Sashe 31
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kowa ya kirashi a waya yamai ya jiki,Hatta da Abba da Umma Dake sokoto sun ji Labari kuma sun Kirashi Daddy ya gayamasu Rumana ma ta Kirashi Har sau Biyu Tayi mai Sannu da Jiki kuma Text dinta yana Shigowa Wayarsa Lokaci bayan Lokaci na kulawa Gareshi bai taba bi takai ba,Diza ma ta kirashi ammh bai Daga ba,Domin bashi da wannan kwarin gwiwan kwana yake baya Barci Sallah kawai yake yana Rokon Allah ya bashi Juriya ya kuma yaye mishi Soyayyar Diza acikin Ransa ya bashi Ikon kauda kai da Sadaukarwa Gashi nan ne dai kamar yana Tsaye ammh Cikin Lokaci kadan Ramarsa Ta Bayyana wanda yake Daga Cikin Zuciyarsa ne Lalle Soyayyar Bala"i ce Tana Azabatar da masu yinta bai Taba Zaton Soyayyar Diza Zata iya maidashi haka ba sai gashi Cikin kwanaki Kadan Rayuwarsa ta Fara Sauya kwana yake da Mugun Ciwon kai,kuma yana shan mgangunan da likita ya Bashi Sai dai baya kiyayewa da yawan Tunani Mansur bai kara Tadamai mganar ba ganin Halin Dayake Ciki Shima bai yarda sun kara Tattauna mganar ba kada wannan karon Mansur ya Fahinci wani abu Wanda baya Fatan Hakan Ta Faru..!
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
*Shakira...*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£5ï¸âƒ£*
"Rumana taje tayi Jarabawan gwaji a asibitin Uduth na Intenship dinta kuma Alhamdulillah ta samu nasara,zasu fara dis coming Monday Taje Lagos ta karbo Result dinta daya riga yayi Ready Lokaci daya kuma nan da sati uku Makarantar zatayi Bikin Yayesu wato Indection dinsu suna ta Shirye Shiryensu.
Cikin Nasara Rumana ta Fara Intenship dinta asibitin Uduth,ba kwana take yi ba Ranar Datake da aiki Tana zuwa ta Dawo ne Tunda an kawo Motarta Kirar 4matic,Bata da mtsalan komai Gefe Daya kuma ita da iyayanta suna ta Shirya Shiryan Indaction dinsu Umma ta saka an yimata Littafi da jaka mai Dauke da Hotonta na Rabo Sai Kofuna kanana na Shan Shayi Na Tangaran da Farantin Voul na Cin nama ko Saka Miya,Daddy kuma yayi mata Key holder mai Dauke da Hotonta,sannan kuma Umma ta Kira Mommy ta mata mganar su Cake da Donout da Sauran kayan Fulawan da za"a raba achan in sun isa Mommy tace ai Ta kwana Gidan Sauki Ta Dauki Nauyin komai Diza bangaranta kenan Komai zai Tafi Daidai da wannan mganar Mommy Tayi ma Diza mgana kan Tana son Tayi mata Kowannen Spicess 300 each,Tana son Spring rol sai Samosa Duka ayisa ana Gobe Tafiyarsu Saboda sai sun je Chan Sokoto Zasu Tafi Tare da Su Umma Diza Batayi kasa agwiwa ba Ta Kira Merry ta gayamata kuma ta bata a Rubuce Kuma taje da Kanta Taga yadda aikin ke tafiya,Dayake bangaran makeup dinta ta samu wata ma"ikaciya mai kwazo mai suna Madina itama Qualified ce kan Harkan kwalliyan da gyaran Jiki yanzu Har gyaran Kafa Diza sunayi a wajen sai aikin yazo mata Cikin Sauki Saboda Abun na Mommy ne da kanta Take Zagewa anayin Komai da kanta Saboda Tana so komai ya tafi daidai.
