Sashe 36
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
*Janafty...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS....0017*
"Gabadaya sai kallo ya koma kan Diza Hatta da Mastur da kansa ke Duke Kalaman Diza na karshe yasa yayi saurin Dagowa Cikin wani mamaki da Razana Lokaci Daya da Faduwar gaba mai Tsanani.
Haka bangaran Mansur ya mike Tsaye da karfi kamar Wuta yajashi yana kallon Diza kowani Daki Daya na kalamanta na mai amsa kuwwa acikin kunnuwanasa,Diza kuwa Kuka take wurjajan Lokaci Daya Tana Girgiza kai Tana Fadin"Kada muyi haka Dakai Mansur..Ba Soyayyah muke ba..Ban taba sonka ba kada kayi amfani da Shakuwar Dake tsakaninmu ka Shiga Tsakanina da abunda nake so ...Ni Ya Mastur nake so Shi ne Burin Zuciyata Tun bansan kaina ba.."
Ta karishe Fada Tana Zube Duka gwiwoyinta akasa Cikin Wani irin gunjin kuka na Fitan Hayyaci
Kowa Sakin baki yayi yana kallon Diza Mommy da Hajja suka Kalli Juna cikin Wani mamaki,Daddy ma sai jikinsa yayi Sanyi Baba Habibu kuwa yama kasa wani motsi,Aiya Ba bakin mgana sai kallon Diza kawai take Mastur kuwa Nauyi yaji Duka gabobinsa sun saki,kamar an mai Dukan Tsiya Bakinsa gabadaya ya Bushe Lokacin da kunnuwansa ke karban bakon al"amarin da bai Zata ba Daga Bakin Diza ba.
Mansur kuwa Yana so yayi mgana ammh kuma kalaman bakinsa sunki Fitowa Wani jiri jiri yake gani Dakyar ya iya Takawa Zuwa gaban Diza Cikin Tashin Hankali Shima ya Duka mata Cikin Rawan Murya ya Fara Fadin"A"ah..Diza.Don Allah kada kimin haka kina sona mana..Nima ina sonki..Kin manta Soyayyarmu Tunmuna yara..Wlh Da Soyayyarki na Tashi Rasaki Cikin Rayuwata Tamkar Rasa Rayuwta ne kada kimim haka Don Allah Diza.."Yafada Lokaci Daya wasu Zafafan Hawye suna kwarayomai Daman Mansur akwai Rauni da Saurin kuka.
Diza Datake Cikin Hijabinta ta Dago kanta Tana kallon Mansur Tace"Ni ba soyayya ce Tsakanina Dakai ba..Shakuwa ce irinta yan"uwanta Tsskanina Dakai Mansur..Bakai nake so ba Ya Mastur nake so .Don Allah kada ka Shiga Tsakanina da Farincikina.."Ta karishe Fada Tana Hada Hannayenta alamun Roko Garesa Ji yayi kamar zai Suma cikin Rawan Hannu ya kama Hannuwanta ya Dunkule yana Fadin"Ni ina sonki..Kece Rayuwata..Kalli fa Shi ya Mastur ba sonki fa yake yi ba..? Ya Mastur Don Allah ka gayamata baka sonta Nine nake sonta kamar Rayuwata.."
Yafada bayan ya Juya yana kallon Mastur yana kuka Zuwa Lokacin Jikin kowa ya gama yin Sanyi Aiya ce ta Sauke Numfashi Tana Fadin"Innalillahi..ya ana Zaton Wuta amakera sai gata mun gata a wani wajen Dabam..Kowa ya zata Soyayyace Tsakanin Mansur da Hadiza Yanzu kuma tana mganar Megidana wannan wani irin Lamari ne..?
