Sashe 67
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shiryan shiryan Bikin Maryama suke yi Daga ita Har Dizan Dayake Maryaman Datazo bata koma Tare da Su Inna zainaba sai ta Tsaya ta kwana Biyu da wannan Damar Diza da Rumana suka samu suka gyarata,Rumana ta Siya mata su Turarukan gyaran Jiki,Mommy kuma ta Hada mata kayan gyaran mata na Sokoto,Bata koma ba sai da Tayi Fes da ita Domin har Dika da Halawa Diza ta kaita akayi mata bayan ta Zage da kanta tayi mata Saloon mai kyau,Ta kuma saka aka yarfa mata Kitso mai kyau da yarari Tana Zaria su Mansur sukaje suka Dauro auren ta da angonta Jabir wanda ya kasance Civil Defence ne yana da mata Daya da Yara Biyu wani Operation ne ya kawosa nan Maruka har suka Hadu da Maryama din yaji ta kwantamai arai Daman an saka Za"a Fara Daura auran ne Daga Baya sai ta Tare,wannan karon Mastur yayi kokarin ya samu Daurin auran Domin yaji matukar kunya ace wannan karon ma bai samu Zuwa ba kamar na Sakina ammh bai Biyo ta Gida ba kwana Daya yayi ya juya Abuja Daganan zasu yi Taro ne da IG Na kasa Gabadaya suma su Mansur din kwana Dayan sukayi suka Dawo,Baba Habibu da Daddy da Kawu Usman Abba bai samu zuwa ba sai dai yayi ma Baba Sule sako.
Sai bayan Daura auran da kwana Biyu angon Maryaman da kansa yazo ya Dauketa Dauke da Sha Tara na arziki,da Diza da Rumana suka Hada mata uwa uba Mommy kaya Dinkakku bata san iyakarsu ba da kuma kwance wadanda zata kaima Matan Baffaninsu da ya"yansu kannensu kenan,koda ta koma ta Bude kayan arziki Inna Zainaba sai kuka Tana mai kara Nadaman abubuwan Data aikata ma Maryama da Zuru"arta ssi gashu yau bata Duniya abunda ta Haifa da Ahalinta sune jigonsu ayau Kayan Data Rabama Matan Baffaninta da ya"yansu kuwa kamar Zasu Goyata saboda Murna kayan Diza da Rumana ne Sabbi ne bai wuce sawa Daya zuwa Biyu sukayi ba sai kayan Mommy harda na Hajja ita don ma ta kwashe ma Inna Karime Datazo.
Tun da Tariyan ta gabato Rumana ta samu Diza sukayi Shawaran zasu yi anko na Fitar Biki Tunda angon ya yarje in ankai Maryama baki su kwana anan Gidansa Dake kano sai Washegari su koma Zasu yi ankon kala Biyu Leshi da Atamfa Rumana tace Mastur zai Dauki Ragamar Siyan ma kowa Less din Ita kuma Diza kuma tace Mansur sai yayi Atamfa,Rumana cikin Bankin Mastur ta Cira kudi mai yawa gaske Daya ga Alert din bai wani Damu ba Domin koda Baya son Rumana ya yarda da ita Dari Bisa Dari ya Tabbata bazata taba yin wani abu na Batanci ba ko kuma wani abu wanda bai kamata ba yana da kyakyawan Zato a kanta.
Shiyasa koda sukayi waya batayi mai mgama ba Shima bai mata ba Itama Diza Batare da sanin Mansur din ba Ta Cire mai kudi ta Bankinsa yagani Shima din bai bai da kai,Shima din dai ya yarda da Diza Sosai Fiye da kansa yana da kyakyawan yakini akanta Ballatana Harkan nasu ta Siyaasa ta kara Dauke mai Hankali.