Mansur yasan da Labarin Zuwa Lagos yasan Rumana sai dai ba wani kyakyawan sani bane,Mastur kuma Abba da kanshi ya kirashi ya gayamai Kuma zai ji Dadi in zai samu zuwa Sai dai Mastur din bai da Ra"ayin zuwa ahalin Dayake ciki na Bama kansa kwarin Gwiwa kuma sunyi mgana da Daddy yace Dukkamsu Zasu Tafi Harda Diza Mommy kuma Tace Zata Roki Baba Habibu Ya bar Hajja da Aiya su Tafi Tare dasu,Jin haka yasa bai saka ma ransa ma zai je ba bayaso yaje Kowa ya Fahimci Halin Dayake Ciki..Domin ya Rame sosai sai Dan Wuya Duk yayi Zuru Zuru ga Rashin Barci ga Ciwon kai Bayason ya koma asibiti ace za"a kara kwantar Dashi yana so ya zama Very Strong ne baya son Saboda Mace ya kwanta Warwars Har wata Cuta ta kamashi kuma baya son koda wasa a Fahimci ya Taba son Diza acikin Ransa Shiyasa ya bama Abba Excuse da cewa aiki ya Rike shi bazai samu zuwa ba.
Abba ya Fahimceshi yace bakomai jin haka yasa Mastur ya kira Baba Habibu sukayi mgana kan ya bar Hajja da Aiya su Tafi Tare Baba Habibu yace ayi haka..? Shikenan Daman Mansur Shima yace Diza tace in bai je ba ita bazata jeba Zai Shirya su Tafi Tare Sai su Tafi Gabadaya shi dai bazai samu zuwa ba Saboda kasuwa Duk da akwai yara ammh ya kamata dai ya Tsaya Mastur na jin haka sai da Zuciyarsa ta Buga ya Riga ya Tabbatar ma kansa Shine yayi kutse Cikin Rayuwar masoyan Biyu suna Kaunar juna ya Zama Dole ya Binne abunda ke Ransa kada ya Fito Filo hakan ya Haifar da wata Mtsala wacce bayan Fatan Hakan.
Rumana da kanta ta Turamai gayyatan,yana ganin Kima da girman yarinyar yasa ya kirata ya bata Hakuri yace Hajja da Mansur Zasu Wakilceshi kamar yana wajen kana yana Tayata Murna Allah yasa taci Moriyan Abu Taji Dadi Sosai suka Rabu Cikin Girmama da juna da jin Nauyin juna,Bangaran Rumana kuwa ba Haka taso ba taso ne Lokacin da zata karbi Rantsuwarta Mastur din na wajen Domin da Taimakonsa da Jajircewansa Yasa ta kawo yanzu a matsayin likita Ta kuma Kalli idanuwansa ta gani Shin yana mata kallon Datake mai..? Yana tsananin Begenta kamar yadda take Begensa..? Ammh ba komai duk da haka batayi La"asar ba ba kuma ta Hakura ba Zata Cigaba da Bayyana alamu Har ya Fahimci inda ta Dosa..
Umma da Abba sun ji Dadin karan da Baba Habibu yayi musu sun Tsara Tafiyan Ranar asabar ne Taron Daga Zaria suka Tafi Sokoto Ranar jumma"a Baba Habibu kadai suka Bari agida gidansu Diza kuma megadi da Mama Fadime Wannan karon ma Diza na Motar Mansur ita da Aiya Dayake Shatar Motocin Haya sukayi guda Biyu Dayan Motar kuma Daddy kuma Hajja da Mommy ne sai Direba Dake jansu Da suka isa sun samu Tarba Sosai da karramawa,Umma da Abba suka Rasa ina zasu saka Bakinsu Goggo jummai da juma Suna ta kai da kawo Daga Kitchen zuwa Falo Suma Hardasu Za"a je Lagos Rumana tace don Allah azomata dasu Dayake ita Tun Jiya ta wuce Saboda Shirye Shirye.
Hajja da Aiya basu yi wani bakunta ba,Domin Daga Umma har Abba ba bakonsu aciki,Hajja ma sun Taba zuwa da Mommy Lokacin da Umma Tayi Rashin Lafiya sukazo suka kwana Daya suka gaisheta,suka koma Dayake sun je har gidan iyayan Mommy din Tafiyar ma Harda kannenta Guda Biyu maza da kanwarta Mace za"ayi ta Domin suma zasu yi ma Abba da Umma kara Hakan matukar yayi musu Dadi Mansur Da Diza kuma suna Gefe suna yan Hiransu Ba wanda ya damu dasu,Sanin Halinsu in Daya na Wajen Daman yana Tare da Daya Tun kafin ma Mansur din ya Furta Akwai wacce ya Dade yana so Kowayana kallon Soyayya ce mai karfi Tsskanin Diza da Mansur din Tun suna yara Shiyasa ba wanda ya Damu dasu Jiran Lokaci kawai akeyi ayi komai agama.
