Sashe 39
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai gabda Isha"i Mansur da Baba Habibu suka Shigo Gidan kusan Lokaci Daya suna Shigowa alwala sukayi Dukkansu suka wuce masallaci Sukayi salla Bayan sun Fito sun Dade suna Gaisawa da Daddy Mansur da Mastur ma gida suka Dawo suka bar Daddy da Baba Habibu suna kara Tattaunawa ananne ma Daddy ke Fadamai Bayan ya Dawo Mommy ta gayamai Diza tace agayamai ta amince da Auran Mansur Baba Habibu ya nuna jin Dadinsu sun Rabu kan Baba Habibun zai Kira Baba Sule su Tattauna yadda Sukayi Shikenan sai azo ayi mganar Bikin Lokacib ya gama Tunanin Wacce Mastur din Zai nema da Haka sukayi Sallama Kowa ya Shiga Gidansa.
Koda Baba Habibu ya Dawo bai gayama su Mansur abunda suka Tattauna ba Sun zauna dai sunci abinci Tare Cikin Farimciki Mastur yana ta Kokarin ya zama Normal Shi kanshi Baba Habibun yaji Dadin ganinsa ahaka sabanin Dawowar da yayi Shekaran jiya.
Sun gama cin Tuwon kenan Hajja da Mansur suna Hira Sama Sama Diza ta Kiraahi awaya ya Dauka Cikin Rawan Jiki Sai tace yazo gida ya Sameta Mansur kamar zai suma Saboda Dadi yana gayama Mastur Dayayi Galala kawai yana kallonsa yana Tunanin Shi da Mansur wayafi son Diza ne,Fitan Mansur ne yasa Baba Habibu ya gaya musu mganar da suka Tattauna da Daddy Ayya tace hakan ya kamata Domin Mahaifinsa ne yana da Hakki akansa,Mastur dai na Jinsu kala bai ce ba sai ma wayar karyan Daya Fara yaTashi ya Fice Shashensu Dakinsa ya Shiga ya maida Kofa ya Dauko Diary dinsa ya Fara Rubuta abunda ya Faru yau Filla Filla Kamar yadda ya Saba.
Mansur kuwa yana Gidan su Diza afalon kasa suna Shan Hira da Diza Bayan ta Bashi Hakurin Abunda ya Faru Duk da Ta Rage Sakin Jiki Dashi bai Damu ba Shi kadai yake Surutunsa tana Binsa da kallo kawai Lokaci Bayan Lokaci Takan saka baki ko ta Bisa da Mirmishi Duk kokarinta Ta sZama Normal kuma ta Rumgumi kaddaranta kuma ta Cikama Mastur alkawarin Datayi ma Mommy Da Daddy sun ci Dadi Sosai hakan kuma ya Tabbatar musu da komai yayi Daidai Sai wajen 10pm kana ta Rakosa ya Tafi Gida Mansur yaji kamar yana yawo a Sama Saboda Farinciki Daya koma yaso ya Fara bama Mastur Labarin Tsskaninsa da Diza ammh kuma sai yaji Kofarsa Tana Rufe sai yayi Tunanin kila ya kwantane bai san Mastur din yana Jinsa kawai Baya so yana yaki da Zuciyarsa kuma Mansur nakokarin maidashi Baya ba.
Da garin Allah ya waye Mastur da Shirin Tafiyarsa ya Fito yace zai Hau Motar Haya zuwa kaduna Dagachan zai Hau Jirgi Zuwa Parthercourt Jin haka yasa Mansur yace bazai barsa ya Hau Motan Haya ba shi Zai kaisa Duk da yaso ya kauce ma Hakan ammh ba Hali Anan suka karya Falon Hajja kafin yayi ma iyayansa Sallama Bayan ya Cika su da kudi suka Rabu suna Faman sakamai albarka Kafin ya wuce sai da suka Shiga wajen Daddy yamai Sallama Suka Rabu kan Sai ya Kirashi kan mganar Mastur din yace yana Jira bakomai Diza Bata nan ta Fita Mommy ke Fada musu akwai wani Order da akaayi a wajenta ne na Cake da Samosa yau Za"a karba Shine Tatafi da kanta kada ayi Shirme da Haka sukayi musu Sallama Mansur ya Fito da motarsa Mastur ya Shiga suka Mika Hanyar kaduna suna Tafiya Mansur namai Hiran Diza da Abunda ya Faru jiya Mastur na Jinsayana Rakasa da Mirmiahi Har acikin Ransa yaji Dadin ganin Mansur Cikin Farinciki.
