Sashe 42
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mganar katin Aure kuwa da abokan Mansur yan Siyasa sukayi mai na waya dana Kati Shida Mastur Daman komai Zai yi Biyu yake yinshi,Bangaram Daddy ma ya Buga nashi ya Bama Baba Habibu Shima yayi taRabo a kasuwa Wajen abokan Kasuwancinsa Su Hajja ma suna ta aikawa makota chan Sokoto kuwa Mansur ya aika ma da Rumana nata Mastur bai ma Sani ba Sai da Rumanan Take gayamai Chan ma Abba yayi nashi katin gayyatan suna ta Rabawa yan"uwa da abokan arziki Rumana bata da wasu kawaye yan asibitinsu kadai ta Rabawa sai Basma Data aikama ta Waya Tace Zata Shigo Satin Bikin in Allah ya yarda Mganar Intenship dinta kuma Abba ya Shiga ya fita An yi mata Transfer zuwa ABU zaria,Takarda Kadai zata karba wanda Zata je chan ta Nuna mganar abubuwan Datake abukata kuma Ita tayi ma Mastur mgana Domin ta Lura in Tayi Shuru Lokacin Bikin zai ZO batayi komai yace ta Lissafa abunda take abukata tamai Text zai Turo mata Kudin Bta ma kai ga Fadamai ba ya Turomata 200k yace in bai isa ba tamai mgana tace sun isa dasu ta Fara Shirinta Daman Tuni kanwar Ummanta Saratu Daga Wamako Tazo Tana mata gyaran Amarci Diza ma achan Zaria itama kanwar Mommy Hadiza sunansu Daya tazo Taje chan da kayanyyaki Tana gyarata,Ita gayyatan ta Duk ta waya tayi sai Lokacin ma"aikatanta suka san Zatayi aure kowa yaji mansur Zata aura sai yace Daman Za"a Rina mganar su Snak da Za"ayi amfani Dasu duk Nan Mommy tace ta saka ayi komai game da kayan abinci kuma Baba Habibu ya Jigke komai na gidansa Dana Gidan Daddy babu abunda Zasu nema su Rasa Bangaran kayan Sha na Ruwa yan Siyasa abokan Mansur suka kawo su Mota Mota aka Sauke nan Gidan da Daddy da gidan Baba Habibu mganar auransu Tana Sauran Sati Daya Tagama yada Zaria da kaduna ta kewayanta Balle mansur Dan Siyasa kowani Gidan Radion sai kaji Sanawarwan Auran Honourable Mansur Sulaiman Doguwa da Amaryansa Khadijat Sunusi Tureta(Diza) sai Dcp Mastur Habib Doguwa da Amaryansa Dr.Rumana Muhammad wamako Kowa yaji wannan Sanarwan yasan abun na manya ne kuma Daurin aura a ajirgi Wasu zasu Tafi Wasu kuma Tafiyan Mota ne Ba Laifi abokkan Mansur sun mai kara Soasai Ga Sagir agefensa ga Mus"ab da zai Diro shima ayi komai Dashi Diza Dai basa Haduwa sai dai mgana ta Waya Walima kadai Zasu yi Sai Kayattacen Dinner da Yan partyn din su Mansur suka Shirya musu Shi da Dan"wansa asabar da Daddare Dayake Daurin Auran Ranar Jumma" ne Mastur kuwa Daga barayinshi bai Shirya komai ba gwara ma Rumana ta Shirya Walima da Sister Evening,Duka Tsarin na Mansur ne dasu Daddy Daga chan ma shi ba wani gayyay yayi ba Daga wadanda ke kasansa sai wadanda ke samansa ya gayyata Da sukayi Mganar Bikin da zasu Shiryamai nasu na yan Sanda sai yace matar ba da ita zai zo ba Chan Zaria ne ganin baya Ra"ayi Dole suka kyaleshi.