Ta karishe Fada Cikin Sanyi Jiki,Daddy kam ya kasa mgana Baba Habibu ne yayi gyaran Murya yana kallon Mansur yace"Kai Mansur Saketa..Ka koma ka zauna muyi mgana.."Yafada yana kallonsa Diza na jin haka Ta Fizge hannunta ta matsa Baya Tana kuka Dole Mansur ya Rarrafowa Zuwa Wajen Mastur ya Zauna yana Dora kansa saman kafadansa sai kuka Gabadaya Jikin Mastur rawa yake Zuciyarsa na wani Tsalle ga Koshi ga kwanan yunwa Duk da Diza ta Furta shi take so Har Abada bazai Taba Karya nashi alkawarin ba Bazai juri ganin Kaninsa na kuka Saboda Mace ba Macen ma Duka aduniya Zasu barta,Hannunsa ya Daga ya Dora saman kan Mansur yana Shafawa alaman Lallashi ammh ya gaza Furta ko kalma Daya.
Baba Habibu ya kalli Diza yana Fadin"Khadija..Dukkanmu nan mun Dauka kun gama Daidaita kan ku keda Mansur Sai kuma mukaji wata mgana wacce ba Haka ba.."? Diza da kanta ke kasa Tana kuka Ta Dago Tana Fadin"Wlh Baba Ba soyayya Tsakanina da Mansur..Bai taba cewa yana sona ba..Ban san wannan mganar ba sai yau Baba.."
Baba Habibu Zai yi mgana Daddy ya Tareshi Yana kallon Diza yace"Da Mansur bai ce yana Sonki ba..Da kike Fadin Mastur kike so Shi din ya Taba cewa yana sonki ne..? Diza sai ta kasa mgana Kallo ya koma kanta Dakyar ta Dago kanta Tana kallon Mastur Shi kuma sai ya kauda kai ba ita yake kallo ba Cikin Daka mata Tsawa Daddy yace"Dake nake mgana.."
Da Sauri Diza Tace"A"a Daddy.Ammh.."Hannu ya Dagamata ya Dakatar da ita kafin ya Juya kan Mastur yana Fadin"Mastur ka gayamin Tsakaninka ga Allah..Kana son Diza ko baka sonta..?
Mastur Dayaji Tambayar Daddy Daga sama Mansur sai da yaji Gudun Numfashinsa da Bugawar Zuciyarsa,Daburcewa yayi Ya kasa mgana Domin Idanuwansa na Cikin na mansur yana kallon Raununsa Har Abada bai Taba bari wani yasan Sirrin Zuciyarsa ba kansa na kasa yace"A"a Daddy.Daga ita Har Mansur Daya na Daukesu.."Yana Fadar haka Aransa yace Astagafirullah Da karyan da yayi Domin yasan Duk Duniya Diza ce Sanyin Idanuwansa.
Daddy na jin haka ya kalli Baba Habibu yana Fadin"Mganar bata da Rudani Habibu..Tana son Mastur shi kuma baya Sonta..Saboda Haka Mansur na Sonta Mganarsa Tafi Tata Muhimmanci."
Bai bama Baba Habibu Damar mgana ba ya kalli Diza yana Fadin"Ki cire mganar Mastur Domin ni da kaina Zan zabamai Matar Data Dace Dashi..Ko kina son Mansur ko baki sonshi..Ki koyama Zuciyarki Sonshi Khadija. ...Domin babu fashi Shi Auranki Dashi.."
Yafada Cikin kakkausan Murya da Sauri Mommy Ta kalleshi kamar Zatayi mgana sai ta Fasa Diza kuwa Kuka ta saka kamar Ranta Zai Fita Aiya Dake kusa da ita Tana Lallashinta Mansur na jin haka ya saki Mirmishin Jin Dadi Baba Habibu yace"Haba Alhaji Taya zaka Tursasata..?
