Sashe 81
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Diza ta kan kula Sagir Darajan iyayenta,Shiyasa in yazo ta kan Saukeshi nan Falon Farko Mama Fadime ta cikamai gabansa da kayan Ciye ciye da Shaye Shaye,Takan zauna suyi hira wanda yawan Hiran mganar Sagir itace ta bashi Izini ya Turo mgatansa,,Batace mai komai ba Saboda bata da tacewa ta kasa Bashi Damar Dayake so har yanzu Domin bata Taba son Sagir ba Akwai dai Tana Kulashi ne Saboda Yadda yake wajen Marigayi Mansur da kuma Darajan su Daddy da Baba Habibu Kowa yanuna mata Sagir ne ya Dace da ita.
A irin wannan Zaman ne Mastur ya Cimmusu ya Dawo jiya Cikin Dare,sai ya sauka agida sai da Safe bayan ya kai Rumana asibiti ya Dawo sai ya Fara shiga wajen su Hajja suka gaisa Daganan yashiga gidan yagaida Daddy da Mommy sai kuma yaga Diza da Mansur karami.
Sai dai yana Shigowa yayi kyakyawan gani Sagir Zaune afalon Farko Yana Dauke da Mansur karami Yana ta wasansa Dauke da Chaculate a Hannunsa,Diza na gefensa Tana Sanye da Riga da Siket na wata Atamfa mai kalan ja sai Tayi amfani da jan Mayafi batayi kwalliya ba sai dai Fuskarta tayu wasai da ita.
Dukkansu basu Lura da Shigowarsa ba Sagir ne ta ma Diza mgana ko nace Roko kan ta Bashi Dama yana so yayi Tafiya ta kamashi Zuwa Abuja sai nan da Sati Biyu zai dawo yana so Ta bashi Dama kafin ya Tafi ya Turo magabatanss,Diza shuru Tayi kanta na kasa Tana jinsa Basu san da Wanzuwar Mastur a Falon ba wanda Zuciyarsa ta Buga Sau uku alokaci Daya kansa ya Sara Kafafuwansa suka Fara rawa kamar bazasu iya Daukansa ba ya Juya Cikin karfin Hali da Niyar barin Falon.
Mansur karami Daya gansa ya Fara Zillo ajikin Sagir yana Fadin"Baba..Baba.."
Wanda ya jawo hankalim Diza suka juya inda suka ji Mansur karami na kallo yana kiran Baba suka ga Mastur ya juya baya yana Shirin Tafiya gaban Diza ya Fadi Ras Sagir kuma sai ya Mike ya Saki Mansur karami yana Fadin"Wayon Little Mansur akwai yawa..Jibi yaga Babansa ya ganesa..Jeka wajen Baba Mastur.."yafada yana Sakinsa da gudu kuwa ya Tafi garesa Mastur ya Jiyo yana Boye Halin Dayake Ciki ya Durkusa ya Tarbi Mansur ya Rumgumesa yana Sakin Numfashi.
Shima Mansur din haka ya Lafe ajikinsa kamar wani mage Mikewa Mastur yayi ya Daukesa Tsab ya Daga sama yana mai wasa Shi kuma yana Bangala Dariya Daga Sagir din ne har Diza suna Tsaye ne suna kallonsu
Mastur ya kalli Sweet din Hannun Mansur karami yana Fadin"Waya siya maka Sweet My Son.? Mama ce..?
Kai ga girgiza ya nuna Sagir yana Fadi Cikin gwarancinsa"uncu ne..! Wato Uncle ne sai da Mastur yayi Dariya Lokaci Daya ya shafa Kumatunsa yana Fadin"My Son ya Girma"Shima kumatunsa ya shafa yana Dariya da gwarancinsa
Sagir ya karisa gaban Mastur Lokaci Daya ya bashi Hannu sukayi Musabaha.
Sagir yace"Tun bayan Rasuwar nan bamu kara Haduwa ba Yaya mastur ba sai yau.!
Mastur yace"Hakane..Kasan yanayin aikim mu sai a Hankali ko nazo gida bama wuce kwana Daya zuwa Biyu..!
Sagir ya jinjina Kai yana Fadin"Hakane Allah ya Taimaka.."Mastur ya amsa da Ameen yana Satan kallon Diza da Duk tayi wani irin Zuciyarsa Bugawa takeyi bayaso Abunda yake Hasashe ya zama Haka din ne To in ba haka ba me zai kawosa Har Cikin Falo kuma suna Zaune Shi da Diza ayanayi na Masoya.
