Sashe 59
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna Fita Daga Gidan Diza ta kalleta Ta Tabe baki Tana Fadin"Iyayi...!Daga haka kuma sai ta saki Dariya ta Juya tana Tafiya Tak Rumana batace mata ba Domin tayi ma kanta alkawarin ta Daina Biye ma Diza da Duka Abunda take Nufi akanta Daga Gidan Inna Balaraba Diza bata koma Gida wajen su Hajja ba ta Shiga Motarta ta karisa Shiga Gidansu ita kuma Rumana ta koma wajen su Hajja da Dambunta nan Hajja ta Kara mata mai Mai da Magi Taci Ta Rage ma Hajja Ayya kuma Abincin da Rumana Ta kawo Take ci Tana Korawa da Zobo Tana Santi.
Rumana tayi ma Hajja mganar Tana son zuwa Duba baban Mansur Gobe in zasu Tafi Ayya tace Daman har da ita akace wayar Mastur ne akayi ta Nema ba"a samu ba Balle agayamai Gobe Zasu Tafi Harda Mommy da Hajja da Ayya Direban Daddy zai kaisu Shima da Hardashi Zai je Sai Tafiya ta Kamashi Zuwa Lagos Gobe kan Motocinsu ne Da sukayo Oder suka samu mtsala Daga Chan Shine zai je ya gani,Rumana na Jin haka tace Zata je in ta koma Gida Zata Kira Mastur ta gayamai Hajja tace Shikenan.
Nan ta wuni Sallar La"asar Duk anan Tayi kama ta Share ma Ayya Dakinta ita da Hajja ta gyara Ta Share Falon Tas Ayya da Hajja sai sakamata albarka suke Bayan Haka ta Tattara wanke wanke Tayi Hajja nata bari taki Ta kuma Zage Tayi ma Hajja Miyar Jajjage Aturmi Ta Jajjagashi Ta soya Miyar Ta hana Hajja Komai ta Dafa Farar Shinkafa Sai Ana Kiran Sallar mangariba ta Gama Ta kwashe komai ta Zuba A muhallinsu Adakin Hajja Tayi alwala Tayi Salla Tana zaune taji Shigowar Baba Habibu Sai da tagama Azkar dinta ta Fita Falo ta Rusuna ta gaiaheshi ya amsa Cikin kulawa Ayya na gefe Tana Koramai irin Dawainiyar Rumana garesu Shi kuma yana ta Saka mata albarka kunya ya kamata ta kasa zaman Falon sai ta Shige dakin Ayya bata Fito ba Har sai da Taji Shigowar Mansur da Diza kana ta Fito Baba Habibu na cin Abinci Hajja ke Fadamai Girkin Surukarsa ce Rumana Mansur na jin haka yace ma Hajja Shima zai ci anan aka Zubomai ya Baje yana ci Diza kuma da akayi mata Tayi tace ta Koshi Rumana kuma tace a kula Zata saka sai taje gida Zataci,Hajja kuwa ta saka mata Cikin kularta data kawo musu Abinci.
Diza dai na Falon Rumana dai Dakin Ayya ta koma ta zauna Tana Jin an Fara Kiran Sallar Isha"i ta Mike Tayi sallarta Bayan ta Idar ne Ayya ta Shigo Dakin nan ne take Tambayarta Inda Zata kai wanki Ayya tace Gobe Tazo Dashi Akwai wani mai wanki Chan gabansu,Itama Ayya Sallar Tayi sai da ta Idar kana Rumana ta Mike Tayi Shirin Tafiya,ta nada gyalenta Ta Dauko Jakarta ta Fito Falo Mansur da Baba Habibu sun Fita Sallah Diza ce kadai Zaune tana Latsa waya Rumana sai da ta jira Hajja ta Idar da Salla Ta Fito sai ga Su Mansur sun Dawo nan dai Mansur yace ya yi ta Kiran Mastur bai samu ba Baba Habibu yace bakomai Ruman Tunda Tana son Zuwa ta Shirya kawai Daganan sukayi musu sallama Suka Fice Bayan Rumana ta Dauko kwandonta Sai da suka kara Shiga wajen Mommy Rumana Tayi mata Sallama har Lokacin Daddy bai Dawo ba Bata barta Haka ba sai da ta bata kyauta awarwaron mata mai kyau Diza sai jin Haushi Take Tare suka Jera su ku Motar Diza na Gaba Rumana Tsakiya Mansur na Bayansu Har gida Suna Zuwa kowa ya Faka Motarsa Rumana Sama sama Tayi musu sallama Mansur ne ma ya amsa ta banda Diza.
