja Take Fadamai Lokaci Daya Tana yabon kyakyawan Hallyarta Shi kansa Ai bazai ce Rumana bata da Tarbiya ba Shine Babban Shaida akanta Tun Bayan Tafiyarsa sau Biyu Sukayi mgana awayaShi bai kirata ba Itama aikinta ta saka ma gaba Bata kara Nemansa ba ganin Shi Daya kamata ya Nemeta ya manta da ita.
Mansur sai Ranar jumma"a ya Dawo da Safe,Bata ma san ya Dawo ba Domin Ranar bata je aiki ba Bata da Duty sai Monday Zata Fara Call Chan da yammah ne Taji Hayaniya a Haraban Gidan Shine ta Leko ta Window ta Gansa Shi da Tawagarsa yan Siyasa Domin Zabe ya kusa sai Lokacin Tasan ya Dawo bai Shigo ba Sai Washegari ya Shigo suka gaisa ya kawo mata Tsaraban Chaculate da Bicuit sun Dan Taba Hira Kadan kafin ya tafi ya gayamata Baya samun Zama Saboda Zaben su Daya gabato Sai a Hankali Tayi mai Fatan alheri.
Washegari kuma Lahadi ashe Tun Safe Dataji Fitarsu Shi da Diza ne Tana Falo Lokacin Tana Gyarawa Ganin Karshen mako ne gobe kuma Bazata samu Zama ba Batasan Halin da ake Ciki ba sai da sukayi mgana da Umma take Tambayanta Me yasa bata Bi su Mansur Sunje Doguwa ba Jikin Mahaifin Mansur ya Tashi Baba Sule Rumana Tasha mamaki Domin ba wanda ya Gayamata Mansur dai bai Shigo ba Diza kuma Daman bata Cikin Lissafinta Mastur kuma Shi da Babu Duk Daya Su Hajja kuma Bata Je aiki ba Bata Biya Gidan ba Duk da Tana da Lambar Hajja da Mommy tana Kiransu su gaisa Yau din dai basu yi mgana ba Sai Tayi ma Umma karya Tace Batajin Dadi ne Shiyasa bata so ta Fahimci wani abu ba.
Bayan Gama Wayarsu da Umma ne Ta Kira Mansur bai Daga ba Sai ta kauda Komai ta Kira Diza Har wajen Kira Uku itama BataDaga ba sai ta Kyaleta Chan Bayan Sallar mangariba Mansur ya Kirata Bayan ta Dauka sun gaisa Tamai yamai Jiki yace da Sauki yanzu hakama Bayan sun Isa Garin Yaga yanayin Jikinsa ya Dauko sa sun kawo sa asibitin Garin Doguwa,har An sakamai Drip an mai allura ya samu Barci Jikin da Sauki Shi yake Fadamata ma Shi da Baba Habibu da Diza suka Taho Dare yayi sai Gobe zasu Dawo akwai Taron dayake Dashi yau din bai Sami Hallarta ba Rumana Tayimai Fatan Samuwar Lafiya ga Baba Sule kafin Suyi Sallama Mastur Kuwa Daman yaRiga kowa Samun Labari Domin Shi ya kira Wayar Baba Sulen da Safe Maryama ta Dauka Tagayamai Bashi da Lafiya yana kwance Jin Haka yasa ya Kira Mansur yace ya Ijiye Komai da komai Dayake gabansa yaje ya Duba Mahaifinsa ya kuma Kaishi asibiti Shime fa Ya Shirya zai Tafi Diza tace Zataje Baba Habibu kuma Mastur ya Kirashi Jin haka sai ya Kira Mansur yace yazo ya Dauke sa su Tafi Tare.
Basu dawo ba Sai Washegari Da yammah Lokacin Har Rumana Tatafi asibiti Tagaji da Jiran Dawowarsu nan Gida wajen Hajja Tun 2pm take Gidan Har Ta Taya Hajja sukayi Dambun Shinkafa Miyar Zogale Sai 4pm ta Wuce asibitin Tana Tafiya ba Dadewa suka Dawo Da Labari mai Dadi,Baba Sule ya Samu Sauki Sosai Daman Hawan Jini ne da Ulcer sai maleria Data Kamashi Sosai da kuma Rashin Wataddacen Abinci,sun bari Zuwa Gobe za"a Sallameshi Bayan Mansur ya gama Biyan Komai agida kuma ya bada kudi Za"ayi Feshin mgani Kuma ya Siya Kayan Abinci masu yawa kuma ya bar ma Inna Zainab kudi a Hannunta yace sai Zuwa Sati mai Zuwa zai Dawo yaron Yayan Baba Sule Gaddafi suka baro awajensa yana kula Dashi Mansur dai a asibitin ya kwana Baba Habibu kuma Ririwai yaje ya kwana Gidan Inna Karime Diza kuma Dakin Mama zainaba Ta kwana ita da Maryama da mardiya suna ita ina zasu saka da ita.