Kano suka Tura sakon kayan wannan aikin Diza ne domin tana Harka da Dilolin Kaya Dake kano Ita da Rumana suka Zauna Sukayi Selecting kala da kuma Iya adadin wadanda za"a kawo Guda Goma Sha Biyar sukace akawo Both,Sukace koda yayi yawa ba"a rasa wanda za"a Bama wa ba cikin kwana Daya Sakon ya iso Direban Diza yaje ya karbo Sakon,Dinki ma waje Daya suka kai Telan Diza suka bama Dukkansu sun san Size din wadanda zasu bama kayan Shiyasa basu wani Wahala ba Size din Hajja akayi ma Inna Zainaba da Inna Balaraba sai Size din Rumana akayi ma Sakina da Mariya tunda suna da Dan kauri Sai Maryama akayi musu Kai Daya Dana Mardiya Tunda tace Jikinsu Daya Mommy kuma Diza tasan nata haka Umma Rumana ta Fadi nata Tunda itama tace Insha Allahu Zata zo.
Haka kuwa akayi Cikin Kwana uku aka gama Duka Dinkuna Dayake sun saki Kudi iyayen Dinki Iri Daya akayi musu,Yan matan kuma da Matan auran Iri Daya ne Dukkansu,basu Fito da kayab ba sai ana Gobe Tafiyarsu Ranar da Umma ta Diro Daga Sokoto wajen Mommy ta Sauka Ranar Diza da Rumana suka je da kayan suka bama Kowa nashu Harda Aiya ba"a barta abaya ba Sukace Kowani Kala Daya Daga Mansur da Mastur,Hajja ma suka bata nata Haka ma Mardiya sai Umma da Mommy sai na Inna Balaraba Daman tana Gida Ita Harda kwallah Tana jera ma su Mansur addu"an gamawa da Duniya Lafiya,sauran kuma sukace na yan Maruka ne har Raran Guda Biyu sukace zasu bama Matan Baffanin mansur manya guda Biyu su umma sukace hakan yayi Daidai.
Ana Gobe Tariyan suka Daga zuwa Maruka Dukkansu Harda Ayya ba"a bari ba Baba Habibu kadai aka bari da Daddy sai Mansur Sai Kawu Usman Daya samu Lafiya Shima har ya koma kasuwa Irin Baba Habibu Wata Motace mai cin Mutum goma sha Biyu Mansur ya kawo musu na Siyasan su ne Direbansa yakai su shi kuma zai jirasu ya Dawo Dasu.
Suna sauka suka iske Kara da kuma Tarban da akayi musu,sai wanda yagani nan suke iske Inna karime Maryama sai murna Take ita dasu Sakina Taja Lallenta ja da Baki, sai da suka Ci abinci sukayi Sallah kana Rumana ta Fito da kayan ta bama Kowa nashi Inna Zainaba haka take kuka Tana kwarara su Mansur addu"a ita da Matan yayin Baba Sule hakama Inna Karime Domin har da ita Daga Mansur Har Mastur basu da Masaniyan komai sai dai kiran waya kadai suke amsawa Daga yan"uwan da iyayanau suna Gode musu da sska musu albarka,abun ya basu mamaki Mansur ma Hajja ya kira yana Tambaya ta Fadamai mganar kayan shi ya kira Mastur ya gayamai,Mastur bai yi mamaki ba ya Tabbata wannan Tunanin Ruma ce domin Haka take mai kyakyawan Zuciya Koyaushe Yana jin Alherin Datake kaima su Hajja abakin Aiya Tana gayamai kuma Har ga Allah yana jin Dadin Har cikin Zuciyarsa yaji ya bata wani Matsayin Dazai yi Zaman aure da ita Tunda wacce yake son tayi mai Nisa Nisa na Har Abada Tunda Har gata Dauke da Cikin Dan"uwansa Rabin Jikinsa,bazai ce ya Cire Diza Daga Ransa ba, sai dai ya Dakushe Tasirin Soyyar nata ya Fara Karkata kansa Inda Halas dinsa yake ya Riga yagama Gudiri Niyar in yayi wannan Dawowar zai kara gyara Mu"amalansa da Rumana komai ya wuce da yardan Allah.
