Sashe 61
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan shudewar Wattanin Hudu,Abubuwa suna ta Faruwa yadda Allah ya tsara,Anyi Zaben su Mansur Wata Daya Da ya gabata kuma Alhamdulillah Mansur ya samu Nasaran Hawa Kujeran Chairman na Sabongarin Zaria Local goverment,Farinciki babu kama Hannun yaro Mutanen Dogowa sun zo kwansu da kwarkwatansu Domin Taya Mansur Murna,Abba da Umma ma sunzo Daga Sokoto Taya Mansur Murna anyi Walima A Haraban gidansu Dake nan Hanwa Locost,Har katon gida Mansur ya kara mallaka a Gaskiya Layout ammh yace bazai iya Tashi ya bar Dan"uwansa ba Suna Tare Har Abada Mastur ne kadai bai samu Zuwa ba alokacin Ba ma wanda ya Damu da Rashin Zuwan nashi sai Mansur din wanda yayi Fushi sai da Mastur din yadinga Ban Hakuri kana ya Hakura Mardiyaa kuwa Daman Ta nan Zaria ta Dawo wajen Hajja da Zama Mansur ya Daukan mata lesson Teacher yana Koyamata Darasin Turanci da lissafi,Sai kuma Islamiya Tana zuwa nan gaba dasu Kafin a sakata a makaranta Maryama Tana Chan maruka Mansur din ya Sakata makaranta Achan,Baba Sule kuma Alhandulillah jiki yayi kyau,Su Diza an zama matar Chairman Sai kuma Daga kai da Fifiko ya karu Rumana take mawa kuma ita bata gabanta Mansur yanzu ya zama Babban Mutum mai girma Honourable ne Yana Tafe da Excort dinsa Guda Daya Mota Daya na Take masa Baya Domin kafin Zaben Motocin da Abba ya Siya musu duka sun iso ta nan Kamfanin Daddy suka iso ssi gasu har Gida Guda Biyu iri Daya Biyu iru Daya ta su Mansur Benz ce kirar Toyota,sai tasu Diza accord ce kowa yayi Murna ammh banda Diza wanda ko Abba bata kira tamai Godiya ba sai da Mommy ta mata Fada Dayake gidan nasu Haraban nada Girma duka Motocin sun Dauke Rumana tana Hawa nata in wannan Satin ta Fita asibiti da Sabuwar wani Satin ta Dauki Tsohowar nata Mansur ma yana Hawa Tashi Sosai Duk yanzu ya mallaki Motocin Hawa sun fi Biyar Diza ma Bayan ta Abba Mansur ya Siyamata Sabuwa ta yayi 350 prado ana ta Fafa da ita Mastur ne kadai bai Hau Tashi ba Tunda bai zo ba Rumana sai dai Tayi kukanta ita kadai ta Share Hawauyenta bamai Lallashinta Saukinta Daya asibitin Datake zuwa
Su Diza an zama Manya mata Tuni Catering dinta ya kara Suna Kowa yasan na Matar mai Girma Chairman ne,Kodomin Ta sanka sai kayi Odering,Har Kwakwaryan party ta Shirya itama ta gayyaci kawayenta da abokam kasuwancinta ammh bata gayyaci Rumana ba kuma itama bata yi Shishshigi ba,ta Debeta ta watsar bata gabanta koda yaushe yanzu gidansu na Jama"a ne Kofar gida Maza masu Jiran Chairman Cikin gida mata yan Siyasa ko yan Maula,Rumana bata ma cika zama agidan ba In bata asibiti Tana gidan su Hajja sai yamma take dawowa Balle ma Da suka Fara yin Seminar a asibitin nasu na yan Intenship.