Mansur da Daddy Daki Daya aka Saukesu,Mommy da Hajja Kuma Dakin Umma Aiya kuma Dakin Goggo Jummai Diza kuma Dakin Rumana aka Sauketa Tasha mamakin ganin Tarin Littafan karatu Dakin Rumana Tajinjina mata gaskiya ita bazata iya wannan Wahalar ba Sam,Tun adaran Juma ta gama Hada Duka abubuwan da zasu Tafi Dashi Jirgin karfe 7am na Safe Zasu bi zuwa Lagos Domin Taron karfe 9am za"a Farashi Rumana sai kira Take Tana magiyan su Taho da Wuri Mastur kuwa Mansur ya Kirashi ya gayamai gasu a Sokkoto Gobe Zasu wuce Lagos yayi musu Fatan Isa Lafiya da Dawowa Lafiya basu Tsawaita Hiran ba Domin Tun bayan Bayyanar al"amarin Mastur ya Daina yadda yana wata Doguwar Hira Da Mansur din bayason ya Tado mai da Mikin Dake Zuciyarsa alhalin yana son ya zama Very Srong akan lamarin
Washegari Tun kafin 7 suka isa Filin Jirgi Tare zasu yi Tafiyan Har da yan gidan su Mommy,Lokaci na cika bayan an Tantacesu suka Lula sai Lagos wajen 10 suka isa Wani Abokin Kasuwancinsu Abba Alhaji yusuf Dake nan lagos din ya zo da Dan"sa Mas"ud da Matarsa da suka zo da Motoci suka Daukesu Dirrct sai Cikin makaranta Sun iske ma an Fara Taron Hall din ya Cika makil ba Tsaka Tsinke Dakyar suka samu Wajen shiga Daliban suna Chan gaban Wajen Prof dinsu Dukkansu Sanye da Gown din makarantan na gamawa Dama Tun Dazu Rumana ke waige waigen Neman Danginta sai ga Kiran Abba yace ta Juyo gasu nan abaya Lokacin ta Data mike Ta Dago musu Hannu Umma ta mike ta Daga mata sai da taji Tahowar kwallah Tayi matukar murna da ganinsu Duka Don ita suka zo Daman tasan da zuwan su Diza Uncles dinta ne bata san da Zuwansu ba sai da ta gansu kawai Diza kuwa Daga nesa ne Shiyasa basu yi wata mgana ba.
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
*Shakira...*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£5ï¸âƒ£*
"Rumana taje tayi Jarabawan gwaji a asibitin Uduth na Intenship dinta kuma Alhamdulillah ta samu nasara,zasu fara dis coming Monday Taje Lagos ta karbo Result dinta daya riga yayi Ready Lokaci daya kuma nan da sati uku Makarantar zatayi Bikin Yayesu wato Indection dinsu suna ta Shirye Shiryensu.