Washegarin Ranar da suka zo sun Tashi Da Hidiman Biki ne,kowa ta saka Atamfanta da su Rumana suka zo dashi leshi sai Gobe in sunje kano,Abunda yasa Zasu kwana Saboda Jere ne,Mommy ce ta Wakilta wata kawarta achan kano ita aka Turama kudi tayi Siyayyan komai kuma sai aranar ta kira Mommy tace ita da kannenta suna Gidan Maryama din Inda Zata zauna ita da Abokiyar Zamanta sun Fara gyara Dakin Mommy taji Dadi tace suna Hanya Komai fa achan achan kayan su Soye Soye Diza ta saka ma"aikatan ta sukayi komai Duk Dasu suka zo karfe 1pm na Rana ango ya kawo Mota Biyu aka Dauki Amarya da yan"uwanta Su Umma kuma motarsu da suka zo da ita suka Shiga sai kano suna zuwa suka Fara gyaran Dakunan Maryama din mai Ciki da Falo da Bedroom sai Kicchen,sun samu Tarba wajen Danginsa da Matarsa,sun kai Dare suna gyaran kafin su gama Gari na wayewa karisawa ne kawai Kowa yaga Daki sai Masha Allah aikin Mastur ne Shi yayi komai ma wannan karon,Tum Safe suka gama Shirin Komai su Mommy da Matan Baffaninsu Baba Sule suka Mikata Wajem abokiyar Zamanta suka Hadasu karfe 11am na Safe suka Dauki Hanya Bayan sun bar Maryama na kukan Rabuwa dasu a anguwan Dorayi suke da Zama gidan mai kyau dashi Masha Allah Maruka suka koma suka Kara kwana Washegari Litini suka Juyo Zuwa Zaria Cike da kayan arzikin da Inna Zainaba da kuma Yan maruka suka basu irin su Daddawa kuka,Kubewa,garin kunu da Sauransu
Suna Dawowa kwana Daya Umma ta kara ta juya Sokoto.
Sai bayan da suka Dawo ne Mastur ya kira Rumana yayi mata Godiya Abunda dataji kamar amafarki Bangaran Diza kuwa Godiyar data amsa mai Girma ce kuma mai Tsadace kuma mai wuyar mantawa ce..Ita kadai in ta Tuna Mansur sai taji kamar Daman ce Shi take so Kawai Mastur burgeta yake yi Tunda gashi a Duk Duniya yanzu Bata da wani Sanyin idanuwa irin Mansur Tana jinsa acikin Bargonta da Ruhinta Gabadaya Yadda take Bama Mansur madaran kauna yasa ya Barka wata Kiba saboda kwanciyar Hankali da Natsuwa.
*****
Sai bayan Daura auran da kwana Biyu angon Maryaman da kansa yazo ya Dauketa Dauke da Sha Tara na arziki,da Diza da Rumana suka Hada mata uwa uba Mommy kaya Dinkakku bata san iyakarsu ba da kuma kwance wadanda zata kaima Matan Baffaninsu da ya"yansu kannensu kenan,koda ta koma ta Bude kayan arziki Inna Zainaba sai kuka Tana mai kara Nadaman abubuwan Data aikata ma Maryama da Zuru"arta ssi gashu yau bata Duniya abunda ta Haifa da Ahalinta sune jigonsu ayau Kayan Data Rabama Matan Baffaninta da ya"yansu kuwa kamar Zasu Goyata saboda Murna kayan Diza da Rumana ne Sabbi ne bai wuce sawa Daya zuwa Biyu sukayi ba sai kayan Mommy harda na Hajja ita don ma ta kwashe ma Inna Karime Datazo.