Mansur ya kara siyan Filin gaban gidansu an shigar dashi Cikin Gidansu ya kara Fadada Haraban Gidan anyi Sabon Fentin an sauya Get Habibu kuma ya sauyamai mashin Tunda anyi anyi ya karbi mota yaki yafi son Mashi Har chan Gidansu na Maruka ya Bigeshi ya gyarashi Kowani Shashi na Gidan ya Fitar ma da Baba Sule da Inna Zainaba Flat dinsu na Musamman ya Zuba musu kayan More Rayuwa sai gashi inna Zainaba ta zama Cele A maruka tana mtsayin Uwa ga Chairman Baba Sule Uban Honourable Shi kuma Mastur ya Turo da kudi aka Siyama Baba Sule Sabuwar Mashin,Duk da Shawaran Mastur Mansur ya Taimaki Mutane sosai ya rabama Baffaninsa Jari ya siya ma Kanwarsa Sakina keken Dinki da Injin Nika ba anan kadai ya Tsaya ba Anan Zaria ma ya Fara iya Kokarinsa Domin duk da Mastur ba Siyasa yake ba yana Kokarin bana kaninsa Shawara kan yadda Zai gyara Lahirarsa.
Kwana arba'in da Tabbatar da Mansur a matsayin Chairman Aka kira Daga sokoto Cewa Ciwon Sugar din Abba ya tashi har an kwantar dashi a asibitin Uduth Hankalin Daddy ya Tashi matuka,Rumana ma Tana asibiti ba"a gayamata ba Mastur Dake parthercourt Har yaji Labari ita bata sani ba Sai Daga Baya Taji Labari,Tun alokacin ta Fara kuka Ranar basu samu Tafiya ba sai Washegari suka Tafi ita da Daddy da Baba Habibu da Mommy,Su Hajja zasu Taho Daga Baya sun je sun samu jikin nashi yadan Motsa Sosai Rumana Tayi kuka sosai ganin Abbanta bai san wanda ke kansa ba wannan Dalilin yasa Baba Habibu ya kira Mastur ya gayamai Halin da ake Ciki kwanansu Daya da Zuwa da yammah ya iso Garin Jirgi yabiyo ba wanda yasan da Zuwanshi,Ko Baba Habibu bai gayama yana Tafe ba Tun Bayan Bikinsu Daya Tafi sai Lokacin suka kara Ganin juna da Rumana tayi mamakin ganin ya Rame duk Yayi Baki sai Dan wuya kowa ma ya kara ganin Ramarsa,ammh Hankula ba kawance suke ba,aranar kam Jikin Abba da Sauki har Yana gane Mutane,Tunda Mastur yazo yana asibitin bai Tafi ba duk yadda Umma taso su koma Gida da Rumana yayi wanka ya Huta yace bakomai Shi yace su umma su koma Gida hardasu Daddy Shi zai kwana da Abba,Dole suka koma Gida suka barsa nan ya kwana ai kuwa sun kusan Raba Dare suna Hira da Abba da Safe da su Umma suka Dawo suka iske Abba garas dashi Farinciki ya kamasu sosai sai da sukazo kana Mastur ya tafi shima ba Gida ba Hotel yaje ya kama yayi wanka ya Sauya kaya ya Huta yaci abinci sai yamma ya Dawo Ranar ma anan ya kara kwana Washegari kuma aka Sallami Abba ya Dawo gida akuma Ranar Daddy da Baba Habibu suka Dawo Zaria,sun tafi ba Dadewa sai ga Mansur da Diza sun iso suma Sukace su Hajja na gaishe da mai Jiki,sun zo ba Dadewa sai ga Alhaji Yusuf da Matarsa Hajiya Laure Iyayan Mus"ab,Duka har su Diza duk nan suka kwana Mastur dai da Mansur Hotel sukaje suka kwana Harda Excort dinsa ma da Safe suka Dawo su Mansur suka Dauki Hanyar komawa Su suka wuce da Mommy ganin kanwar Umma Anty Saratu ta iso,Daman itama Mommy agidansu ta kwana Diza ce ta kwana nan Gidan su Rumana Taso taje gidan kakaninta Mansur ya Hanata Dakin Rumana ta kwana Rumana kuma ta kwana Dakin Ummanta,Duk da Diza tazo Gidansu har yau har gobe Zamansu bai sauya Zani ba,Rumana kuma da Mastur basy samu kebewa ba sai da Mastur ya kwana Biyar agarin Sokoto kana yayi Shirin Biyowa ta Zaria kana ya Koma wajen aikinsa Rumana taso tayi Sati kafin ta koma Ammh Abba yace Maza ta Shirya Tabi Mijinta Dole ta Shirya suka Taho Tare Jirgi suka Shiga zuwa kaduna Taso da ita kadai ne ta Biya Gidansu Basma ammh kuma ba Dama kiran waya yayi Daganan Headquater su na kaduna aka basu Mota da Sargent ya karisa dasu Zaria gida suka wuce Direct sai da yayi wanka ya Huta Da Daddare ya Dauki Mota Yaje Chan Hanwan sai Chan Dare ya Dawo.