Cikin Nasara Rumana ta Fara Intenship dinta asibitin Uduth,ba kwana take yi ba Ranar Datake da aiki Tana zuwa ta Dawo ne Tunda an kawo Motarta Kirar 4matic,Bata da mtsalan komai Gefe Daya kuma ita da iyayanta suna ta Shirya Shiryan Indaction dinsu Umma ta saka an yimata Littafi da jaka mai Dauke da Hotonta na Rabo Sai Kofuna kanana na Shan Shayi Na Tangaran da Farantin Voul na Cin nama ko Saka Miya,Daddy kuma yayi mata Key holder mai Dauke da Hotonta,sannan kuma Umma ta Kira Mommy ta mata mganar su Cake da Donout da Sauran kayan Fulawan da za"a raba achan in sun isa Mommy tace ai Ta kwana Gidan Sauki Ta Dauki Nauyin komai Diza bangaranta kenan Komai zai Tafi Daidai da wannan mganar Mommy Tayi ma Diza mgana kan Tana son Tayi mata Kowannen Spicess 300 each,Tana son Spring rol sai Samosa Duka ayisa ana Gobe Tafiyarsu Saboda sai sun je Chan Sokoto Zasu Tafi Tare da Su Umma Diza Batayi kasa agwiwa ba Ta Kira Merry ta gayamata kuma ta bata a Rubuce Kuma taje da Kanta Taga yadda aikin ke tafiya,Dayake bangaran makeup dinta ta samu wata ma"ikaciya mai kwazo mai suna Madina itama Qualified ce kan Harkan kwalliyan da gyaran Jiki yanzu Har gyaran Kafa Diza sunayi a wajen sai aikin yazo mata Cikin Sauki Saboda Abun na Mommy ne da kanta Take Zagewa anayin Komai da kanta Saboda Tana so komai ya tafi daidai.
Mansur yasan da Labarin Zuwa Lagos yasan Rumana sai dai ba wani kyakyawan sani bane,Mastur kuma Abba da kanshi ya kirashi ya gayamai Kuma zai ji Dadi in zai samu zuwa Sai dai Mastur din bai da Ra"ayin zuwa ahalin Dayake ciki na Bama kansa kwarin Gwiwa kuma sunyi mgana da Daddy yace Dukkamsu Zasu Tafi Harda Diza Mommy kuma Tace Zata Roki Baba Habibu Ya bar Hajja da Aiya su Tafi Tare dasu,Jin haka yasa bai saka ma ransa ma zai je ba bayaso yaje Kowa ya Fahimci Halin Dayake Ciki..Domin ya Rame sosai sai Dan Wuya Duk yayi Zuru Zuru ga Rashin Barci ga Ciwon kai Bayason ya koma asibiti ace za"a kara kwantar Dashi yana so ya zama Very Strong ne baya son Saboda Mace ya kwanta Warwars Har wata Cuta ta kamashi kuma baya son koda wasa a Fahimci ya Taba son Diza acikin Ransa Shiyasa ya bama Abba Excuse da cewa aiki ya Rike shi bazai samu zuwa ba.
Abba ya Fahimceshi yace bakomai jin haka yasa Mastur ya kira Baba Habibu sukayi mgana kan ya bar Hajja da Aiya su Tafi Tare Baba Habibu yace ayi haka..? Shikenan Daman Mansur Shima yace Diza tace in bai je ba ita bazata jeba Zai Shirya su Tafi Tare Sai su Tafi Gabadaya shi dai bazai samu zuwa ba Saboda kasuwa Duk da akwai yara ammh ya kamata dai ya Tsaya Mastur na jin haka sai da Zuciyarsa ta Buga ya Riga ya Tabbatar ma kansa Shine yayi kutse Cikin Rayuwar masoyan Biyu suna Kaunar juna ya Zama Dole ya Binne abunda ke Ransa kada ya Fito Filo hakan ya Haifar da wata Mtsala wacce bayan Fatan Hakan.
Rumana da kanta ta Turamai gayyatan,yana ganin Kima da girman yarinyar yasa ya kirata ya bata Hakuri yace Hajja da Mansur Zasu Wakilceshi kamar yana wajen kana yana Tayata Murna Allah yasa taci Moriyan Abu Taji Dadi Sosai suka Rabu Cikin Girmama da juna da jin Nauyin juna,Bangaran Rumana kuwa ba Haka taso ba taso ne Lokacin da zata karbi Rantsuwarta Mastur din na wajen Domin da Taimakonsa da Jajircewansa Yasa ta kawo yanzu a matsayin likita Ta kuma Kalli idanuwansa ta gani Shin yana mata kallon Datake mai..? Yana tsananin Begenta kamar yadda take Begensa..? Ammh ba komai duk da haka batayi La"asar ba ba kuma ta Hakura ba Zata Cigaba da Bayyana alamu Har ya Fahimci inda ta Dosa..