Da wuri suka isa kaduna Zaman Kamallah Tiket din Tafiyar Mastur bata wuce awa Daya ba Komai ya kamallah Sai da Mansur yaga Tashinsu kana ya Kamo Hanyar Dawowa Zaria Cikin Farinciki.
******
*Bayan kwana Biyu..*
Diza tayi kokarin nuna ma Mansur komai ba komai bane,Dalilin haka ya saka kowa Cikin Farinciki,Barin ma uban Gayyar Mansur Tuni ya Fara yada ma Mutanensa Diza da zai aura kowa yaji sai yace ai Daman Tuni kowa yasan Soyayyace Tsskaninsu.
Baba Habibu ya kira Baba Sule sun Tattauna ya nuna matukar Jin Dadinsa kuma yace wuka da Nama na Hanun Baba Habibu su nasu kawai yan zuwa Biki ne wannan karon Tayi ma Habibu Dadi Sosai koda yake gaya ma su Hajja suma sun ji Dadi Da Daddy yaji yace ba wani abu Tunda abun Duka na Gida ba sai an Bata Lokaci ba Shi yayi alkawarin koba Diza Mansur Zai aura ba Shi Zai Biya musu Sadaki Shi da Mastur Hade da Muhalli Kuma Daman yayi mgana da Danginsa nachan Tureta yayi musu bayani sukace bakomai basai sunzo ba Shima ya isa yayi Komai Tunda duk abun Gida ne alokacin ne yake gayama Baba Habibu ya zaunayayi Tunanin ba wacce Zata Dace da Mastur sai Rumana Diyar Alhaji Muhammed Duk da Baba Habibu bazai Shaida yarinyar ba ammh Alhaji muhammed Dattijon kwarai ne kamar Alhaji Sunusi Karan Dayake musu a Rayuwa da Dawainiya Baba Habibu ya kasa mgana Saboda ko Yayi Godiya sai Daddy ya nuna bai ji Dadi ba da wannan Daddan Labari Ya isa gida ya Shaida musu Hajja Ayya Tayi ta saka albarka Hajja kuwa bakinta yaki Rufuwa Fadi kawai Tace"Wadanan Mutanen Allah ya saka musu da aljannah."
Baba Habibu yace"Ameen..Kina ji fa Yace shi Zai Biya musu Sadaki Harda muhallin Zama..Aduniyan ko akwai Mutane irin Alhaji Kuwa..? Ya bama Mansur yarsa..Yanzu kuma Zai bama Mastur Diyar abokinsa Alhaji muhammad.."Hajja Tace"Babu kam..Dukkansu mutanen Kirki ne..Hajiya Farida ai Mutum ce in Har tazo da abun arzikinta nida Ayya haka Zata kawo mana Ita kanta yarinyar sosai Tske da Hankali kuma sun Dace da Babban Mutum bata da Hayaniya.."Baba Habibu ya Rausayar dakai yana Fadin"Allah yasa Tayi mai Ara"ayinsa.."Hajja Tace"Ai shi bai da mtsala koda yaushe mai Biyayya ne.."Suna cikin mganar sai ga Mansur nan Hajja ke Fadamai Farinciki ya Cikashi ya kalli Hajja yana Fadin"Hajja yan Ameen sun amsa mganata..Kinsan da muka je mata Indection din ina ganinta da yanayinta nace Da Ya Mastur ta Dace..Allah Sarki gaskiya Yaya yayi sa"a gata Educated Baba Likita ce fa.."Baba Habibu yace"Haka Alhaji yace..Masha Allah..Allah yasa albarka.."Shidai Mansur bakinsa yaki Rufuwa Shashensu ya koma ya kira Mastur bai Daga ba sai ya kira Diza ya Fesa mata,komai yace yana nan Shigowa zai yima Daddy Godiya basu gama wayar ba Diza Ta katse Saboda kukan Daya Taso mata Daman Ashe Rumana ce Zata auri Mastur Shiyasa Daman Tun tuni Take jin Kishinta Jin wannan Labarin yasa Taji ta Tsani Rumana da ganinta gabadaya Koda Mansur yazo yima Daddy Godiya a madadin Shida Mastur Diza kin Fitowa Tayi sai tayi barcin karya Dole ya kyaleta Da Safe ma Hajja da Ayya sun Shigo Godiya Daddy yace bakomai Mommy ma bakinta yaki Rufuwa yau da sukayi waya da kawarta Hajiya Farida Tace itama Jiya Da Daddare Baban Rumana ke Fadamata Tayi kwanan Sallar da Farinciki Zasu aurar da ya"yansu Rana Daya,kuma Wajen Mazaje na gari musssman Mastur Da Daman ya Shiga Ran Alhaji Muhammed Da Hajiya Farida suna jinsa Kamar su suka Haifesa.