Gidaje Tun ana Saura kwana Hudu Biyar suka Fara cika yan Maruka duk sunxo Kannen Mansur su Sakina da Maryama da mardiya da mariya da Inna zainaba Inna karime da Bushara suka Dawo,makotansu da suka zauna aririwai ma duk sunzo Umma kuwa Danginta yan Sokoto Cike da gida da Dangin Daddy yan Tureta Chan Sokoto ma Hakan take yan wamako sun cika Gidan sai Harkan arziki akeyi Rana Daya Diza da Rumana sukayi walimarsu Ranar Laraba bayan kowacce tasha Lallinta da Gyaran kai da Jiki Diza ba wata kawa agefenta sai Diyar Anty Hadiza Meena Tasha makeup masu abu da abunsu Wajen kuwa Diza Catering ne suka zo suka Raba Snaka abun Yayi Taaari sosai,Rumana kuwa Basma na gefenta itace babar kawarta Mansur kuma Ga Sagir ga Mus"ab sune sa"aninsa Aranar Mus"ab ya Shigo suna Shashensu Tunda shashensu Hajja dai ya Cika da mata Washegari Alhamis Diza Tayi Bridal Shower anan Haraban Gidansu Sai Kuma Rumana sukayi Sister Evening Akuma Ranar ne Mastur ya iso da Daddare ya Jigata Domin Tafiyan Mota yayi bai Shiga Jirgi ba Wajen bayan Sallar Isha"i ya iso.
*Ki biya ki karanta cikin Salama Domin mace mai aji bata jiran Abun Sata sai dai ta mallaki nata 09069067488*
*Janafty...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...20*
*Bazan ce Allah ya isa Ko ban yafe ba,ga duk wanda ya karantamin Labari bai biya ba..Sai dai ya sani Akwai Nauyi da Hakkin Daya Dibar ma kansa nawa dana Mutanen da suka saka Kudinsu suka siya kuma Allah (Swa)Baya yafe Laifin wani da wani..Ki Biya ki karanta Cikin Salama Mace mai aji mallakan komai nata take yi batajiran Abun Sata 09069067488*
"Allah yasa ma tare da Sargent Inuwa yazo shi ya tukoshi Shiyasa bai galabaita sosai ba ammh duk wanda ya san Mastur ya gansa yanzu sai ya Janjanta Ramarsa Duk ya Lalace yayi baki kamar bashi ba ya kara Zama wani mara karkashi da kuzari kamar ba Namijin Duniya Mastur Habib Doguwa ba.
Sai da yayi wanka a Shashensu aka samar ma Sargent Inuwa Wajen kwana kana ya shiga Shashensu su Hajja ya gaisa da baki Suna ta Zolayansa da ango Hajja Kallo Daya tayi mai ta Fahimci ya kara ramewa Fiye da Zuwansa na baya,Ammh Saboda Mutane bata samu Damar mai mgana ba,Mansur ma sai da yayi mai mgana yana Taba wuyansa yana Fadin Yaya ka Rame Mansur din ne bai bama mganar Muhimmanci ba Yana ganin Mansur da abokansa Mus"ab da Sagir ammh Shi aboki ko daya bai dashi Daman amininsa Daya ne Kaninsa kuma Dan"uwansa Mansur bai yarda ya saki Jiki da kowa ba sai shi,ayanzu hakama Aboki Daya gareshi Shima Dan Sanda ne kamarsa Wato Acp Saleem kabir kumo Mijin Malika maleek Tare sukayi StaffCollage jos duk alokaci Daya aka Rarraba su wajen ayukkansu suna waya sosai Duk da Ba domin Salem din ba da Zumuncinsu bai kai haka ba Yanzu haka Zashi Daurin auran ammh Zasu hadu ne a sokoto.
Adaran suka samu Labarin an Maida Daurin auran Ranar asabar Saboda ba Lokaci ga Nisa kuma an fasa Tafiyar Jirgi sai Mota sai aka Dagashi Zuwa ranar asabar saboda a samu Ishashen Lokaci,Mastur bai da wani Shiri sai Shirin Mansur Shiyasa yana jinsa ne kawai yana Koramai jawabi ba Domin yayi mai Dinkunan Fitan angonci ba Da haka zai ci Bikin Domin bai Taba kawo Tunanin Dinka wani Sabon kaya saboda Bikin ba Tunda Baya gabansa Gabadaya ma Zullumi Tunani yake Taya zai Fara Rayuwa da Rumana wacce bai Taba Tsara Rayuwa da ita ba,Taya zai zauna Gida Daya da Mansur da Diza Wacce yake so aduk Duniya anya Zai iya..? Wannan Sadaukarwan bazata Raunana ba..? Tunani da Damuwa sun gama Shiga Jikinsa ya rasa Sukuni Haka ya Taho ba Domin ya samu Cikakken Natsuwa ba ko Madafa ba.