Mikewa Daddy yayi yana Fadin"Ba Tursasata nayi ba..Dolen ne nayi mata..Kai kuma Mansur bansan kana kuka gaban mace..Kamar ba Namiji ba..Daga yau ka Fara Shirinka..Kai ma Mastur Kafara naka Domin Duka Rana Daya Sha"anin zai kama..Allah ya bamu ikon Sauke Nauyin Dake kanmu.."Kowa ya amsa da Ameen Cikin Sanyin Jiki Hannu ya bama Baba Habibu sukayi Musabaha,kafin ya Haura sama Cikin Sassarfa Diza kuwa Tashi Tayi da Gudu Tana kuka ta Fada DakintaTa Bango Kofa Mommy Ta Bita da kallon Tsausayi Hajja ce ta Fara Mikewa Tana Fadin"Hajiya ki lallashi Alhaji..Dom Allah kada yayi ma Hadiza Dole.."Gyada mata kai kawai Mommy Tayi ta Mike Tana yi musu sai da Safe Dukkansu jiki a sanyaye suka Mike Mansur dai kaso na Damuwansa ta Ragu Mastur kuwa gashi nan ne dai Bai san Wani Hali yake ciki da wannan Sabon Lamarin ba.
Mommy na haurawa Sama ta Iske Daddy na Zaune yana Duba wayarsa Gefensa ta zauna Tana Fadin"Ammh Alhaji sai naga kamar wannan Hukuncin naka yayi Tsauri..Taya zamu yima yarmu kwara Tal Auran Dole..?
Kallon Da yayi mata ne yasa tayi Shuru Cikin Girgiza kai yace"Ku mata kuna da karamin Tunani Asiya..Ba auran Dole zan mata Na nema mata nayi Inda Rayuwarta Zata Ingata ne ta kuma cigaba Asiya.."Ya karishe Fada Cikin kwantar da Murya.
Mommy ta kallesa Cikin mamaki Tana Fadin"Kamar ya bangane ba..?
Daddy ya gyara Zama yana Fadin"Mansur yace yana Sonta..Ita kuma bashi take so ba wanda bai Sonta take so..Da na Tilastama Mastur ya aureta alhalin Baya sonta da kuma Tursasa mata Auran Mansur Dake sonta Rayuwarsu ta Dace da juna wanne kike ganin Zaifi mata damu gabadaya Asiya..? Ya karishe Fada yana kura mata Ido Shuru Tayi tana Wani Tunani Tabbas Mganar Gaskiya Daddy yayi Tunani Bazata so Diza Taje inda va"a sonta ba kuma ayanayin Tsarin Rayuwa da Hallayar Diza Tafi Dacewa da Mansur Mastur Muraddan Mutum ne mara Sakewa bazata Taba Jin Dadin Zama Dashi ba Matukar baya sonta ba.
Ganin Tayi Shuru yasa batayi mgana ba ya Girgiza Hannunta yana Fadin"Baki ce komai ba Asiya..?
Mommy ta Sauke Numfashi Tace"Sai da kamin bayani na Fahimce ka Alhaji. ...Agaskiya a tsarin Rayuwar Diza Mansur ne Daidai da ita kuma karya Take tace Bata sonshi Duk Duniya banga wanda Diza Tafi Shakuwa Dashi bayan mu irin Mansur ba Sun Dace da juna..Mastur kuma Haka Tsarin Rayuwarsa take mara Sakewa..in ta aureshi bazata Taba jin Dadinsa ba.."Daddy ya Daga mata Hannu alamin Jinjina yana Fadin"Dakyau..Bravo..Alaiki ya Asiya Shiyasa nake kara Sonki akwai Hikima ga Hangen nesa.."Dariyan jin Dadi ta saki Da Yabonsa tace"Ko Alhajina..!?Nagode yanzu shi Mastur din wa Zaka Hadashi da ita..! Kasan yaran Zamanin nan Kada fa baya sonta Daga baya azo ana kuka Dakai Duk da Dai nasan Halin Mastur Dabam yake.."Daddy yace"Bangama Tsara komai ba Tukunnah..Mganar Kuma Kada daga baya azo ana kuka bata Taso ba..Na yarda Mastur Duk abunda na Zabamai zai karba da Hannu Bibbiyu,Munyi mgana da Mallam Habibu Tuni ya bani Damar haka.."Kada kai Mommy Tayi kafin Tace"ai shikenan..Allah ya zaba abunda yafi Zama alheri.."Daddy yace"Ameem..Yanzu ki tashi kije ki Lallasheta ki bata baki..Kada kukanta ya Haifar mata da wani Cutan kuma.."Da Sauri Mommy ta Mike Tana Fadin"Yanzu kuwa..Daman Tana raina Allah Sarki Dizata.."Tafada Tana Dariya Ta kama Hanyar Ficewa ya Rakata da Mirmishi Har ta Fice sai da yaga Fitan ta kana ya Koma yana Wani Tunanin abunda yake kokarin yankewa yana Fatan Abunda ke cikin Zuciyarsa ya Hadun ammh kafin nan zai Tuntubi Mallam Habibu in sun gama mgana sai ya Kira Alhaji muhammad din su Tattauna.