Rumana bata Gwada kiran Mastur ba sai data gama Duka Abubuwan da Zatayi Tayi Shirin kwanciya Wajen karfe 10pm kana ta Kirasa Har ta katse bai Daga ba sai da Ta kara Kira ya Katse Kiran sai gashi yabi Bayan Kiran nata Cikin Dakiya ta Daga Kiran Lokaci Daya da Sallama.
*******
Mastur Dake Kishingide kan Daya Daga Cikin kujerun Dake Falon Apartment dinsa Gajeren wando ajikinsa ko Riga babu,Mug ne a Hannunsa yana Shan Tea Kafarsa Tana Mike Sambal kan Center Table din Dake Falon Gefensa kan kujera Filet ne Shake da Cake da Donut yana Dauka yana ci Daya bayan Daya yana Korawa da Tea din Tsakani ga Allah Rumana ba karamin Taimakon ta yayi ba Tunda yazo bai Siya abinci ba Abubuwan Data Taimake shi dashi yake Rage Zafi dasu Miyar Datayi mai kuwa ki yaci Da Buredi ko kuma ya Dafa Farar Shinkafa Takaichinsa Daya Dambun Nama ya kare Jiya ya Cinyeshi Duka,Saura Cake da Donut Su yake shan Tea dasu da Safe ko da yammah in ya Dawo alokacin Daya ga kiranta yana ta Ayyana yadda Zai Tura mata Sakon Godiya ne ammh kuma sai ya Rasa Me zai Rubuta kuma ta Ina Zai Fara..!
Lokacin Dayaa Kirata ta Dauka yaji Tayi sallama sai da yaji kunya yasan ko kiran Dazu kila tagani Rashin Kirkinsa yasa Tayi Banza Dashi Eh mana baida Kirki Tunda ya Tafi fa sau Biyi sukayi mgana kamar ba Matarsa ba Shi kuma ya rasa yadda Zai iya karban wannan abu wai yau Rumanace Matarsa Game Da duka Ahalinsa Baya waasa ammh Game da Rumana bashi da Kirki Sam ya kasa ya kasaDaurewa ya Dubeta a matsayin Datake kai Zuciyarsa Mace Daya take so kuma Bayan ita ba wata Ba Laifinsa ba Yana Jin wani Nauyi matukar ya Zauna da Rumana yana Yaudaranta alhalin ba ita yake so ba..!
Rumana Taji wani irin Jin Tayi sallama Mastur yayi mata Shuru bai amsa ta ba sai da ta kara Duba wayar taga yana kan Layi sai Tayi Tunanin Kila Rashin Daga wayar Dazu ce Shiyasa da Sauri tace"Am sorry dazu ka Kirani ban gani ba..Munje mu gaida gaida Kawu din ne.."Tafada Tana Gyara zamanta,Mastur Dake Sauraranta yayi gyaran Murya Kafin yace"Kada ki Damu..Kina Lafiya..? Rumana ta amsa da Cewa"lafiya lau ya aiki..? Mastur yace"Alhamdulillah Hp komai da Lafiya.."Sai Tambayan nashi ya bama Rumana Dariya Cikin Ranta Tana Danne Takaichinta,Tunda ya Tafi bai taba Kiranta ya Tambaueya ya take ba..? Ya aikin data Fara Zuwa..? Asibitin sun karbeta ko yaya..? Bai taba Damuwa da hakan ba Ita Me zata ce..? Wa zata Fadama kukanta..? Alhalin Awajen kowa Mastur mai kula ne mai Daraja mai kima ne Kullum sukayi waya da Umma sai tace Mastur ya kirasu ya gaishesu Sai tace ita baya kiranta..? Wazai yarda da ita..!? Babu Shiyasa gwara Tayi kukanta ta Share Hawayenta Tana ganin Tabbas Tayi kuskuran Fara Furtamai kalmar so..Ammh kuma ai bata Tursasashi auranta ba Kuma Ai Da kansa yace yana Ra"ayinta Toh in Hakane mayasa ya Rataye ta yana mata wannan Rikon Sakainar kashin..?