Rumana kuma tana gida Tana Barcin gajiya Allah yasa ta saka Aisha Bala tayi mata aikinta akwanakin da bata gida ammh Monday zata koma aikinta Insha Allahu.
Zuwan Mastur yasa Mansur ya Hada musu wani Dan get Together,Ranar Lahadi da Daddare sukaje Reataurant sukaci abinci sukayi Raha yawancin Hiran Mansur ne sai Mastur dake Binsa da Eh ko A'a Rumana ma tana Tsoma bakinta Diza kam na gefe ta kara kiba ta zama wata so Classis so ba kowa take kulawa ba,Alokacin tagama Sadaukar da Duka Soyayyarta ga Mijimta Mansur ba Domin komai ba Saboda Shima ya Sadaukarmata da komai nashi Ta Fara sonshi da kaunarsa Sai dai bazata iya Daina son Mastur ba Shiyasa Duk Lokacin da suka Hadu sai taji Mikin Baya ya taso mata,shiyass Har yau har Gobe Bata kaunar Rumana kuma Har Mutane sun Fara Fahimtar haka Har Mansur din ya Fahimci ba wata Alaqa mai karfi a tsakaninsu yayi mata mgana ta Fitttike Dole ya Kyaleta Mastur kuma ba mazauni bane bai Damu Da yasan meke Faruwa ba.
Duk da Shima yana Kokarin yayi yaki da Zuciyarsa kan Soyayar matar kaninsa sai dai ba yin kansa bane ya kasa Cire Diza acikin Rayuwarsa gabadaya ya Tusa Rumana Shiyasa bayason Zuwa Zaria saboda gujema abubuwa guda Biyu na Farko Haduwa da Diza wacce ke Famo mai wani gyambon Dayake kokarin Yaki Dashi na Biyu ganin Rumana da Haduwata da ita kamar Zunubi ne,baya mata adalci baya kyautamata yana so yayi kokarin Cusata acikin Ransa ammy ya kasa.
Shiyasa wannan Fitan Mansur ne kadai da Rumana sukaji Dadinta ammh Mastur da Diza kam sam basu ji Dadi ba an fama ma kowa Sirrin Zuciyarsa sai da suka Biya suka siya Kayan kwalama kana suka Dawo Gida amotar Mastur Sabuwa sukayi Fitan wacce Abba ya Siya musu.
Washegari kuma ta kama Monday ne Tun Safe Mastur ya Tafi Anzo an Daukesa zuwa kaduna,ta chan zai hau Jirgin zuwa Porthercourt itama Rumana Ranar ta koma asibiti,Dayake ta sanar Babanta ba Lafiya Shiyasa tana Zuwa ana ta yi mata ya mai Jiki Dayake yanzu ta Daina Call,sai na Safe zuwa yammah Suna nan suna Mutumci da Dr.Yahaya sun zama kamar Yaya da kanwa,har zuwa wannan Lokacin ba wata kyakyawan alaqa tsakanin Mastur da Rumana sai dai abu Daya daya Sauya Dawowar nan har ya koma abincinta yake ci Safe da yammah Har tama Tambayesa me yake Bukata ya Fadamata kuma ya Rage zaman Daki zasu zauna afalo suyi kallo koda ba wanda zai tankama wani ahakan ma Rumana tana kallon abun awani Cigaba da aka samu.
*Shakira...*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....28*
*Ki biya ki karanta Cikin Salama 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran abun sata*
Su Diza an zama Manya mata Tuni Catering dinta ya kara Suna Kowa yasan na Matar mai Girma Chairman ne,Kodomin Ta sanka sai kayi Odering,Har Kwakwaryan party ta Shirya itama ta gayyaci kawayenta da abokam kasuwancinta ammh bata gayyaci Rumana ba kuma itama bata yi Shishshigi ba,ta Debeta ta watsar bata gabanta koda yaushe yanzu gidansu na Jama"a ne Kofar gida Maza masu Jiran Chairman Cikin gida mata yan Siyasa ko yan Maula,Rumana bata ma cika zama agidan ba In bata asibiti Tana gidan su Hajja sai yamma take dawowa Balle ma Da suka Fara yin Seminar a asibitin nasu na yan Intenship.