Mommy kuwa Ta iske Diza Sai kuka Take Kamar ranta zai Fita Hawa gadon tayi ta Tarairayota Zuwa Jikinta Ta Fara Lallashinta da ban baki da kuma Nasihu ammh Diza Taki jin ko Daya kawai Fadi take ita bata son Mansur bazata aureshi ba Mommy dai ganin taki Daina kukan sai ta Lallabata da an bar mganar Bazata auri Mansur din ba Shikenan da wannan mganar ta samu ta Daina Kuka ta Rakata Tiolet Tace Tayi wanka Kana ta fita ta barta nan Dakin ta Jirata har sai ta Fito ta Lallabata ta saka kayan Barci ta kwamta Tana Shasshekan kuka Ta ja mata Blanker tana kara bata baki sai da Taga Tayi Shuru kana ta Fice ta barta Tana Fita Diza ta kara saka kuka Tana Hararan Wayanta Domin Tun Dazu mansur ke kiranta Taki Dagawa yau rana ta Farko Dataji Tana jin Haushin Mansur Tunda yana neman Shiga Tsakaninta da wanda take so.
*Janafty...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS....0017*
"Gabadaya sai kallo ya koma kan Diza Hatta da Mastur da kansa ke Duke Kalaman Diza na karshe yasa yayi saurin Dagowa Cikin wani mamaki da Razana Lokaci Daya da Faduwar gaba mai Tsanani.
Haka bangaran Mansur ya mike Tsaye da karfi kamar Wuta yajashi yana kallon Diza kowani Daki Daya na kalamanta na mai amsa kuwwa acikin kunnuwanasa,Diza kuwa Kuka take wurjajan Lokaci Daya Tana Girgiza kai Tana Fadin"Kada muyi haka Dakai Mansur..Ba Soyayyah muke ba..Ban taba sonka ba kada kayi amfani da Shakuwar Dake tsakaninmu ka Shiga Tsakanina da abunda nake so ...Ni Ya Mastur nake so Shi ne Burin Zuciyata Tun bansan kaina ba.."
Ta karishe Fada Tana Zube Duka gwiwoyinta akasa Cikin Wani irin gunjin kuka na Fitan Hayyaci
Kowa Sakin baki yayi yana kallon Diza Mommy da Hajja suka Kalli Juna cikin Wani mamaki,Daddy ma sai jikinsa yayi Sanyi Baba Habibu kuwa yama kasa wani motsi,Aiya Ba bakin mgana sai kallon Diza kawai take Mastur kuwa Nauyi yaji Duka gabobinsa sun saki,kamar an mai Dukan Tsiya Bakinsa gabadaya ya Bushe Lokacin da kunnuwansa ke karban bakon al"amarin da bai Zata ba Daga Bakin Diza ba.