Bai gama mamaki ba yaji Sagir na Fadin"Yaya Neman iro muka zo..Kasa baki Diza ta amincemin Na turo mgabatana tun bayan Haihuwam Mansur karami nake Binta taki Bani Dama kuma su Daddy sunce bazasu yi mata Dole ba a Taimakamin Baban yaya..!
Ya Karishe Fada yana Sosa Keya irin na kunya din nan Shi kuwa Mastur ji yayi kamar Sagir ya Bigamai Guduma atsakar kansa Bai san sadda ya Dago kansa yana Bin Diza da wani Kallo ba wanda itama Ta Dago tana Ganin yanayim Kallon Da bai taba mata ba kenan mganar ta Dade ba wanda ya Taba gayamai?
Dakyar ya iya Sarrafa kansa ya Bude baki yace ma Sagir"Haba kada ka damu..Indai Tana sonka Zata baka Dama kada ka Saremana Tun yanzu..!
Yafada Lokaci yana kallon Diza da wani yanayin da sai da ta Sadda kansa kasa bai kara bi ta kansu ba yayi ma Sagir sallama ya Fice Dauke da Mansur Karami wanda ke tamai gwaranci bai ma Jinsa Zuciyarsa da gangar Jikinsa sun Tafi yanayi wanda ya Dade bai jisu ba.
Har ya kai Falon Hajja baya Cikin Hayyacinsa,Sai da yaji Hajja nama Mansur Wasa cikin wani yanayi ya Dago ido yana kallon Hajja Cikin Muryan sanyi yace"Hajja wai da gaske ne Sagir na Nemam auran Diza Tun Tuni..?
Hajja Data dauke da Mansur ta ijiyeshi Tana Fadim"Eh Wlh..Tun Haihuwan Mansur karami yake ta Bin Diza ammh Taki bashi Daman yayi mgana da Babanka da Alhaji sukuma sumce Zabi na wajenta nasu kawai Shawara ne da addu"a Wlh yaron Kirki ne Koda yauahe baya gajiya da Hidima bamu nan ba Har Cham maruka yana Zuwa Lokaci Bayan Lokaci ya Duba Sulen kuma nidai aganina ya Dace da Khadija da Zaka saka baki kila ta Amimce Baban Mutum!
Zuru kawai yayi ma Hajja da ido Har sai da ta Tsorata Cikin Firgita Tace"Lafiya kuwa Babban Mutum..? Ganin irin yadda ya Saka mata ido ne abun ya bata Tsoro.
Mirmishin Dayafi kuka Ciwo yayi mata Kawai ya Mike yana Fadin"Bakomai Hajja.."Daganan ya sa kai ya fice Hajja da ta Bisa da kallon mamaki Kafin ta gyada kai Tana so ta Fahimci Meya samu Dan natane Lokaci Daya haka bata da mai bata wannan amsan.
Daga nan gida ya koma Yana Tuki yana ji Zuciyarsa kamar Zata Fashee saboda Radadin Datake yimishi Allah ne ya kawosa Gida Lafiya.
Bedroom din Rumana yaje ya kwanta yana jin kamar Sanyi zai kamashi Zazzabi sai Ciwon kai,nan ya wuni yana Fama da Zuciyarsa ko abinci bai iya Sakama Cikinsa ba yana ci wayarsa na Neman agaji ya kasa Tashi ya Duba salla ma Azahar da La"asar ya Hada lokaci Daya
Rumana Da tashi Daga wajen aiki Tayi ta kiransa bai Dauka ba sai Tayi Tunanin bai kusa da wayar ne saisuka Hau Motar Haya ita da Aisha Bala Tunda batazo da Motarta ba,gabda mangariba ta Shigo Gidan shuru Tasan Mastur yana nan Tunda Taga Shashennata a Bude kuma taga Motarsa sai dai Tayi mamakin ganinsa agida,Bata kara mamaki ba Sai ta shiga Bedroom dinta tagansa kwance Cikin Blanlet Yana rawan sanyi Cikin Tashin Hankali tayi wurgi da Jakar hannunta ta Fada kansa Tana Tambayansa Meya samesa..?