Daman yadda abun ya Faru..Tun da suka je Lagos Daddy yaga Rumana ba wanda yayi ma Sha"awarta sai Mastur,Ya bar dai abun aransa Toh jin Mastur din yace ba wanda yake so sai abun yamai Dadi,ya kira Alhaji Muhammed sun Tattauna sosai Abba yaji Dadi kamar yayi kwallah Allah ya Cikamai Burinsa zai ga auran Rumana,sun Rabu kan cewa Zai gayama yan"uwansa Dake wamako da ita kanta Rumanan Abunda ake ciki zai gayamai,Nan yake gayama Umma Itama sai da tayi Sujjadan Farinciki acikin Ran Abba kuma Godiya yake ma Allah Daman Ba tun yau ba Koda yaushe yaga Mastur sai yayi ma Rumana Sha"awanta sai Sanin yaran Zamani ka Haifi Mutum ma ya watsa maka kasa a ido balle baka Haifeshi ba Shiyasa bai Furta ma kowa ba
Rumana kuwa Ta kusa Suman Dadi Lokacin da Abba ya Kirata yana gayamata bata iya Boye Farincikinta ba Tatashi ta Rumgume Umma Tana Hawayen Murna Abba na Dariya yace"Ja"ira ashe daman kina sonsa.."Kunya Taji ta saki Umma ta Fita Daga Dakin da Gudu suka Bita da kallon Farinciki Sai da ta Fita Umma Tace"Kaji ka da wani mgana..Abban Ruma..Wazai ki Namiji kamar Mastur..Ai irinsu basu da yawa.."Abba yace"Sosai ma Fatana Allah yasa alheri Zamu kullah.."Umma ta amsa da Ameen nan suka cigaba da Tattaunawa kan Bikin Rumanan da Mastur Farinciki ya Cika Ransu.
Rumana na komawa Daki ta Saiti gabas Tayi Sujjuda Tana mikama Allah Godiyarta Daya Cikamata Burinta Lokacin da batayi Tsamnani ba Farinciki kamar ya kasheta ta rasa wa zata kira kawai sai ta Kira Basma Tana gayamata Tana kuka Rumana bata Taba gayama Basma Tana son Mastur ba ammh ita ta Fahimta Domin gabadaya Wayarta Hotonsa ne,kuma Ita dai bata Taba ganinsa Ido da ido ba ammh Tana da Duka Labarin abakin Rumana Tatayata Murna Sosai Tana ta Zolayanta ta samu Abunda take so Rumana nata mamakon ashe ana iya Fahimtar kana son abu..? Gashi Basma ta Fahimceta Ranar Rumana kwana Tayi batayi barci ba Saboda Murna Tayi Sallar Tayi Godiya ga Allah ji Take kamar mafarki take yi ba gaskiya bane.
Shi kuwa Mastur kafin ma Daddy ya Kirashi ya gayamai Mansur ya Kirashi ya gayamai
Jikin Mastur yayi sanyi kenan Kowani bawa Datashi kaddaran Ita Rumana Allah ya bata abunda Take so Cikin Ruwan Sanyi sai dai bai ji mata Dadi ba Zata auri wanda Zuciyarsa ta Riga Ta Mutu gabadaya ba Shauki ba Wani Kulawa acikinta Sai Duhu Itama Zatayi Sadaukawar kan wanda take so ba Domin yana sonta ba, bazai iya Watsama Daddy kasa a Ido ba Dimbin alherinsu ya wuce Misali Koda Daddy ya Kirashi yagamai yayi Fatan alheri ya kuma amince Tare Dayi ma Daddy Godiya,Abun da ya kara Saka ma Daddy Farinciki kenan Kafin su yanke kiran sai da ya Jaddamai daya Fara Shirin Bikin bazai Dauki Lokaci ba yace Insha Allahu.