Mansur kuwa Yana so yayi mgana ammh kuma kalaman bakinsa sunki Fitowa Wani jiri jiri yake gani Dakyar ya iya Takawa Zuwa gaban Diza Cikin Tashin Hankali Shima ya Duka mata Cikin Rawan Murya ya Fara Fadin"A"ah..Diza.Don Allah kada kimin haka kina sona mana..Nima ina sonki..Kin manta Soyayyarmu Tunmuna yara..Wlh Da Soyayyarki na Tashi Rasaki Cikin Rayuwata Tamkar Rasa Rayuwta ne kada kimim haka Don Allah Diza.."Yafada Lokaci Daya wasu Zafafan Hawye suna kwarayomai Daman Mansur akwai Rauni da Saurin kuka.
Diza Datake Cikin Hijabinta ta Dago kanta Tana kallon Mansur Tace"Ni ba soyayya ce Tsakanina Dakai ba..Shakuwa ce irinta yan"uwanta Tsskanina Dakai Mansur..Bakai nake so ba Ya Mastur nake so .Don Allah kada ka Shiga Tsakanina da Farincikina.."Ta karishe Fada Tana Hada Hannayenta alamun Roko Garesa Ji yayi kamar zai Suma cikin Rawan Hannu ya kama Hannuwanta ya Dunkule yana Fadin"Ni ina sonki..Kece Rayuwata..Kalli fa Shi ya Mastur ba sonki fa yake yi ba..? Ya Mastur Don Allah ka gayamata baka sonta Nine nake sonta kamar Rayuwata.."
Yafada bayan ya Juya yana kallon Mastur yana kuka Zuwa Lokacin Jikin kowa ya gama yin Sanyi Aiya ce ta Sauke Numfashi Tana Fadin"Innalillahi..ya ana Zaton Wuta amakera sai gata mun gata a wani wajen Dabam..Kowa ya zata Soyayyace Tsakanin Mansur da Hadiza Yanzu kuma tana mganar Megidana wannan wani irin Lamari ne..?
Ta karishe Fada Cikin Sanyi Jiki,Daddy kam ya kasa mgana Baba Habibu ne yayi gyaran Murya yana kallon Mansur yace"Kai Mansur Saketa..Ka koma ka zauna muyi mgana.."Yafada yana kallonsa Diza na jin haka Ta Fizge hannunta ta matsa Baya Tana kuka Dole Mansur ya Rarrafowa Zuwa Wajen Mastur ya Zauna yana Dora kansa saman kafadansa sai kuka Gabadaya Jikin Mastur rawa yake Zuciyarsa na wani Tsalle ga Koshi ga kwanan yunwa Duk da Diza ta Furta shi take so Har Abada bazai Taba Karya nashi alkawarin ba Bazai juri ganin Kaninsa na kuka Saboda Mace ba Macen ma Duka aduniya Zasu barta,Hannunsa ya Daga ya Dora saman kan Mansur yana Shafawa alaman Lallashi ammh ya gaza Furta ko kalma Daya.
Baba Habibu ya kalli Diza yana Fadin"Khadija..Dukkanmu nan mun Dauka kun gama Daidaita kan ku keda Mansur Sai kuma mukaji wata mgana wacce ba Haka ba.."? Diza da kanta ke kasa Tana kuka Ta Dago Tana Fadin"Wlh Baba Ba soyayya Tsakanina da Mansur..Bai taba cewa yana sona ba..Ban san wannan mganar ba sai yau Baba.."
Baba Habibu Zai yi mgana Daddy ya Tareshi Yana kallon Diza yace"Da Mansur bai ce yana Sonki ba..Da kike Fadin Mastur kike so Shi din ya Taba cewa yana sonki ne..? Diza sai ta kasa mgana Kallo ya koma kanta Dakyar ta Dago kanta Tana kallon Mastur Shi kuma sai ya kauda kai ba ita yake kallo ba Cikin Daka mata Tsawa Daddy yace"Dake nake mgana.."
Da Sauri Diza Tace"A"a Daddy.Ammh.."Hannu ya Dagamata ya Dakatar da ita kafin ya Juya kan Mastur yana Fadin"Mastur ka gayamin Tsakaninka ga Allah..Kana son Diza ko baka sonta..?