Mastur Da Mansur ya Kirashi yana gayamai Halin da da ake Ciki,ya dinga mai Fadan meyasa Bai Dauko Baba Sule Zuwa Wani asibitin Kudi Dake nan Zaria ba Har ya samu Lafiya ba sai ya barshi a nan da Mansur ya kawo mganar Uzurin Siyarsa Da Zaben Dake Matsowa Mastur ya Fara mai Fada Yana Fadin Siyasar Tafi Mahaifinsa ne Shidai Mansur sai Hakuri kawai yake bashi Sai da Baba Habibu ya karbi wayar ya Tabbatarmai da komai Lafiya kana ya yarda.
Rumana bata Dawo ba Sai Washegari da Safe Tana Shigowa Gidan Bayan ta Fito Daga Motarta Dauke da Jakarta da Wayarta Sai key din Motarta Dayan Hannun nata kuma Lapcoat dinta ne ta Nufi Shashen Diza Tafi Minti Goma Tana mata Knooking kafin tazo ta Bude mata Shekeke taTsaya Tana kallonta Tana Sanye da Rigar Barci Doguwa mai Taushi ta kuma Saka Hannuwanta ta kare Kofar alamun bata Bukatar Rumana ta Shigar mata Gida.
Dr Yahaya ya taimaketa Kamar Shi Dr.Hambali ya wakilta Cikin Lokaci kadan hukumar Asibitin Chika ta Karbeta Da Cuku Cuku da Hanya ammh Sai da sukayi mata Jarabawa ta baki kuma ta amsa Tambayoyi kuma Ta amsa Alhamdulillah Zatayi aiki a kowanne Shashe take so Sai ta Zabi Shashen Mata da kananun yara,Zata Rika aiki Sati Na Safe Wani Satin kuma Col ma"ana na Dare Duk bataji Dadi ba ammh Tasan za"ayi haka Da sukayi waya da Abba ta gayamai yace kada ta Damu ta Fara Zuwa Gaba Zata koma na Safe Gabadaya Saboda Ita Matar aure ce,Daga haka Zuciyarta Tayi sanyi Sun Rabu Da Dr.Yahaya Bayan sun karbi Lambar Juna Female ward Ta isa Tun Ranar ta Fara aikinta Ta Hadu da Nurses Sanininta da kuma Likitoci da kuma Mata da Maza irinta masu Intenship Sai dai Dayake bata da Sakewa da Mutane Sama sama ne.
Karfe 5:00pm Tatashi Daga asibitin,Bata koma Gida ba sai da ta Biya Gidan mai ta Zuba mai a Motarta Ta koma Gida ta Iske Diza ta Dawo Domin taga Bakuwar Mota hakam kuma ya Tabbatar mata da Motar Diza ce agajiye ta Dawo,Daman tayi sallarta acikin asibiti,Bata Jin yunwa Ta Siya Lemo Tasha Da Cake,Kwanciya kawai Tayi bayan ta Kira Mastur bai Daga ba sai ta Turamai Sako,Bata tashi ba sai gabd Mganariba Tayi sallah bayan tayi wanka Ta Fito Falo Ta kunna Kallo Tea ta Hada tasha Ta Hada Soyayyan Dankalin Data Soya da Safe Tana zaumen Tana kallon Sai ga Kiran Basma ta Daga sukayi mgana duk akan aikinsu ne Bayan sunyi Sallama Ta Kira Umma sukayi mgana Har aka bama Goggo Jummai da Juma sukaayi mgana hakan ya sakata Farinciki kiran Sallar Isha"i ya katse Hiran ta koma Daki Tayi Salla ta Saka kayan Barci ta Dauko Laptop dinta da glass dinta Ta Je Kichen ta Debo Dambun namanta Tazo Ta zauna Tana ci Tana kallo kuma tana Karatu Cikin System dimta Ko Ta kan Diza bata Bi ba kamar yadda Itama bata Nemeta ba sai 9pm ta tattara komai ta koma Daki Bayan ta kashe Kayan Wuta Har Tayi Shirin kwamciya Taji Karar wayarta Sako ya Shigo Tana Dubawa Taga Mastur ne.