Mansur ya kara siyan Filin gaban gidansu an shigar dashi Cikin Gidansu ya kara Fadada Haraban Gidan anyi Sabon Fentin an sauya Get Habibu kuma ya sauyamai mashin Tunda anyi anyi ya karbi mota yaki yafi son Mashi Har chan Gidansu na Maruka ya Bigeshi ya gyarashi Kowani Shashi na Gidan ya Fitar ma da Baba Sule da Inna Zainaba Flat dinsu na Musamman ya Zuba musu kayan More Rayuwa sai gashi inna Zainaba ta zama Cele A maruka tana mtsayin Uwa ga Chairman Baba Sule Uban Honourable Shi kuma Mastur ya Turo da kudi aka Siyama Baba Sule Sabuwar Mashin,Duk da Shawaran Mastur Mansur ya Taimaki Mutane sosai ya rabama Baffaninsa Jari ya siya ma Kanwarsa Sakina keken Dinki da Injin Nika ba anan kadai ya Tsaya ba Anan Zaria ma ya Fara iya Kokarinsa Domin duk da Mastur ba Siyasa yake ba yana Kokarin bana kaninsa Shawara kan yadda Zai gyara Lahirarsa.
Kwana arba'in da Tabbatar da Mansur a matsayin Chairman Aka kira Daga sokoto Cewa Ciwon Sugar din Abba ya tashi har an kwantar dashi a asibitin Uduth Hankalin Daddy ya Tashi matuka,Rumana ma Tana asibiti ba"a gayamata ba Mastur Dake parthercourt Har yaji Labari ita bata sani ba Sai Daga Baya Taji Labari,Tun alokacin ta Fara kuka Ranar basu samu Tafiya ba sai Washegari suka Tafi ita da Daddy da Baba Habibu da Mommy,Su Hajja zasu Taho Daga Baya sun je sun samu jikin nashi yadan Motsa Sosai Rumana Tayi kuka sosai ganin Abbanta bai san wanda ke kansa ba wannan Dalilin yasa Baba Habibu ya kira Mastur ya gayamai Halin da ake Ciki kwanansu Daya da Zuwa da yammah ya iso Garin Jirgi yabiyo ba wanda yasan da Zuwanshi,Ko Baba Habibu bai gayama yana Tafe ba Tun Bayan Bikinsu Daya Tafi sai Lokacin suka kara Ganin juna da Rumana tayi mamakin ganin ya Rame duk Yayi Baki sai Dan wuya kowa ma ya kara ganin Ramarsa,ammh Hankula ba kawance suke ba,aranar kam Jikin Abba da Sauki har Yana gane Mutane,Tunda Mastur yazo yana asibitin bai Tafi ba duk yadda Umma taso su koma Gida da Rumana yayi wanka ya Huta yace bakomai Shi yace su umma su koma Gida hardasu Daddy Shi zai kwana da Abba,Dole suka koma Gida suka barsa nan ya kwana ai kuwa sun kusan Raba Dare suna Hira da Abba da Safe da su Umma suka Dawo suka iske Abba garas dashi Farinciki ya kamasu sosai sai da sukazo kana Mastur ya tafi shima ba Gida ba Hotel yaje ya kama yayi wanka ya Sauya kaya ya Huta yaci abinci sai yamma ya Dawo Ranar ma anan ya kara kwana Washegari kuma aka Sallami Abba ya Dawo gida akuma Ranar Daddy da Baba Habibu suka Dawo Zaria,sun tafi ba Dadewa sai ga Mansur da Diza sun iso suma Sukace su Hajja na gaishe da mai Jiki,sun zo ba Dadewa sai ga Alhaji Yusuf da Matarsa Hajiya Laure Iyayan Mus"ab,Duka har su Diza duk nan suka kwana Mastur dai da Mansur Hotel sukaje suka kwana Harda Excort dinsa ma da Safe suka Dawo su Mansur suka Dauki Hanyar komawa Su suka wuce da Mommy ganin kanwar Umma Anty