Mastur Dayaji Tambayar Daddy Daga sama Mansur sai da yaji Gudun Numfashinsa da Bugawar Zuciyarsa,Daburcewa yayi Ya kasa mgana Domin Idanuwansa na Cikin na mansur yana kallon Raununsa Har Abada bai Taba bari wani yasan Sirrin Zuciyarsa ba kansa na kasa yace"A"a Daddy.Daga ita Har Mansur Daya na Daukesu.."Yana Fadar haka Aransa yace Astagafirullah Da karyan da yayi Domin yasan Duk Duniya Diza ce Sanyin Idanuwansa.
Daddy na jin haka ya kalli Baba Habibu yana Fadin"Mganar bata da Rudani Habibu..Tana son Mastur shi kuma baya Sonta..Saboda Haka Mansur na Sonta Mganarsa Tafi Tata Muhimmanci."
Bai bama Baba Habibu Damar mgana ba ya kalli Diza yana Fadin"Ki cire mganar Mastur Domin ni da kaina Zan zabamai Matar Data Dace Dashi..Ko kina son Mansur ko baki sonshi..Ki koyama Zuciyarki Sonshi Khadija. ...Domin babu fashi Shi Auranki Dashi.."
Yafada Cikin kakkausan Murya da Sauri Mommy Ta kalleshi kamar Zatayi mgana sai ta Fasa Diza kuwa Kuka ta saka kamar Ranta Zai Fita Aiya Dake kusa da ita Tana Lallashinta Mansur na jin haka ya saki Mirmishin Jin Dadi Baba Habibu yace"Haba Alhaji Taya zaka Tursasata..?
Mikewa Daddy yayi yana Fadin"Ba Tursasata nayi ba..Dolen ne nayi mata..Kai kuma Mansur bansan kana kuka gaban mace..Kamar ba Namiji ba..Daga yau ka Fara Shirinka..Kai ma Mastur Kafara naka Domin Duka Rana Daya Sha"anin zai kama..Allah ya bamu ikon Sauke Nauyin Dake kanmu.."Kowa ya amsa da Ameen Cikin Sanyin Jiki Hannu ya bama Baba Habibu sukayi Musabaha,kafin ya Haura sama Cikin Sassarfa Diza kuwa Tashi Tayi da Gudu Tana kuka ta Fada DakintaTa Bango Kofa Mommy Ta Bita da kallon Tsausayi Hajja ce ta Fara Mikewa Tana Fadin"Hajiya ki lallashi Alhaji..Dom Allah kada yayi ma Hadiza Dole.."Gyada mata kai kawai Mommy Tayi ta Mike Tana yi musu sai da Safe Dukkansu jiki a sanyaye suka Mike Mansur dai kaso na Damuwansa ta Ragu Mastur kuwa gashi nan ne dai Bai san Wani Hali yake ciki da wannan Sabon Lamarin ba.
Mommy na haurawa Sama ta Iske Daddy na Zaune yana Duba wayarsa Gefensa ta zauna Tana Fadin"Ammh Alhaji sai naga kamar wannan Hukuncin naka yayi Tsauri..Taya zamu yima yarmu kwara Tal Auran Dole..?
Kallon Da yayi mata ne yasa tayi Shuru Cikin Girgiza kai yace"Ku mata kuna da karamin Tunani Asiya..Ba auran Dole zan mata Na nema mata nayi Inda Rayuwarta Zata Ingata ne ta kuma cigaba Asiya.."Ya karishe Fada Cikin kwantar da Murya.
Mommy ta kallesa Cikin mamaki Tana Fadin"Kamar ya bangane ba..?