Jinta kusa dashi da Muryanta yasa Rauninsa ya kara Bayyana ya tashi Zaune Lokaci Daya ya Rumgumeta sai yaji Hawayensa sun kawo Cikin wata irin Murya yace"Na kara rasata Rumana..Na kara rasata akaro na Biyu..!
Yafada Lokaci Daya Hawayensa na gangarowa abayanta.
Cikin Rudewa Rumana take jin Mastur yana kuka wanda Kukansa Da Tataba gani Rasuwar Mansur sai gashi yau yana kuka Saboda Diza Ta Tabbata akanta yake mgana Saboda Tana asibitin Dizan ta kirata Tana gayamata bata san yadda Zatayi ma Mastur din Bayani ba Yaganta da Sagir Daman tasan haka Zata Faru Shi Tayi ta Gudun Faruwarsa.
dago kansa Tayi Tana Fadin"Ita wacece ka kara rasawa kuma.?
Ta tambayeshi Tana kallonsa Runtse ido kawai yayi ya koma ya kwanta yana Kokarin Goge Hawayensa baisan ta Rika tagani ba.
Cikim karfin Hali yace"Dafamin Ruwan Zafi nasha Tea..Duk wunin yau banci komai ba..!
Yafada yana kokarin Saita kansa Daga Barambaraman daya kusa yi.
Rumana sai tayi Mirmishim Dayafi kuka ciwo ta juya ta Fice,Tana Sharee kwallar Data Taho amata afili ta Furta.."Ina son Mijina..So na gaskiya bazan bari saboda Soyayyar Diza yasa rasashi ba..Zan yi kokari naga ka samu Cikar Burinka Mastur..Insha Allahu Zan Sadaukar da Soyayyar danike maka wajen ganin ka mallaki Zabin Ranka Diza da yardan Allah..!
*Shakira...*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....37*
*Ki biya ki karanta cikin Salama da Aminci 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran abun sata*
"Ranar haka Rumana ta kwana Hidima da Mastur wanda ya kwana bai yi barci ba ga Ciwon kai ga jiri ga Ciwon da kirjinsa keyi yadda suka ga Rana haka sukaga Dare Rumana Tun Tana Daurewa sai ta saka kuka,Domin yaki yarda ta kaishi asibiti Ballatana ta kira wani Daga chan Hanwa..
Washegari ma ko Sallar asuba sai a zaune yayi ta,dakyar shima da Taimakon Rumana Ta Fita ta Hado mai Tea Ganin Tun jiya bai ci komai ba Kuma yace bazai iya cin Wani abu ba Rabonsa da wani abu Tun Tea din Data Hadomai jiya,Shima kadan ya sha Cikin Dare kuwa sai da ya amayar dashi.
Ta kawo mai Tea din Tana ta Faman Lallashinsa yasha yaki sha Sai ta saka mai kuka Kukanta na Dagamai Hankali Cikin karfin Hali ya Mike Zaune kan gado yama jin kamar kansa zai tsage gida Biyu ya Dafe kan nashi da Hannu Daya kafin ya kalleta Cikin Lumsassun Idanuwansa da suka Chanza Launi Tun jiya yace"Ruma..Wannan kukan fa..? Kina so ki kashe ni ne..,?
Yafada yana Sakin Nishi Nishi Sama sama ta kalleshi Cikin wani yanayi Lokaci Daya taji Kishi Ya Turniketa acikin ranta Tace"In ni ban kashe ba ai Ita Zata kasheka.."Bata sani ba afili Tayi mganar kuma ya jita shiyasa ya Sakarmata ido yana kallonta Cikin mamakinta bai kawo ma Ransa ta san Damuwarsa ba Shiyasa bai Hasasho ma kansa ba sai ya Tunanin kila kalamansa na Jiya Tayi amfani ta Fadi haka.
Hannu ya mika mata ya karbi Mug din Tea,Filet din Soyayyan Dankalin Turawan Dake hannunta ta nuna mai kai ya girgiza yana Fadin"Bazam iya ci ba..!
Kallonsa tayi kawai kafin ta kada kai ta koma Kichen Ta Fito kenan Taji wayarta na kara Aisha Bala ce ta Dauka sukayi mgana Daman ta kiratane da Safe ta Fadamata yau bazata samu zuwa ba Mastur ba Lafiya tayi mata aikinta na yau Zata Rama mata Aisha tace ba mtsala Dayake ma sun kusa gama Service dinsu Rumana Tariga ta Fadama Abba Ba aiki Zatayi ba Residency take so tayi Ta samu kwarewa kan Abunda ya shafi yara,Har Mastur din Tayi mgana Dashi kuma ya bata Goyon baya Zata Nema ko Uduth ko Atbu,inda ta samu anan Zatayi Sai dai tana Fatan Samu Zaria Saboda Auranta.