Tun da Tariyan ta gabato Rumana ta samu Diza sukayi Shawaran zasu yi anko na Fitar Biki Tunda angon ya yarje in ankai Maryama baki su kwana anan Gidansa Dake kano sai Washegari su koma Zasu yi ankon kala Biyu Leshi da Atamfa Rumana tace Mastur zai Dauki Ragamar Siyan ma kowa Less din Ita kuma Diza kuma tace Mansur sai yayi Atamfa,Rumana cikin Bankin Mastur ta Cira kudi mai yawa gaske Daya ga Alert din bai wani Damu ba Domin koda Baya son Rumana ya yarda da ita Dari Bisa Dari ya Tabbata bazata taba yin wani abu na Batanci ba ko kuma wani abu wanda bai kamata ba yana da kyakyawan Zato a kanta.
Shiyasa koda sukayi waya batayi mai mgama ba Shima bai mata ba Itama Diza Batare da sanin Mansur din ba Ta Cire mai kudi ta Bankinsa yagani Shima din bai bai da kai,Shima din dai ya yarda da Diza Sosai Fiye da kansa yana da kyakyawan yakini akanta Ballatana Harkan nasu ta Siyaasa ta kara Dauke mai Hankali.
Kano suka Tura sakon kayan wannan aikin Diza ne domin tana Harka da Dilolin Kaya Dake kano Ita da Rumana suka Zauna Sukayi Selecting kala da kuma Iya adadin wadanda za"a kawo Guda Goma Sha Biyar sukace akawo Both,Sukace koda yayi yawa ba"a rasa wanda za"a Bama wa ba cikin kwana Daya Sakon ya iso Direban Diza yaje ya karbo Sakon,Dinki ma waje Daya suka kai Telan Diza suka bama Dukkansu sun san Size din wadanda zasu bama kayan Shiyasa basu wani Wahala ba Size din Hajja akayi ma Inna Zainaba da Inna Balaraba sai Size din Rumana akayi ma Sakina da Mariya tunda suna da Dan kauri Sai Maryama akayi musu Kai Daya Dana Mardiya Tunda tace Jikinsu Daya Mommy kuma Diza tasan nata haka Umma Rumana ta Fadi nata Tunda itama tace Insha Allahu Zata zo.
Haka kuwa akayi Cikin Kwana uku aka gama Duka Dinkuna Dayake sun saki Kudi iyayen Dinki Iri Daya akayi musu,Yan matan kuma da Matan auran Iri Daya ne Dukkansu,basu Fito da kayab ba sai ana Gobe Tafiyarsu Ranar da Umma ta Diro Daga Sokoto wajen Mommy ta Sauka Ranar Diza da Rumana suka je da kayan suka bama Kowa nashu Harda Aiya ba"a barta abaya ba Sukace Kowani Kala Daya Daga Mansur da Mastur,Hajja ma suka bata nata Haka ma Mardiya sai Umma da Mommy sai na Inna Balaraba Daman tana Gida Ita Harda kwallah Tana jera ma su Mansur addu"an gamawa da Duniya Lafiya,sauran kuma sukace na yan Maruka ne har Raran Guda Biyu sukace zasu bama Matan Baffanin mansur manya guda Biyu su umma sukace hakan yayi Daidai.
Ana Gobe Tariyan suka Daga zuwa Maruka Dukkansu Harda Ayya ba"a bari ba Baba Habibu kadai aka bari da Daddy sai Mansur Sai Kawu Usman Daya samu Lafiya Shima har ya koma kasuwa Irin Baba Habibu Wata Motace mai cin Mutum goma sha Biyu Mansur ya kawo musu na Siyasan su ne Direbansa yakai su shi kuma zai jirasu ya Dawo Dasu.