Daddy ya gyara Zama yana Fadin"Mansur yace yana Sonta..Ita kuma bashi take so ba wanda bai Sonta take so..Da na Tilastama Mastur ya aureta alhalin Baya sonta da kuma Tursasa mata Auran Mansur Dake sonta Rayuwarsu ta Dace da juna wanne kike ganin Zaifi mata damu gabadaya Asiya..? Ya karishe Fada yana kura mata Ido Shuru Tayi tana Wani Tunani Tabbas Mganar Gaskiya Daddy yayi Tunani Bazata so Diza Taje inda va"a sonta ba kuma ayanayin Tsarin Rayuwa da Hallayar Diza Tafi Dacewa da Mansur Mastur Muraddan Mutum ne mara Sakewa bazata Taba Jin Dadin Zama Dashi ba Matukar baya sonta ba.
Ganin Tayi Shuru yasa batayi mgana ba ya Girgiza Hannunta yana Fadin"Baki ce komai ba Asiya..?
Mommy ta Sauke Numfashi Tace"Sai da kamin bayani na Fahimce ka Alhaji. ...Agaskiya a tsarin Rayuwar Diza Mansur ne Daidai da ita kuma karya Take tace Bata sonshi Duk Duniya banga wanda Diza Tafi Shakuwa Dashi bayan mu irin Mansur ba Sun Dace da juna..Mastur kuma Haka Tsarin Rayuwarsa take mara Sakewa..in ta aureshi bazata Taba jin Dadinsa ba.."Daddy ya Daga mata Hannu alamin Jinjina yana Fadin"Dakyau..Bravo..Alaiki ya Asiya Shiyasa nake kara Sonki akwai Hikima ga Hangen nesa.."Dariyan jin Dadi ta saki Da Yabonsa tace"Ko Alhajina..!?Nagode yanzu shi Mastur din wa Zaka Hadashi da ita..! Kasan yaran Zamanin nan Kada fa baya sonta Daga baya azo ana kuka Dakai Duk da Dai nasan Halin Mastur Dabam yake.."Daddy yace"Bangama Tsara komai ba Tukunnah..Mganar Kuma Kada daga baya azo ana kuka bata Taso ba..Na yarda Mastur Duk abunda na Zabamai zai karba da Hannu Bibbiyu,Munyi mgana da Mallam Habibu Tuni ya bani Damar haka.."Kada kai Mommy Tayi kafin Tace"ai shikenan..Allah ya zaba abunda yafi Zama alheri.."Daddy yace"Ameem..Yanzu ki tashi kije ki Lallasheta ki bata baki..Kada kukanta ya Haifar mata da wani Cutan kuma.."Da Sauri Mommy ta Mike Tana Fadin"Yanzu kuwa..Daman Tana raina Allah Sarki Dizata.."Tafada Tana Dariya Ta kama Hanyar Ficewa ya Rakata da Mirmishi Har ta Fice sai da yaga Fitan ta kana ya Koma yana Wani Tunanin abunda yake kokarin yankewa yana Fatan Abunda ke cikin Zuciyarsa ya Hadun ammh kafin nan zai Tuntubi Mallam Habibu in sun gama mgana sai ya Kira Alhaji muhammad din su Tattauna.
Mommy kuwa Ta iske Diza Sai kuka Take Kamar ranta zai Fita Hawa gadon tayi ta Tarairayota Zuwa Jikinta Ta Fara Lallashinta da ban baki da kuma Nasihu ammh Diza Taki jin ko Daya kawai Fadi take ita bata son Mansur bazata aureshi ba Mommy dai ganin taki Daina kukan sai ta Lallabata da an bar mganar Bazata auri Mansur din ba Shikenan da wannan mganar ta samu ta Daina Kuka ta Rakata Tiolet Tace Tayi wanka Kana ta fita ta barta nan Dakin ta Jirata har sai ta Fito ta Lallabata ta saka kayan Barci ta kwamta Tana Shasshekan kuka Ta ja mata Blanker tana kara bata baki sai da Taga Tayi Shuru kana ta Fice ta barta Tana Fita Diza ta kara saka kuka Tana Hararan Wayanta Domin Tun Dazu mansur ke kiranta Taki Dagawa yau rana ta Farko Dataji Tana jin Haushin Mansur Tunda yana neman Shiga Tsakaninta da wanda take so.