A irin wannan Zaman ne Mastur ya Cimmusu ya Dawo jiya Cikin Dare,sai ya sauka agida sai da Safe bayan ya kai Rumana asibiti ya Dawo sai ya Fara shiga wajen su Hajja suka gaisa Daganan yashiga gidan yagaida Daddy da Mommy sai kuma yaga Diza da Mansur karami.
Sai dai yana Shigowa yayi kyakyawan gani Sagir Zaune afalon Farko Yana Dauke da Mansur karami Yana ta wasansa Dauke da Chaculate a Hannunsa,Diza na gefensa Tana Sanye da Riga da Siket na wata Atamfa mai kalan ja sai Tayi amfani da jan Mayafi batayi kwalliya ba sai dai Fuskarta tayu wasai da ita.
Dukkansu basu Lura da Shigowarsa ba Sagir ne ta ma Diza mgana ko nace Roko kan ta Bashi Dama yana so yayi Tafiya ta kamashi Zuwa Abuja sai nan da Sati Biyu zai dawo yana so Ta bashi Dama kafin ya Tafi ya Turo magabatanss,Diza shuru Tayi kanta na kasa Tana jinsa Basu san da Wanzuwar Mastur a Falon ba wanda Zuciyarsa ta Buga Sau uku alokaci Daya kansa ya Sara Kafafuwansa suka Fara rawa kamar bazasu iya Daukansa ba ya Juya Cikin karfin Hali da Niyar barin Falon.
Mansur karami Daya gansa ya Fara Zillo ajikin Sagir yana Fadin"Baba..Baba.."
Wanda ya jawo hankalim Diza suka juya inda suka ji Mansur karami na kallo yana kiran Baba suka ga Mastur ya juya baya yana Shirin Tafiya gaban Diza ya Fadi Ras Sagir kuma sai ya Mike ya Saki Mansur karami yana Fadin"Wayon Little Mansur akwai yawa..Jibi yaga Babansa ya ganesa..Jeka wajen Baba Mastur.."yafada yana Sakinsa da gudu kuwa ya Tafi garesa Mastur ya Jiyo yana Boye Halin Dayake Ciki ya Durkusa ya Tarbi Mansur ya Rumgumesa yana Sakin Numfashi.
Shima Mansur din haka ya Lafe ajikinsa kamar wani mage Mikewa Mastur yayi ya Daukesa Tsab ya Daga sama yana mai wasa Shi kuma yana Bangala Dariya Daga Sagir din ne har Diza suna Tsaye ne suna kallonsu
Mastur ya kalli Sweet din Hannun Mansur karami yana Fadin"Waya siya maka Sweet My Son.? Mama ce..?
Kai ga girgiza ya nuna Sagir yana Fadi Cikin gwarancinsa"uncu ne..! Wato Uncle ne sai da Mastur yayi Dariya Lokaci Daya ya shafa Kumatunsa yana Fadin"My Son ya Girma"Shima kumatunsa ya shafa yana Dariya da gwarancinsa
Sagir ya karisa gaban Mastur Lokaci Daya ya bashi Hannu sukayi Musabaha.
Sagir yace"Tun bayan Rasuwar nan bamu kara Haduwa ba Yaya mastur ba sai yau.!
Mastur yace"Hakane..Kasan yanayin aikim mu sai a Hankali ko nazo gida bama wuce kwana Daya zuwa Biyu..!
Sagir ya jinjina Kai yana Fadin"Hakane Allah ya Taimaka.."Mastur ya amsa da Ameen yana Satan kallon Diza da Duk tayi wani irin Zuciyarsa Bugawa takeyi bayaso Abunda yake Hasashe ya zama Haka din ne To in ba haka ba me zai kawosa Har Cikin Falo kuma suna Zaune Shi da Diza ayanayi na Masoya.
Bai gama mamaki ba yaji Sagir na Fadin"Yaya Neman iro muka zo..Kasa baki Diza ta amincemin Na turo mgabatana tun bayan Haihuwam Mansur karami nake Binta taki Bani Dama kuma su Daddy sunce bazasu yi mata Dole ba a Taimakamin Baban yaya..!