*Mace mai Daraja bata jiran Abun Sata..Mallakan nata take yi ki biya kiranta Cikin Salama Hajiyata 09069067488*
*Janafty....*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...19*
Koda Baba Habibu ya Dawo bai gayama su Mansur abunda suka Tattauna ba Sun zauna dai sunci abinci Tare Cikin Farimciki Mastur yana ta Kokarin ya zama Normal Shi kanshi Baba Habibun yaji Dadin ganinsa ahaka sabanin Dawowar da yayi Shekaran jiya.
Sun gama cin Tuwon kenan Hajja da Mansur suna Hira Sama Sama Diza ta Kiraahi awaya ya Dauka Cikin Rawan Jiki Sai tace yazo gida ya Sameta Mansur kamar zai suma Saboda Dadi yana gayama Mastur Dayayi Galala kawai yana kallonsa yana Tunanin Shi da Mansur wayafi son Diza ne,Fitan Mansur ne yasa Baba Habibu ya gaya musu mganar da suka Tattauna da Daddy Ayya tace hakan ya kamata Domin Mahaifinsa ne yana da Hakki akansa,Mastur dai na Jinsu kala bai ce ba sai ma wayar karyan Daya Fara yaTashi ya Fice Shashensu Dakinsa ya Shiga ya maida Kofa ya Dauko Diary dinsa ya Fara Rubuta abunda ya Faru yau Filla Filla Kamar yadda ya Saba.
Mansur kuwa yana Gidan su Diza afalon kasa suna Shan Hira da Diza Bayan ta Bashi Hakurin Abunda ya Faru Duk da Ta Rage Sakin Jiki Dashi bai Damu ba Shi kadai yake Surutunsa tana Binsa da kallo kawai Lokaci Bayan Lokaci Takan saka baki ko ta Bisa da Mirmishi Duk kokarinta Ta sZama Normal kuma ta Rumgumi kaddaranta kuma ta Cikama Mastur alkawarin Datayi ma Mommy Da Daddy sun ci Dadi Sosai hakan kuma ya Tabbatar musu da komai yayi Daidai Sai wajen 10pm kana ta Rakosa ya Tafi Gida Mansur yaji kamar yana yawo a Sama Saboda Farinciki Daya koma yaso ya Fara bama Mastur Labarin Tsskaninsa da Diza ammh kuma sai yaji Kofarsa Tana Rufe sai yayi Tunanin kila ya kwantane bai san Mastur din yana Jinsa kawai Baya so yana yaki da Zuciyarsa kuma Mansur nakokarin maidashi Baya ba.
Da garin Allah ya waye Mastur da Shirin Tafiyarsa ya Fito yace zai Hau Motar Haya zuwa kaduna Dagachan zai Hau Jirgi Zuwa Parthercourt Jin haka yasa Mansur yace bazai barsa ya Hau Motan Haya ba shi Zai kaisa Duk da yaso ya kauce ma Hakan ammh ba Hali Anan suka karya Falon Hajja kafin yayi ma iyayansa Sallama Bayan ya Cika su da kudi suka Rabu suna Faman sakamai albarka Kafin ya wuce sai da suka Shiga wajen Daddy yamai Sallama Suka Rabu kan Sai ya Kirashi kan mganar Mastur din yace yana Jira bakomai Diza Bata nan ta Fita Mommy ke Fada musu akwai wani Order da akaayi a wajenta ne na Cake da Samosa yau Za"a karba Shine Tatafi da kanta kada ayi Shirme da Haka sukayi musu Sallama Mansur ya Fito da motarsa Mastur ya Shiga suka Mika Hanyar kaduna suna Tafiya Mansur namai Hiran Diza da Abunda ya Faru jiya Mastur na Jinsayana Rakasa da Mirmiahi Har acikin Ransa yaji Dadin ganin Mansur Cikin Farinciki.
Da wuri suka isa kaduna Zaman Kamallah Tiket din Tafiyar Mastur bata wuce awa Daya ba Komai ya kamallah Sai da Mansur yaga Tashinsu kana ya Kamo Hanyar Dawowa Zaria Cikin Farinciki.