Umma da Abba sun ji Dadin karan da Baba Habibu yayi musu sun Tsara Tafiyan Ranar asabar ne Taron Daga Zaria suka Tafi Sokoto Ranar jumma"a Baba Habibu kadai suka Bari agida gidansu Diza kuma megadi da Mama Fadime Wannan karon ma Diza na Motar Mansur ita da Aiya Dayake Shatar Motocin Haya sukayi guda Biyu Dayan Motar kuma Daddy kuma Hajja da Mommy ne sai Direba Dake jansu Da suka isa sun samu Tarba Sosai da karramawa,Umma da Abba suka Rasa ina zasu saka Bakinsu Goggo jummai da juma Suna ta kai da kawo Daga Kitchen zuwa Falo Suma Hardasu Za"a je Lagos Rumana tace don Allah azomata dasu Dayake ita Tun Jiya ta wuce Saboda Shirye Shirye.
Hajja da Aiya basu yi wani bakunta ba,Domin Daga Umma har Abba ba bakonsu aciki,Hajja ma sun Taba zuwa da Mommy Lokacin da Umma Tayi Rashin Lafiya sukazo suka kwana Daya suka gaisheta,suka koma Dayake sun je har gidan iyayan Mommy din Tafiyar ma Harda kannenta Guda Biyu maza da kanwarta Mace za"ayi ta Domin suma zasu yi ma Abba da Umma kara Hakan matukar yayi musu Dadi Mansur Da Diza kuma suna Gefe suna yan Hiransu Ba wanda ya damu dasu,Sanin Halinsu in Daya na Wajen Daman yana Tare da Daya Tun kafin ma Mansur din ya Furta Akwai wacce ya Dade yana so Kowayana kallon Soyayya ce mai karfi Tsskanin Diza da Mansur din Tun suna yara Shiyasa ba wanda ya Damu dasu Jiran Lokaci kawai akeyi ayi komai agama.
Mansur da Daddy Daki Daya aka Saukesu,Mommy da Hajja Kuma Dakin Umma Aiya kuma Dakin Goggo Jummai Diza kuma Dakin Rumana aka Sauketa Tasha mamakin ganin Tarin Littafan karatu Dakin Rumana Tajinjina mata gaskiya ita bazata iya wannan Wahalar ba Sam,Tun adaran Juma ta gama Hada Duka abubuwan da zasu Tafi Dashi Jirgin karfe 7am na Safe Zasu bi zuwa Lagos Domin Taron karfe 9am za"a Farashi Rumana sai kira Take Tana magiyan su Taho da Wuri Mastur kuwa Mansur ya Kirashi ya gayamai gasu a Sokkoto Gobe Zasu wuce Lagos yayi musu Fatan Isa Lafiya da Dawowa Lafiya basu Tsawaita Hiran ba Domin Tun bayan Bayyanar al"amarin Mastur ya Daina yadda yana wata Doguwar Hira Da Mansur din bayason ya Tado mai da Mikin Dake Zuciyarsa alhalin yana son ya zama Very Srong akan lamarin
Washegari Tun kafin 7 suka isa Filin Jirgi Tare zasu yi Tafiyan Har da yan gidan su Mommy,Lokaci na cika bayan an Tantacesu suka Lula sai Lagos wajen 10 suka isa Wani Abokin Kasuwancinsu Abba Alhaji yusuf Dake nan lagos din ya zo da Dan"sa Mas"ud da Matarsa da suka zo da Motoci suka Daukesu Dirrct sai Cikin makaranta Sun iske ma an Fara Taron Hall din ya Cika makil ba Tsaka Tsinke Dakyar suka samu Wajen shiga Daliban suna Chan gaban Wajen Prof dinsu Dukkansu Sanye da Gown din makarantan na gamawa Dama Tun Dazu Rumana ke waige waigen Neman Danginta sai ga Kiran Abba yace ta Juyo gasu nan abaya Lokacin ta Data mike Ta Dago musu Hannu Umma ta mike ta Daga mata sai da taji Tahowar kwallah Tayi matukar murna da ganinsu Duka Don ita suka zo Daman tasan da zuwan su Diza Uncles dinta ne bata san da Zuwansu ba sai da ta gansu kawai Diza kuwa Daga nesa ne Shiyasa basu yi wata mgana ba.