Ya Karishe Fada yana Sosa Keya irin na kunya din nan Shi kuwa Mastur ji yayi kamar Sagir ya Bigamai Guduma atsakar kansa Bai san sadda ya Dago kansa yana Bin Diza da wani Kallo ba wanda itama Ta Dago tana Ganin yanayim Kallon Da bai taba mata ba kenan mganar ta Dade ba wanda ya Taba gayamai?
Dakyar ya iya Sarrafa kansa ya Bude baki yace ma Sagir"Haba kada ka damu..Indai Tana sonka Zata baka Dama kada ka Saremana Tun yanzu..!
Yafada Lokaci yana kallon Diza da wani yanayin da sai da ta Sadda kansa kasa bai kara bi ta kansu ba yayi ma Sagir sallama ya Fice Dauke da Mansur Karami wanda ke tamai gwaranci bai ma Jinsa Zuciyarsa da gangar Jikinsa sun Tafi yanayi wanda ya Dade bai jisu ba.
Har ya kai Falon Hajja baya Cikin Hayyacinsa,Sai da yaji Hajja nama Mansur Wasa cikin wani yanayi ya Dago ido yana kallon Hajja Cikin Muryan sanyi yace"Hajja wai da gaske ne Sagir na Nemam auran Diza Tun Tuni..?
Hajja Data dauke da Mansur ta ijiyeshi Tana Fadim"Eh Wlh..Tun Haihuwan Mansur karami yake ta Bin Diza ammh Taki bashi Daman yayi mgana da Babanka da Alhaji sukuma sumce Zabi na wajenta nasu kawai Shawara ne da addu"a Wlh yaron Kirki ne Koda yauahe baya gajiya da Hidima bamu nan ba Har Cham maruka yana Zuwa Lokaci Bayan Lokaci ya Duba Sulen kuma nidai aganina ya Dace da Khadija da Zaka saka baki kila ta Amimce Baban Mutum!
Zuru kawai yayi ma Hajja da ido Har sai da ta Tsorata Cikin Firgita Tace"Lafiya kuwa Babban Mutum..? Ganin irin yadda ya Saka mata ido ne abun ya bata Tsoro.
Mirmishin Dayafi kuka Ciwo yayi mata Kawai ya Mike yana Fadin"Bakomai Hajja.."Daganan ya sa kai ya fice Hajja da ta Bisa da kallon mamaki Kafin ta gyada kai Tana so ta Fahimci Meya samu Dan natane Lokaci Daya haka bata da mai bata wannan amsan.
Daga nan gida ya koma Yana Tuki yana ji Zuciyarsa kamar Zata Fashee saboda Radadin Datake yimishi Allah ne ya kawosa Gida Lafiya.
Bedroom din Rumana yaje ya kwanta yana jin kamar Sanyi zai kamashi Zazzabi sai Ciwon kai,nan ya wuni yana Fama da Zuciyarsa ko abinci bai iya Sakama Cikinsa ba yana ci wayarsa na Neman agaji ya kasa Tashi ya Duba salla ma Azahar da La"asar ya Hada lokaci Daya
Rumana Da tashi Daga wajen aiki Tayi ta kiransa bai Dauka ba sai Tayi Tunanin bai kusa da wayar ne saisuka Hau Motar Haya ita da Aisha Bala Tunda batazo da Motarta ba,gabda mangariba ta Shigo Gidan shuru Tasan Mastur yana nan Tunda Taga Shashennata a Bude kuma taga Motarsa sai dai Tayi mamakin ganinsa agida,Bata kara mamaki ba Sai ta shiga Bedroom dinta tagansa kwance Cikin Blanlet Yana rawan sanyi Cikin Tashin Hankali tayi wurgi da Jakar hannunta ta Fada kansa Tana Tambayansa Meya samesa..?
Jinta kusa dashi da Muryanta yasa Rauninsa ya kara Bayyana ya tashi Zaune Lokaci Daya ya Rumgumeta sai yaji Hawayensa sun kawo Cikin wata irin Murya yace"Na kara rasata Rumana..Na kara rasata akaro na Biyu..!
Yafada Lokaci Daya Hawayensa na gangarowa abayanta.