Washegari Jumma"a tun safe masu Tafiya Daurin Aure suka Shirya,Daddy da Baba Habibu sai Kawu Usman da wasu Makota,Sai Mansur da Sagir da Mus"ab sai Mastur da Sargent Inuwa wanda ke Tuka Motar Mastur din da Daddy ke Ciki da Baba Habibu da kawu Usman,Motar mansur kuma shi da Tawagarsa Sauran abokan nashi Duk achan Sokoto zasu Hadu dasu Harda Mutanen Maruka Su Baba Sule suma Duka achan Zasu Hadu.
Sai da sukayi sallar Jumma"a suka Dauki Hanya wajen 6pm suna garin Sokoto ko kafin suje Abba Duk ya kama musu Dakuna a Hotel,kusan Tare suka iso da su Baba sule da yayyinsa Sai Mijin Kanwar Mansur Sakina,Duka Hotel Daya Abba ya kama musu Suka zauna Saboda Chan Gidan ya Cika da Baki mata ana ta Hidima.
Saboda gajiyan da suka kwaso basu samu Fita ko"ina ba ko Mastur da Rumana ta Dameshi da kiran yazo bai Samu Fita ba agajiya yake ga Ciwon kai ga Damuwa wai yazo ya gaisa da kawayenta jinta kawai yake Wani Lokacin kuma Tsausayi tske bashi Domin Zata auri Zuciyar Data Riga ta yanke kauna Zuciyar Data Riga Ta gama Sadaukar da komai bata da komai atare da ita.
Washegari asabar Tun safe kowa ya gama Shiryawa Mansur da Mastur Shigansu iri Daya ne Shadda Fara Riga da wando da Babban Riga wacce akayi ma bakin aiki sai sukayi anfani da bakin agogo da Takalmi Sawu ciki baki da Hula baka Duka kuma Mansur ne ya Tanadar musu sai gashi sun Fito kamar basu ba Daman Tun Jiya a Zaria Mansur ya matsa sai da Mastur din ya Bisa sukaje sukayi gyaran kai aka Rage musu gashi aka gyara musu Sajensu,Mansur bakinsa yaki Rufuwa Sabanin Mastur da kadahan kadahan bamai gane Wani yanayi yake ciki Ba wanda ya Damu sanin Daman Shi din mai karancin Fara"a ne
Kafin su wuce Wamako sai da suka jira Tawagan Abokan Siyasan Mansur Mota wajen Goma Harda Motar parytn su Cike da matasa Shima Mastur akwai abokan aikinsa da suka zo..Acp Saleem kabir kumo ya cika alkawari yazo Shima yasha Farar Shadda kamar shine angon, Hakama Abokan kasuwancin su Abba da Daddy Dake nan Sokoto Baba Habibu kuma Tuni yabama abokan sa na Zaria Hakuri musamman yan kasuwansu Saboda Dawainiya ga Nisa Tare suka Rankaya duka gwanon Motocin suka Tafi Daurin Auran Wamako suka Fara Zuwa karfe 11am na safe aka Daura auran Mastur Habib Doguwa da Amaryarsa Rumana Mahammad Wamako kan Sadaki mai Daraja akofar agidan kakaninta wato Family House din gidansu Abba kenan Alhaji Hamza ya bada Auran Rumana Daddy ya karban masa,Daganan bayan gaisuwa da addu"an Zaman Lafiya basu wani bata Lokaci ba suka Dauki Hanyar Tureta Kowa kagani Cikin Farimciki ammh banda Mastur wanda Tunda aka Tabbatar dashi a matsayin Mijin Rumana yaji komai ya tsayamai bai kara wani motsin Kirki ba,Duk da kowa ya Lura da hakan ammh ba wanda ya Damu Sanin Halin Mastur din Mansur kuma basa ma Mota Daya yana chan Tare dasu Mus"ab bazai iya sanin wani Hali yake Ciki ba Suna Motar Saleem Kabir kumo ne shi kuma yasan yanayin Abokin nashi bai Matsamai da Mgana ba Duk da bai Taba Mganar auransa Dashi ba ammh ya Fahinci Wani abu Shiyasa ya Dafa Kafadarsa yana Fadin"Easy DCP..koma miye ka Daukeshi da Sauki..Watarana Zaakaji Dadim haka har ka kara Godema Allah..!