Suna sauka suka iske Kara da kuma Tarban da akayi musu,sai wanda yagani nan suke iske Inna karime Maryama sai murna Take ita dasu Sakina Taja Lallenta ja da Baki, sai da suka Ci abinci sukayi Sallah kana Rumana ta Fito da kayan ta bama Kowa nashi Inna Zainaba haka take kuka Tana kwarara su Mansur addu"a ita da Matan yayin Baba Sule hakama Inna Karime Domin har da ita Daga Mansur Har Mastur basu da Masaniyan komai sai dai kiran waya kadai suke amsawa Daga yan"uwan da iyayanau suna Gode musu da sska musu albarka,abun ya basu mamaki Mansur ma Hajja ya kira yana Tambaya ta Fadamai mganar kayan shi ya kira Mastur ya gayamai,Mastur bai yi mamaki ba ya Tabbata wannan Tunanin Ruma ce domin Haka take mai kyakyawan Zuciya Koyaushe Yana jin Alherin Datake kaima su Hajja abakin Aiya Tana gayamai kuma Har ga Allah yana jin Dadin Har cikin Zuciyarsa yaji ya bata wani Matsayin Dazai yi Zaman aure da ita Tunda wacce yake son tayi mai Nisa Nisa na Har Abada Tunda Har gata Dauke da Cikin Dan"uwansa Rabin Jikinsa,bazai ce ya Cire Diza Daga Ransa ba, sai dai ya Dakushe Tasirin Soyyar nata ya Fara Karkata kansa Inda Halas dinsa yake ya Riga yagama Gudiri Niyar in yayi wannan Dawowar zai kara gyara Mu"amalansa da Rumana komai ya wuce da yardan Allah.
Washegarin Ranar da suka zo sun Tashi Da Hidiman Biki ne,kowa ta saka Atamfanta da su Rumana suka zo dashi leshi sai Gobe in sunje kano,Abunda yasa Zasu kwana Saboda Jere ne,Mommy ce ta Wakilta wata kawarta achan kano ita aka Turama kudi tayi Siyayyan komai kuma sai aranar ta kira Mommy tace ita da kannenta suna Gidan Maryama din Inda Zata zauna ita da Abokiyar Zamanta sun Fara gyara Dakin Mommy taji Dadi tace suna Hanya Komai fa achan achan kayan su Soye Soye Diza ta saka ma"aikatan ta sukayi komai Duk Dasu suka zo karfe 1pm na Rana ango ya kawo Mota Biyu aka Dauki Amarya da yan"uwanta Su Umma kuma motarsu da suka zo da ita suka Shiga sai kano suna zuwa suka Fara gyaran Dakunan Maryama din mai Ciki da Falo da Bedroom sai Kicchen,sun samu Tarba wajen Danginsa da Matarsa,sun kai Dare suna gyaran kafin su gama Gari na wayewa karisawa ne kawai Kowa yaga Daki sai Masha Allah aikin Mastur ne Shi yayi komai ma wannan karon,Tum Safe suka gama Shirin Komai su Mommy da Matan Baffaninsu Baba Sule suka Mikata Wajem abokiyar Zamanta suka Hadasu karfe 11am na Safe suka Dauki Hanya Bayan sun bar Maryama na kukan Rabuwa dasu a anguwan Dorayi suke da Zama gidan mai kyau dashi Masha Allah Maruka suka koma suka Kara kwana Washegari Litini suka Juyo Zuwa Zaria Cike da kayan arzikin da Inna Zainaba da kuma Yan maruka suka basu irin su Daddawa kuka,Kubewa,garin kunu da Sauransu
Suna Dawowa kwana Daya Umma ta kara ta juya Sokoto.
Sai bayan da suka Dawo ne Mastur ya kira Rumana yayi mata Godiya Abunda dataji kamar amafarki Bangaran Diza kuwa Godiyar data amsa mai Girma ce kuma mai Tsadace kuma mai wuyar mantawa ce..Ita kadai in ta Tuna Mansur sai taji kamar Daman ce Shi take so Kawai Mastur burgeta yake yi Tunda gashi a Duk Duniya yanzu Bata da wani Sanyin idanuwa irin Mansur Tana jinsa acikin Bargonta da Ruhinta Gabadaya Yadda take Bama Mansur madaran kauna yasa ya Barka wata Kiba saboda kwanciyar Hankali da Natsuwa.
*****