Yadda Ta Dauke Wuta Haka Shima ya Dauke mata shidai yana Sauraranta Bai da ta Cewa Kalamansa Duka sun kare,Dakyar Rumana tayi yaken Mgana Tace"Dama..Dama kan mganar Zuwa gaida Baba Sule ne gobe Su Mommy zasu tafi Harda Hajja da Ayya Shine nace zan Bisu ance ana ta kiranka ba"a samu ba.."
Sai da yagama Jinta Tas kana ya Muskuta yace"I know..Allah ya Kiyaye Hanya.."Mamaki ya kamata Shi komai ya sani ne..? Daganan tace mai da Safe suka yanke Kiran Tana kara Nazarin Wasu abubuwaj abunda bata sani ba Ba Dadewa suka gama waya da Baba Habibu ya gayamai Komai Shi da bama sai an Nemi izininsa ba Bashi da Wata Mtssla sai dai kuma Hakan Datayi yasa yaji Girmanta Dayake gani Ya kara ninkuwa Sosai Tana da Hankali Da Tarbiya..
*Shakira...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...27*
*Kibiya ki karanta cikin Salama 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran Abun Sata*
"Rumana ita kadai ta Dinga Tunanin bai kamata atafi hakanan ba babu abunda Zata Rike ma mara Lafiya ba,,Tayi Tunanin kara kiran Mastur sai kuma ta fasa Gari na wayewa Bayan ta Idar da sallar asuba bata koma ba ta Shiga Kitchen Dankalin Turawa ta Fere mai Dan yawa Daman Tana Sauran Alaiyahu sai Kuma ta Duba Taga Tana da Sauran Hantan Data siyo a kasuwa Duk da bashi da yawa sai tace bari ta kara da Nama.
Kafin kace me ta kamallah Fanten Dankali mai Ruwa Ruwa da Alaiyahu yaji Hanta da Nama Daidai na Mara Lafiya Tana gamawa ta Kwasheshi a wata Sabuwar kularta Ta Dauko kwandon Data Dawo Dashi Daga Gidan su Hajja ta saka aciki kadan ta Rage wanda Zata Karya Dashi kafin su tafi.
Sai da tagama Komai ta gyara Kitchen din Bayan ta Dafa Ruwan Tea kana ta koma Bedroom Dinta ta Shiga wanka Agurguje ta Fito ganin 7:30am ta wuce Shirin nata ma Agurguje Tayi Shi Wata Atamfa ta saka super mai kalan baki baki sai tayi amfani da Bakin mayafi da Bakar jaka da Takalmi
Kitchen ta koma ta samu Filet ta Zubo Fenten Dankalin ta Zubo Ruwan Tea din A wani karamin mug wanda yaji Citta da Ganyen Na"a Na'a Daman taji Kamar mura na son kamata Saman Dining ta Zauna Tana Sha tana kurban Tea dinta ta gama kenan ta tashi Zata maida kayan Kitchen taji kiran wayarta Wacce ke Cikin Jakarta nan Falo sai da takai komai Ciki Ta Daureye Ta Kifesu kana ta Fito Tana Zuwa Ta Fito da Wayar tana Duba mai Kiran sai Taga Diza ce Batayi mamaki ba Sanin kila ana Jiranta ne Tana kokarin Sanya Mayafinta wani Kiran ya kara Shigowa sai ta Daga Tana Sallama.