*Kin kirani ina Kan Hanya..Buh na Sauka Lafiya..GN*
Shikenan iyakar sakon kenan batayi wani mamaki ba Domin Tun Tana Gida Sakon sa Baya wuce Layi Daya zuwa Uku Bata yi kokarin Kiransa ba ta kashe wayarta Ta kwanta Harga Allah ta Daina Damuwa da Sha"anin Mastur Tun zaman Satin Dayan da sukayi Tare agida Daya ta kara Fahintar Sanin Datayi mai abaya ya kara Ninka Hallayarsa ne Kwanciyarta kawai Tayi bayan Tayi addu"an Barci Duk Da Tana dan Jin Tsoro ita kadai a Shashen ammh Ta Dake,ko bakomai Tana jin Sanyi ba ita kadai bace agidan Akwai Ran Diza koda basa kusa Numfashin Raina ma wani abu ne.
Rumana bata Kira Mastur ba sai da Safe Bayan ta Shirya Zata tafi asibiti kana ta kirashi Taci Sa"a ya Daga Sama sama suka gaisa Tamai ya Hanya Sukayi sallama Shima yace mata yana Shiri ne zashi wajen aiki Daganan sukayi sallama.
Rumana kafin Tatafi Sai tayi Breakfast dinta Ta kuma Soya kwai ko Dankali ko Buredi sai ta Zuba Cake Tatafi dashi da Lemo Wamda in taji yunwa Zata sha Daga gani kuma Tana Jin Dadin aikinta Sosai Ita da Diza basa Haduwa ssi dai kowa yaji Hon din kowa in ya Dawo Rumana tana Riga Diza Fita Ita kuma Diza Tana Riga Rumana Dawowa,Rumana taso Ta rika Shiga Tanayi ma Diza Sallama ammh Rashin Samun Fuska yasa ta kama kanta.
Kwana uku da Fara Zuwa aikin Rumana Ranar Data Dawo sai bata wuce Gida ba Ta fara Biyawa ta Gidansu Hajja Chan ta wuni sai Dare Data tashi Sai taShiga wajen su Mommy suka gaisa Lokacin Daddy bai Dawo ba tace a gaisheshi in ya Dawo ba Mommy kadai ba Hatta su Hajja suna yaba Tarbiyan Rumana da Natsuwarta ganin bayan Tatashi aiki Zaman gidan ita kadai ne sai Take Biyawo Gidan su Hajja Sai yamma take komawa Gida Bata Zama Zagewa take Tana Taya Hajja aiki Duk Tana Fadin Rumana ta bari ammh Bata iya bari,Ta Fada musu yanayin aikinta Harda na kwana Baba Habibu yace ba Damuwa Ceton Al"umma ne Allah ya Taimaka Shi kanshi Mastur bai san Rumana na Biyowa Gida ba sai dasukayi mgana da Hajja Take Fadamai Lokaci Daya Tana yabon kyakyawan Hallyarta Shi kansa Ai bazai ce Rumana bata da Tarbiya ba Shine Babban Shaida akanta Tun Bayan Tafiyarsa sau Biyu Sukayi mgana awayaShi bai kirata ba Itama aikinta ta saka ma gaba Bata kara Nemansa ba ganin Shi Daya kamata ya Nemeta ya manta da ita.
Mansur sai Ranar jumma"a ya Dawo da Safe,Bata ma san ya Dawo ba Domin Ranar bata je aiki ba Bata da Duty sai Monday Zata Fara Call Chan da yammah ne Taji Hayaniya a Haraban Gidan Shine ta Leko ta Window ta Gansa Shi da Tawagarsa yan Siyasa Domin Zabe ya kusa sai Lokacin Tasan ya Dawo bai Shigo ba Sai Washegari ya Shigo suka gaisa ya kawo mata Tsaraban Chaculate da Bicuit sun Dan Taba Hira Kadan kafin ya tafi ya gayamata Baya samun Zama Saboda Zaben su Daya gabato Sai a Hankali Tayi mai Fatan alheri.