Cikin Rudewa Rumana take jin Mastur yana kuka wanda Kukansa Da Tataba gani Rasuwar Mansur sai gashi yau yana kuka Saboda Diza Ta Tabbata akanta yake mgana Saboda Tana asibitin Dizan ta kirata Tana gayamata bata san yadda Zatayi ma Mastur din Bayani ba Yaganta da Sagir Daman tasan haka Zata Faru Shi Tayi ta Gudun Faruwarsa.
dago kansa Tayi Tana Fadin"Ita wacece ka kara rasawa kuma.?
Ta tambayeshi Tana kallonsa Runtse ido kawai yayi ya koma ya kwanta yana Kokarin Goge Hawayensa baisan ta Rika tagani ba.
Cikim karfin Hali yace"Dafamin Ruwan Zafi nasha Tea..Duk wunin yau banci komai ba..!
Yafada yana kokarin Saita kansa Daga Barambaraman daya kusa yi.
Rumana sai tayi Mirmishim Dayafi kuka ciwo ta juya ta Fice,Tana Sharee kwallar Data Taho amata afili ta Furta.."Ina son Mijina..So na gaskiya bazan bari saboda Soyayyar Diza yasa rasashi ba..Zan yi kokari naga ka samu Cikar Burinka Mastur..Insha Allahu Zan Sadaukar da Soyayyar danike maka wajen ganin ka mallaki Zabin Ranka Diza da yardan Allah..!
*Shakira...*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....37*
*Ki biya ki karanta cikin Salama da Aminci 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran abun sata*
"Ranar haka Rumana ta kwana Hidima da Mastur wanda ya kwana bai yi barci ba ga Ciwon kai ga jiri ga Ciwon da kirjinsa keyi yadda suka ga Rana haka sukaga Dare Rumana Tun Tana Daurewa sai ta saka kuka,Domin yaki yarda ta kaishi asibiti Ballatana ta kira wani Daga chan Hanwa..
Washegari ma ko Sallar asuba sai a zaune yayi ta,dakyar shima da Taimakon Rumana Ta Fita ta Hado mai Tea Ganin Tun jiya bai ci komai ba Kuma yace bazai iya cin Wani abu ba Rabonsa da wani abu Tun Tea din Data Hadomai jiya,Shima kadan ya sha Cikin Dare kuwa sai da ya amayar dashi.
Ta kawo mai Tea din Tana ta Faman Lallashinsa yasha yaki sha Sai ta saka mai kuka Kukanta na Dagamai Hankali Cikin karfin Hali ya Mike Zaune kan gado yama jin kamar kansa zai tsage gida Biyu ya Dafe kan nashi da Hannu Daya kafin ya kalleta Cikin Lumsassun Idanuwansa da suka Chanza Launi Tun jiya yace"Ruma..Wannan kukan fa..? Kina so ki kashe ni ne..,?
Yafada yana Sakin Nishi Nishi Sama sama ta kalleshi Cikin wani yanayi Lokaci Daya taji Kishi Ya Turniketa acikin ranta Tace"In ni ban kashe ba ai Ita Zata kasheka.."Bata sani ba afili Tayi mganar kuma ya jita shiyasa ya Sakarmata ido yana kallonta Cikin mamakinta bai kawo ma Ransa ta san Damuwarsa ba Shiyasa bai Hasasho ma kansa ba sai ya Tunanin kila kalamansa na Jiya Tayi amfani ta Fadi haka.
Hannu ya mika mata ya karbi Mug din Tea,Filet din Soyayyan Dankalin Turawan Dake hannunta ta nuna mai kai ya girgiza yana Fadin"Bazam iya ci ba..!
Kallonsa tayi kawai kafin ta kada kai ta koma Kichen Ta Fito kenan Taji wayarta na kara Aisha Bala ce ta Dauka sukayi mgana Daman ta kiratane da Safe ta Fadamata yau bazata samu zuwa ba Mastur ba Lafiya tayi mata aikinta na yau Zata Rama mata Aisha tace ba mtsala Dayake ma sun kusa gama Service dinsu Rumana Tariga ta Fadama Abba Ba aiki Zatayi ba Residency take so tayi Ta samu kwarewa kan Abunda ya shafi yara,Har Mastur din Tayi mgana Dashi kuma ya bata Goyon baya Zata Nema ko Uduth ko Atbu,inda ta samu anan Zatayi Sai dai tana Fatan Samu Zaria Saboda Auranta.