Diza Da Mansur dake Haraban Gidan ta Dake Murya Tana Fadin"Mansur yace ki fito.."Daga haka bata Jira cewar Rumana ba ta Datse kiranta Mansur bai jita ba Domin Yana Gaban Mota yana Duba wani abu ita kuma Ta Baya Tana Latsa wayarta.
Rumana tayi ma Hajja mganar Tana son zuwa Duba baban Mansur Gobe in zasu Tafi Ayya tace Daman har da ita akace wayar Mastur ne akayi ta Nema ba"a samu ba Balle agayamai Gobe Zasu Tafi Harda Mommy da Hajja da Ayya Direban Daddy zai kaisu Shima da Hardashi Zai je Sai Tafiya ta Kamashi Zuwa Lagos Gobe kan Motocinsu ne Da sukayo Oder suka samu mtsala Daga Chan Shine zai je ya gani,Rumana na Jin haka tace Zata je in ta koma Gida Zata Kira Mastur ta gayamai Hajja tace Shikenan.
Nan ta wuni Sallar La"asar Duk anan Tayi kama ta Share ma Ayya Dakinta ita da Hajja ta gyara Ta Share Falon Tas Ayya da Hajja sai sakamata albarka suke Bayan Haka ta Tattara wanke wanke Tayi Hajja nata bari taki Ta kuma Zage Tayi ma Hajja Miyar Jajjage Aturmi Ta Jajjagashi Ta soya Miyar Ta hana Hajja Komai ta Dafa Farar Shinkafa Sai Ana Kiran Sallar mangariba ta Gama Ta kwashe komai ta Zuba A muhallinsu Adakin Hajja Tayi alwala Tayi Salla Tana zaune taji Shigowar Baba Habibu Sai da tagama Azkar dinta ta Fita Falo ta Rusuna ta gaiaheshi ya amsa Cikin kulawa Ayya na gefe Tana Koramai irin Dawainiyar Rumana garesu Shi kuma yana ta Saka mata albarka kunya ya kamata ta kasa zaman Falon sai ta Shige dakin Ayya bata Fito ba Har sai da Taji Shigowar Mansur da Diza kana ta Fito Baba Habibu na cin Abinci Hajja ke Fadamai Girkin Surukarsa ce Rumana Mansur na jin haka yace ma Hajja Shima zai ci anan aka Zubomai ya Baje yana ci Diza kuma da akayi mata Tayi tace ta Koshi Rumana kuma tace a kula Zata saka sai taje gida Zataci,Hajja kuwa ta saka mata Cikin kularta data kawo musu Abinci.
Diza dai na Falon Rumana dai Dakin Ayya ta koma ta zauna Tana Jin an Fara Kiran Sallar Isha"i ta Mike Tayi sallarta Bayan ta Idar ne Ayya ta Shigo Dakin nan ne take Tambayarta Inda Zata kai wanki Ayya tace Gobe Tazo Dashi Akwai wani mai wanki Chan gabansu,Itama Ayya Sallar Tayi sai da ta Idar kana Rumana ta Mike Tayi Shirin Tafiya,ta nada gyalenta Ta Dauko Jakarta ta Fito Falo Mansur da Baba Habibu sun Fita Sallah Diza ce kadai Zaune tana Latsa waya Rumana sai da ta jira Hajja ta Idar da Salla Ta Fito sai ga Su Mansur sun Dawo nan dai Mansur yace ya yi ta Kiran Mastur bai samu ba Baba Habibu yace bakomai Ruman Tunda Tana son Zuwa ta Shirya kawai Daganan sukayi musu sallama Suka Fice Bayan Rumana ta Dauko kwandonta Sai da suka kara Shiga wajen Mommy Rumana Tayi mata Sallama har Lokacin Daddy bai Dawo ba Bata barta Haka ba sai da ta bata kyauta awarwaron mata mai kyau Diza sai jin Haushi Take Tare suka Jera su ku Motar Diza na Gaba Rumana Tsakiya Mansur na Bayansu Har gida Suna Zuwa kowa ya Faka Motarsa Rumana Sama sama Tayi musu sallama Mansur ne ma ya amsa ta banda Diza.