Washegari kuma Lahadi ashe Tun Safe Dataji Fitarsu Shi da Diza ne Tana Falo Lokacin Tana Gyarawa Ganin Karshen mako ne gobe kuma Bazata samu Zama ba Batasan Halin da ake Ciki ba sai da sukayi mgana da Umma take Tambayanta Me yasa bata Bi su Mansur Sunje Doguwa ba Jikin Mahaifin Mansur ya Tashi Baba Sule Rumana Tasha mamaki Domin ba wanda ya Gayamata Mansur dai bai Shigo ba Diza kuma Daman bata Cikin Lissafinta Mastur kuma Shi da Babu Duk Daya Su Hajja kuma Bata Je aiki ba Bata Biya Gidan ba Duk da Tana da Lambar Hajja da Mommy tana Kiransu su gaisa Yau din dai basu yi mgana ba Sai Tayi ma Umma karya Tace Batajin Dadi ne Shiyasa bata so ta Fahimci wani abu ba.
Bayan Gama Wayarsu da Umma ne Ta Kira Mansur bai Daga ba Sai ta kauda Komai ta Kira Diza Har wajen Kira Uku itama BataDaga ba sai ta Kyaleta Chan Bayan Sallar mangariba Mansur ya Kirata Bayan ta Dauka sun gaisa Tamai yamai Jiki yace da Sauki yanzu hakama Bayan sun Isa Garin Yaga yanayin Jikinsa ya Dauko sa sun kawo sa asibitin Garin Doguwa,har An sakamai Drip an mai allura ya samu Barci Jikin da Sauki Shi yake Fadamata ma Shi da Baba Habibu da Diza suka Taho Dare yayi sai Gobe zasu Dawo akwai Taron dayake Dashi yau din bai Sami Hallarta ba Rumana Tayimai Fatan Samuwar Lafiya ga Baba Sule kafin Suyi Sallama Mastur Kuwa Daman yaRiga kowa Samun Labari Domin Shi ya kira Wayar Baba Sulen da Safe Maryama ta Dauka Tagayamai Bashi da Lafiya yana kwance Jin Haka yasa ya Kira Mansur yace ya Ijiye Komai da komai Dayake gabansa yaje ya Duba Mahaifinsa ya kuma Kaishi asibiti Shime fa Ya Shirya zai Tafi Diza tace Zataje Baba Habibu kuma Mastur ya Kirashi Jin haka sai ya Kira Mansur yace yazo ya Dauke sa su Tafi Tare.
Basu dawo ba Sai Washegari Da yammah Lokacin Har Rumana Tatafi asibiti Tagaji da Jiran Dawowarsu nan Gida wajen Hajja Tun 2pm take Gidan Har Ta Taya Hajja sukayi Dambun Shinkafa Miyar Zogale Sai 4pm ta Wuce asibitin Tana Tafiya ba Dadewa suka Dawo Da Labari mai Dadi,Baba Sule ya Samu Sauki Sosai Daman Hawan Jini ne da Ulcer sai maleria Data Kamashi Sosai da kuma Rashin Wataddacen Abinci,sun bari Zuwa Gobe za"a Sallameshi Bayan Mansur ya gama Biyan Komai agida kuma ya bada kudi Za"ayi Feshin mgani Kuma ya Siya Kayan Abinci masu yawa kuma ya bar ma Inna Zainab kudi a Hannunta yace sai Zuwa Sati mai Zuwa zai Dawo yaron Yayan Baba Sule Gaddafi suka baro awajensa yana kula Dashi Mansur dai a asibitin ya kwana Baba Habibu kuma Ririwai yaje ya kwana Gidan Inna Karime Diza kuma Dakin Mama zainaba Ta kwana ita da Maryama da mardiya suna ita ina zasu saka da ita.
Mastur Da Mansur ya Kirashi yana gayamai Halin da da ake Ciki,ya dinga mai Fadan meyasa Bai Dauko Baba Sule Zuwa Wani asibitin Kudi Dake nan Zaria ba Har ya samu Lafiya ba sai ya barshi a nan da Mansur ya kawo mganar Uzurin Siyarsa Da Zaben Dake Matsowa Mastur ya Fara mai Fada Yana Fadin Siyasar Tafi Mahaifinsa ne Shidai Mansur sai Hakuri kawai yake bashi Sai da Baba Habibu ya karbi wayar ya Tabbatarmai da komai Lafiya kana ya yarda.
Rumana bata Dawo ba Sai Washegari da Safe Tana Shigowa Gidan Bayan ta Fito Daga Motarta Dauke da Jakarta da Wayarta Sai key din Motarta Dayan Hannun nata kuma Lapcoat dinta ne ta Nufi Shashen Diza Tafi Minti Goma Tana mata Knooking kafin tazo ta Bude mata Shekeke taTsaya Tana kallonta Tana Sanye da Rigar Barci Doguwa mai Taushi ta kuma Saka Hannuwanta ta kare Kofar alamun bata Bukatar Rumana ta Shigar mata Gida.