Gidaje Tun ana Saura kwana Hudu Biyar suka Fara cika yan Maruka duk sunxo Kannen Mansur su Sakina da Maryama da mardiya da mariya da Inna zainaba Inna karime da Bushara suka Dawo,makotansu da suka zauna aririwai ma duk sunzo Umma kuwa Danginta yan Sokoto Cike da gida da Dangin Daddy yan Tureta Chan Sokoto ma Hakan take yan wamako sun cika Gidan sai Harkan arziki akeyi Rana Daya Diza da Rumana sukayi walimarsu Ranar Laraba bayan kowacce tasha Lallinta da Gyaran kai da Jiki Diza ba wata kawa agefenta sai Diyar Anty Hadiza Meena Tasha makeup masu abu da abunsu Wajen kuwa Diza Catering ne suka zo suka Raba Snaka abun Yayi Taaari sosai,Rumana kuwa Basma na gefenta itace babar kawarta Mansur kuma Ga Sagir ga Mus"ab sune sa"aninsa Aranar Mus"ab ya Shigo suna Shashensu Tunda shashensu Hajja dai ya Cika da mata Washegari Alhamis Diza Tayi Bridal Shower anan Haraban Gidansu Sai Kuma Rumana sukayi Sister Evening Akuma Ranar ne Mastur ya iso da Daddare ya Jigata Domin Tafiyan Mota yayi bai Shiga Jirgi ba Wajen bayan Sallar Isha"i ya iso.
*Ki biya ki karanta cikin Salama Domin mace mai aji bata jiran Abun Sata sai dai ta mallaki nata 09069067488*
*Janafty...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...20*
*Bazan ce Allah ya isa Ko ban yafe ba,ga duk wanda ya karantamin Labari bai biya ba..Sai dai ya sani Akwai Nauyi da Hakkin Daya Dibar ma kansa nawa dana Mutanen da suka saka Kudinsu suka siya kuma Allah (Swa)Baya yafe Laifin wani da wani..Ki Biya ki karanta Cikin Salama Mace mai aji mallakan komai nata take yi batajiran Abun Sata 09069067488*
"Allah yasa ma tare da Sargent Inuwa yazo shi ya tukoshi Shiyasa bai galabaita sosai ba ammh duk wanda ya san Mastur ya gansa yanzu sai ya Janjanta Ramarsa Duk ya Lalace yayi baki kamar bashi ba ya kara Zama wani mara karkashi da kuzari kamar ba Namijin Duniya Mastur Habib Doguwa ba.
Sai da yayi wanka a Shashensu aka samar ma Sargent Inuwa Wajen kwana kana ya shiga Shashensu su Hajja ya gaisa da baki Suna ta Zolayansa da ango Hajja Kallo Daya tayi mai ta Fahimci ya kara ramewa Fiye da Zuwansa na baya,Ammh Saboda Mutane bata samu Damar mai mgana ba,Mansur ma sai da yayi mai mgana yana Taba wuyansa yana Fadin Yaya ka Rame Mansur din ne bai bama mganar Muhimmanci ba Yana ganin Mansur da abokansa Mus"ab da Sagir ammh Shi aboki ko daya bai dashi Daman amininsa Daya ne Kaninsa kuma Dan"uwansa Mansur bai yarda ya saki Jiki da kowa ba sai shi,ayanzu hakama Aboki Daya gareshi Shima Dan Sanda ne kamarsa Wato Acp Saleem kabir kumo Mijin Malika maleek Tare sukayi StaffCollage jos duk alokaci Daya aka Rarraba su wajen ayukkansu suna waya sosai Duk da Ba domin Salem din ba da Zumuncinsu bai kai haka ba Yanzu haka Zashi Daurin auran ammh Zasu hadu ne a sokoto.
Adaran suka samu Labarin an Maida Daurin auran Ranar asabar Saboda ba Lokaci ga Nisa kuma an fasa Tafiyar Jirgi sai Mota sai aka Dagashi Zuwa ranar asabar saboda a samu Ishashen Lokaci,Mastur bai da wani Shiri sai Shirin Mansur Shiyasa yana jinsa ne kawai yana Koramai jawabi ba Domin yayi mai Dinkunan Fitan angonci ba Da haka zai ci Bikin Domin bai Taba kawo Tunanin Dinka wani Sabon kaya saboda Bikin ba Tunda Baya gabansa Gabadaya ma Zullumi Tunani yake Taya zai Fara Rayuwa da Rumana wacce bai Taba Tsara Rayuwa da ita ba,Taya zai zauna Gida Daya da Mansur da Diza Wacce yake so aduk Duniya anya Zai iya..? Wannan Sadaukarwan bazata Raunana ba..? Tunani da Damuwa sun gama Shiga Jikinsa ya rasa Sukuni Haka ya Taho ba Domin ya samu Cikakken Natsuwa ba ko Madafa ba.