Rumana bata Gwada kiran Mastur ba sai data gama Duka Abubuwan da Zatayi Tayi Shirin kwanciya Wajen karfe 10pm kana ta Kirasa Har ta katse bai Daga ba sai da Ta kara Kira ya Katse Kiran sai gashi yabi Bayan Kiran nata Cikin Dakiya ta Daga Kiran Lokaci Daya da Sallama.
*******
Mastur Dake Kishingide kan Daya Daga Cikin kujerun Dake Falon Apartment dinsa Gajeren wando ajikinsa ko Riga babu,Mug ne a Hannunsa yana Shan Tea Kafarsa Tana Mike Sambal kan Center Table din Dake Falon Gefensa kan kujera Filet ne Shake da Cake da Donut yana Dauka yana ci Daya bayan Daya yana Korawa da Tea din Tsakani ga Allah Rumana ba karamin Taimakon ta yayi ba Tunda yazo bai Siya abinci ba Abubuwan Data Taimake shi dashi yake Rage Zafi dasu Miyar Datayi mai kuwa ki yaci Da Buredi ko kuma ya Dafa Farar Shinkafa Takaichinsa Daya Dambun Nama ya kare Jiya ya Cinyeshi Duka,Saura Cake da Donut Su yake shan Tea dasu da Safe ko da yammah in ya Dawo alokacin Daya ga kiranta yana ta Ayyana yadda Zai Tura mata Sakon Godiya ne ammh kuma sai ya Rasa Me zai Rubuta kuma ta Ina Zai Fara..!
Lokacin Dayaa Kirata ta Dauka yaji Tayi sallama sai da yaji kunya yasan ko kiran Dazu kila tagani Rashin Kirkinsa yasa Tayi Banza Dashi Eh mana baida Kirki Tunda ya Tafi fa sau Biyi sukayi mgana kamar ba Matarsa ba Shi kuma ya rasa yadda Zai iya karban wannan abu wai yau Rumanace Matarsa Game Da duka Ahalinsa Baya waasa ammh Game da Rumana bashi da Kirki Sam ya kasa ya kasaDaurewa ya Dubeta a matsayin Datake kai Zuciyarsa Mace Daya take so kuma Bayan ita ba wata Ba Laifinsa ba Yana Jin wani Nauyi matukar ya Zauna da Rumana yana Yaudaranta alhalin ba ita yake so ba..!
Rumana Taji wani irin Jin Tayi sallama Mastur yayi mata Shuru bai amsa ta ba sai da ta kara Duba wayar taga yana kan Layi sai Tayi Tunanin Kila Rashin Daga wayar Dazu ce Shiyasa da Sauri tace"Am sorry dazu ka Kirani ban gani ba..Munje mu gaida gaida Kawu din ne.."Tafada Tana Gyara zamanta,Mastur Dake Sauraranta yayi gyaran Murya Kafin yace"Kada ki Damu..Kina Lafiya..? Rumana ta amsa da Cewa"lafiya lau ya aiki..? Mastur yace"Alhamdulillah Hp komai da Lafiya.."Sai Tambayan nashi ya bama Rumana Dariya Cikin Ranta Tana Danne Takaichinta,Tunda ya Tafi bai taba Kiranta ya Tambaueya ya take ba..? Ya aikin data Fara Zuwa..? Asibitin sun karbeta ko yaya..? Bai taba Damuwa da hakan ba Ita Me zata ce..? Wa zata Fadama kukanta..? Alhalin Awajen kowa Mastur mai kula ne mai Daraja mai kima ne Kullum sukayi waya da Umma sai tace Mastur ya kirasu ya gaishesu Sai tace ita baya kiranta..? Wazai yarda da ita..!? Babu Shiyasa gwara Tayi kukanta ta Share Hawayenta Tana ganin Tabbas Tayi kuskuran Fara Furtamai kalmar so..Ammh kuma ai bata Tursasashi auranta ba Kuma Ai Da kansa yace yana Ra"ayinta Toh in Hakane mayasa ya Rataye ta yana mata wannan Rikon Sakainar kashin..?