******
*Bayan kwana Biyu..*
Diza tayi kokarin nuna ma Mansur komai ba komai bane,Dalilin haka ya saka kowa Cikin Farinciki,Barin ma uban Gayyar Mansur Tuni ya Fara yada ma Mutanensa Diza da zai aura kowa yaji sai yace ai Daman Tuni kowa yasan Soyayyace Tsskaninsu.
Baba Habibu ya kira Baba Sule sun Tattauna ya nuna matukar Jin Dadinsa kuma yace wuka da Nama na Hanun Baba Habibu su nasu kawai yan zuwa Biki ne wannan karon Tayi ma Habibu Dadi Sosai koda yake gaya ma su Hajja suma sun ji Dadi Da Daddy yaji yace ba wani abu Tunda abun Duka na Gida ba sai an Bata Lokaci ba Shi yayi alkawarin koba Diza Mansur Zai aura ba Shi Zai Biya musu Sadaki Shi da Mastur Hade da Muhalli Kuma Daman yayi mgana da Danginsa nachan Tureta yayi musu bayani sukace bakomai basai sunzo ba Shima ya isa yayi Komai Tunda duk abun Gida ne alokacin ne yake gayama Baba Habibu ya zaunayayi Tunanin ba wacce Zata Dace da Mastur sai Rumana Diyar Alhaji Muhammed Duk da Baba Habibu bazai Shaida yarinyar ba ammh Alhaji muhammed Dattijon kwarai ne kamar Alhaji Sunusi Karan Dayake musu a Rayuwa da Dawainiya Baba Habibu ya kasa mgana Saboda ko Yayi Godiya sai Daddy ya nuna bai ji Dadi ba da wannan Daddan Labari Ya isa gida ya Shaida musu Hajja Ayya Tayi ta saka albarka Hajja kuwa bakinta yaki Rufuwa Fadi kawai Tace"Wadanan Mutanen Allah ya saka musu da aljannah."
Baba Habibu yace"Ameen..Kina ji fa Yace shi Zai Biya musu Sadaki Harda muhallin Zama..Aduniyan ko akwai Mutane irin Alhaji Kuwa..? Ya bama Mansur yarsa..Yanzu kuma Zai bama Mastur Diyar abokinsa Alhaji muhammad.."Hajja Tace"Babu kam..Dukkansu mutanen Kirki ne..Hajiya Farida ai Mutum ce in Har tazo da abun arzikinta nida Ayya haka Zata kawo mana Ita kanta yarinyar sosai Tske da Hankali kuma sun Dace da Babban Mutum bata da Hayaniya.."Baba Habibu ya Rausayar dakai yana Fadin"Allah yasa Tayi mai Ara"ayinsa.."Hajja Tace"Ai shi bai da mtsala koda yaushe mai Biyayya ne.."Suna cikin mganar sai ga Mansur nan Hajja ke Fadamai Farinciki ya Cikashi ya kalli Hajja yana Fadin"Hajja yan Ameen sun amsa mganata..Kinsan da muka je mata Indection din ina ganinta da yanayinta nace Da Ya Mastur ta Dace..Allah Sarki gaskiya Yaya yayi sa"a gata Educated Baba Likita ce fa.."Baba Habibu yace"Haka Alhaji yace..Masha Allah..Allah yasa albarka.."Shidai Mansur bakinsa yaki Rufuwa Shashensu ya koma ya kira Mastur bai Daga ba sai ya kira Diza ya Fesa mata,komai yace yana nan Shigowa zai yima Daddy Godiya basu gama wayar ba Diza Ta katse Saboda kukan Daya Taso mata Daman Ashe Rumana ce Zata auri Mastur Shiyasa Daman Tun tuni Take jin Kishinta Jin wannan Labarin yasa Taji ta Tsani Rumana da ganinta gabadaya Koda Mansur yazo yima Daddy Godiya a madadin Shida Mastur Diza kin Fitowa Tayi sai tayi barcin karya Dole ya kyaleta Da Safe ma Hajja da Ayya sun Shigo Godiya Daddy yace bakomai Mommy ma bakinta yaki Rufuwa yau da sukayi waya da kawarta Hajiya Farida Tace itama Jiya Da Daddare Baban Rumana ke Fadamata Tayi kwanan Sallar da Farinciki Zasu aurar da ya"yansu Rana Daya,kuma Wajen Mazaje na gari musssman Mastur Da Daman ya Shiga Ran Alhaji Muhammed Da Hajiya Farida suna jinsa Kamar su suka Haifesa.