Washegari Jumma"a tun safe masu Tafiya Daurin Aure suka Shirya,Daddy da Baba Habibu sai Kawu Usman da wasu Makota,Sai Mansur da Sagir da Mus"ab sai Mastur da Sargent Inuwa wanda ke Tuka Motar Mastur din da Daddy ke Ciki da Baba Habibu da kawu Usman,Motar mansur kuma shi da Tawagarsa Sauran abokan nashi Duk achan Sokoto zasu Hadu dasu Harda Mutanen Maruka Su Baba Sule suma Duka achan Zasu Hadu.
Sai da sukayi sallar Jumma"a suka Dauki Hanya wajen 6pm suna garin Sokoto ko kafin suje Abba Duk ya kama musu Dakuna a Hotel,kusan Tare suka iso da su Baba sule da yayyinsa Sai Mijin Kanwar Mansur Sakina,Duka Hotel Daya Abba ya kama musu Suka zauna Saboda Chan Gidan ya Cika da Baki mata ana ta Hidima.
Saboda gajiyan da suka kwaso basu samu Fita ko"ina ba ko Mastur da Rumana ta Dameshi da kiran yazo bai Samu Fita ba agajiya yake ga Ciwon kai ga Damuwa wai yazo ya gaisa da kawayenta jinta kawai yake Wani Lokacin kuma Tsausayi tske bashi Domin Zata auri Zuciyar Data Riga ta yanke kauna Zuciyar Data Riga Ta gama Sadaukar da komai bata da komai atare da ita.
Washegari asabar Tun safe kowa ya gama Shiryawa Mansur da Mastur Shigansu iri Daya ne Shadda Fara Riga da wando da Babban Riga wacce akayi ma bakin aiki sai sukayi anfani da bakin agogo da Takalmi Sawu ciki baki da Hula baka Duka kuma Mansur ne ya Tanadar musu sai gashi sun Fito kamar basu ba Daman Tun Jiya a Zaria Mansur ya matsa sai da Mastur din ya Bisa sukaje sukayi gyaran kai aka Rage musu gashi aka gyara musu Sajensu,Mansur bakinsa yaki Rufuwa Sabanin Mastur da kadahan kadahan bamai gane Wani yanayi yake ciki Ba wanda ya Damu sanin Daman Shi din mai karancin Fara"a ne
Kafin su wuce Wamako sai da suka jira Tawagan Abokan Siyasan Mansur Mota wajen Goma Harda Motar parytn su Cike da matasa Shima Mastur akwai abokan aikinsa da suka zo..Acp Saleem kabir kumo ya cika alkawari yazo Shima yasha Farar Shadda kamar shine angon, Hakama Abokan kasuwancin su Abba da Daddy Dake nan Sokoto Baba Habibu kuma Tuni yabama abokan sa na Zaria Hakuri musamman yan kasuwansu Saboda Dawainiya ga Nisa Tare suka Rankaya duka gwanon Motocin suka Tafi Daurin Auran Wamako suka Fara Zuwa karfe 11am na safe aka Daura auran Mastur Habib Doguwa da Amaryarsa Rumana Mahammad Wamako kan Sadaki mai Daraja akofar agidan kakaninta wato Family House din gidansu Abba kenan Alhaji Hamza ya bada Auran Rumana Daddy ya karban masa,Daganan bayan gaisuwa da addu"an Zaman Lafiya basu wani bata Lokaci ba suka Dauki Hanyar Tureta Kowa kagani Cikin Farimciki ammh banda Mastur wanda Tunda aka Tabbatar dashi a matsayin Mijin Rumana yaji komai ya tsayamai bai kara wani motsin Kirki ba,Duk da kowa ya Lura da hakan ammh ba wanda ya Damu Sanin Halin Mastur din Mansur kuma basa ma Mota Daya yana chan Tare dasu Mus"ab bazai iya sanin wani Hali yake Ciki ba Suna Motar Saleem Kabir kumo ne shi kuma yasan yanayin Abokin nashi bai Matsamai da Mgana ba Duk da bai Taba Mganar auransa Dashi ba ammh ya Fahinci Wani abu Shiyasa ya Dafa Kafadarsa yana Fadin"Easy DCP..koma miye ka Daukeshi da Sauki..Watarana Zaakaji Dadim haka har ka kara Godema Allah..!