Yadda Ta Dauke Wuta Haka Shima ya Dauke mata shidai yana Sauraranta Bai da ta Cewa Kalamansa Duka sun kare,Dakyar Rumana tayi yaken Mgana Tace"Dama..Dama kan mganar Zuwa gaida Baba Sule ne gobe Su Mommy zasu tafi Harda Hajja da Ayya Shine nace zan Bisu ance ana ta kiranka ba"a samu ba.."
Sai da yagama Jinta Tas kana ya Muskuta yace"I know..Allah ya Kiyaye Hanya.."Mamaki ya kamata Shi komai ya sani ne..? Daganan tace mai da Safe suka yanke Kiran Tana kara Nazarin Wasu abubuwaj abunda bata sani ba Ba Dadewa suka gama waya da Baba Habibu ya gayamai Komai Shi da bama sai an Nemi izininsa ba Bashi da Wata Mtssla sai dai kuma Hakan Datayi yasa yaji Girmanta Dayake gani Ya kara ninkuwa Sosai Tana da Hankali Da Tarbiya..
*Shakira...*
1/1/22, 18:54 - Maryam Badmsi: *SS...27*
*Kibiya ki karanta cikin Salama 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran Abun Sata*
"Rumana ita kadai ta Dinga Tunanin bai kamata atafi hakanan ba babu abunda Zata Rike ma mara Lafiya ba,,Tayi Tunanin kara kiran Mastur sai kuma ta fasa Gari na wayewa Bayan ta Idar da sallar asuba bata koma ba ta Shiga Kitchen Dankalin Turawa ta Fere mai Dan yawa Daman Tana Sauran Alaiyahu sai Kuma ta Duba Taga Tana da Sauran Hantan Data siyo a kasuwa Duk da bashi da yawa sai tace bari ta kara da Nama.
Kafin kace me ta kamallah Fanten Dankali mai Ruwa Ruwa da Alaiyahu yaji Hanta da Nama Daidai na Mara Lafiya Tana gamawa ta Kwasheshi a wata Sabuwar kularta Ta Dauko kwandon Data Dawo Dashi Daga Gidan su Hajja ta saka aciki kadan ta Rage wanda Zata Karya Dashi kafin su tafi.
Sai da tagama Komai ta gyara Kitchen din Bayan ta Dafa Ruwan Tea kana ta koma Bedroom Dinta ta Shiga wanka Agurguje ta Fito ganin 7:30am ta wuce Shirin nata ma Agurguje Tayi Shi Wata Atamfa ta saka super mai kalan baki baki sai tayi amfani da Bakin mayafi da Bakar jaka da Takalmi
Kitchen ta koma ta samu Filet ta Zubo Fenten Dankalin ta Zubo Ruwan Tea din A wani karamin mug wanda yaji Citta da Ganyen Na"a Na'a Daman taji Kamar mura na son kamata Saman Dining ta Zauna Tana Sha tana kurban Tea dinta ta gama kenan ta tashi Zata maida kayan Kitchen taji kiran wayarta Wacce ke Cikin Jakarta nan Falo sai da takai komai Ciki Ta Daureye Ta Kifesu kana ta Fito Tana Zuwa Ta Fito da Wayar tana Duba mai Kiran sai Taga Diza ce Batayi mamaki ba Sanin kila ana Jiranta ne Tana kokarin Sanya Mayafinta wani Kiran ya kara Shigowa sai ta Daga Tana Sallama.
Diza Da Mansur dake Haraban Gidan ta Dake Murya Tana Fadin"Mansur yace ki fito.."Daga haka bata Jira cewar Rumana ba ta Datse kiranta Mansur bai jita ba Domin Yana Gaban Mota yana Duba wani abu ita kuma Ta Baya Tana Latsa wayarta.