Daman yadda abun ya Faru..Tun da suka je Lagos Daddy yaga Rumana ba wanda yayi ma Sha"awarta sai Mastur,Ya bar dai abun aransa Toh jin Mastur din yace ba wanda yake so sai abun yamai Dadi,ya kira Alhaji Muhammed sun Tattauna sosai Abba yaji Dadi kamar yayi kwallah Allah ya Cikamai Burinsa zai ga auran Rumana,sun Rabu kan cewa Zai gayama yan"uwansa Dake wamako da ita kanta Rumanan Abunda ake ciki zai gayamai,Nan yake gayama Umma Itama sai da tayi Sujjadan Farinciki acikin Ran Abba kuma Godiya yake ma Allah Daman Ba tun yau ba Koda yaushe yaga Mastur sai yayi ma Rumana Sha"awanta sai Sanin yaran Zamani ka Haifi Mutum ma ya watsa maka kasa a ido balle baka Haifeshi ba Shiyasa bai Furta ma kowa ba
Rumana kuwa Ta kusa Suman Dadi Lokacin da Abba ya Kirata yana gayamata bata iya Boye Farincikinta ba Tatashi ta Rumgume Umma Tana Hawayen Murna Abba na Dariya yace"Ja"ira ashe daman kina sonsa.."Kunya Taji ta saki Umma ta Fita Daga Dakin da Gudu suka Bita da kallon Farinciki Sai da ta Fita Umma Tace"Kaji ka da wani mgana..Abban Ruma..Wazai ki Namiji kamar Mastur..Ai irinsu basu da yawa.."Abba yace"Sosai ma Fatana Allah yasa alheri Zamu kullah.."Umma ta amsa da Ameen nan suka cigaba da Tattaunawa kan Bikin Rumanan da Mastur Farinciki ya Cika Ransu.
Rumana na komawa Daki ta Saiti gabas Tayi Sujjuda Tana mikama Allah Godiyarta Daya Cikamata Burinta Lokacin da batayi Tsamnani ba Farinciki kamar ya kasheta ta rasa wa zata kira kawai sai ta Kira Basma Tana gayamata Tana kuka Rumana bata Taba gayama Basma Tana son Mastur ba ammh ita ta Fahimta Domin gabadaya Wayarta Hotonsa ne,kuma Ita dai bata Taba ganinsa Ido da ido ba ammh Tana da Duka Labarin abakin Rumana Tatayata Murna Sosai Tana ta Zolayanta ta samu Abunda take so Rumana nata mamakon ashe ana iya Fahimtar kana son abu..? Gashi Basma ta Fahimceta Ranar Rumana kwana Tayi batayi barci ba Saboda Murna Tayi Sallar Tayi Godiya ga Allah ji Take kamar mafarki take yi ba gaskiya bane.
Shi kuwa Mastur kafin ma Daddy ya Kirashi ya gayamai Mansur ya Kirashi ya gayamai
Jikin Mastur yayi sanyi kenan Kowani bawa Datashi kaddaran Ita Rumana Allah ya bata abunda Take so Cikin Ruwan Sanyi sai dai bai ji mata Dadi ba Zata auri wanda Zuciyarsa ta Riga Ta Mutu gabadaya ba Shauki ba Wani Kulawa acikinta Sai Duhu Itama Zatayi Sadaukawar kan wanda take so ba Domin yana sonta ba, bazai iya Watsama Daddy kasa a Ido ba Dimbin alherinsu ya wuce Misali Koda Daddy ya Kirashi yagamai yayi Fatan alheri ya kuma amince Tare Dayi ma Daddy Godiya,Abun da ya kara Saka ma Daddy Farinciki kenan Kafin su yanke kiran sai da ya Jaddamai daya Fara Shirin Bikin bazai Dauki Lokaci ba yace Insha Allahu.
*Mace mai Daraja bata jiran Abun Sata..Mallakan nata take yi ki biya kiranta Cikin Salama Hajiyata 09069067488*
*Janafty....*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...19*