Saratu ta iso,Daman itama Mommy agidansu ta kwana Diza ce ta kwana nan Gidan su Rumana Taso taje gidan kakaninta Mansur ya Hanata Dakin Rumana ta kwana Rumana kuma ta kwana Dakin Ummanta,Duk da Diza tazo Gidansu har yau har gobe Zamansu bai sauya Zani ba,Rumana kuma da Mastur basy samu kebewa ba sai da Mastur ya kwana Biyar agarin Sokoto kana yayi Shirin Biyowa ta Zaria kana ya Koma wajen aikinsa Rumana taso tayi Sati kafin ta koma Ammh Abba yace Maza ta Shirya Tabi Mijinta Dole ta Shirya suka Taho Tare Jirgi suka Shiga zuwa kaduna Taso da ita kadai ne ta Biya Gidansu Basma ammh kuma ba Dama kiran waya yayi Daganan Headquater su na kaduna aka basu Mota da Sargent ya karisa dasu Zaria gida suka wuce Direct sai da yayi wanka ya Huta Da Daddare ya Dauki Mota Yaje Chan Hanwan sai Chan Dare ya Dawo.
Rumana kuma tana gida Tana Barcin gajiya Allah yasa ta saka Aisha Bala tayi mata aikinta akwanakin da bata gida ammh Monday zata koma aikinta Insha Allahu.
Zuwan Mastur yasa Mansur ya Hada musu wani Dan get Together,Ranar Lahadi da Daddare sukaje Reataurant sukaci abinci sukayi Raha yawancin Hiran Mansur ne sai Mastur dake Binsa da Eh ko A'a Rumana ma tana Tsoma bakinta Diza kam na gefe ta kara kiba ta zama wata so Classis so ba kowa take kulawa ba,Alokacin tagama Sadaukar da Duka Soyayyarta ga Mijimta Mansur ba Domin komai ba Saboda Shima ya Sadaukarmata da komai nashi Ta Fara sonshi da kaunarsa Sai dai bazata iya Daina son Mastur ba Shiyasa Duk Lokacin da suka Hadu sai taji Mikin Baya ya taso mata,shiyass Har yau har Gobe Bata kaunar Rumana kuma Har Mutane sun Fara Fahimtar haka Har Mansur din ya Fahimci ba wata Alaqa mai karfi a tsakaninsu yayi mata mgana ta Fitttike Dole ya Kyaleta Mastur kuma ba mazauni bane bai Damu Da yasan meke Faruwa ba.
Duk da Shima yana Kokarin yayi yaki da Zuciyarsa kan Soyayar matar kaninsa sai dai ba yin kansa bane ya kasa Cire Diza acikin Rayuwarsa gabadaya ya Tusa Rumana Shiyasa bayason Zuwa Zaria saboda gujema abubuwa guda Biyu na Farko Haduwa da Diza wacce ke Famo mai wani gyambon Dayake kokarin Yaki Dashi na Biyu ganin Rumana da Haduwata da ita kamar Zunubi ne,baya mata adalci baya kyautamata yana so yayi kokarin Cusata acikin Ransa ammy ya kasa.
Shiyasa wannan Fitan Mansur ne kadai da Rumana sukaji Dadinta ammh Mastur da Diza kam sam basu ji Dadi ba an fama ma kowa Sirrin Zuciyarsa sai da suka Biya suka siya Kayan kwalama kana suka Dawo Gida amotar Mastur Sabuwa sukayi Fitan wacce Abba ya Siya musu.
Washegari kuma ta kama Monday ne Tun Safe Mastur ya Tafi Anzo an Daukesa zuwa kaduna,ta chan zai hau Jirgin zuwa Porthercourt itama Rumana Ranar ta koma asibiti,Dayake ta sanar Babanta ba Lafiya Shiyasa tana Zuwa ana ta yi mata ya mai Jiki Dayake yanzu ta Daina Call,sai na Safe zuwa yammah Suna nan suna Mutumci da Dr.Yahaya sun zama kamar Yaya da kanwa,har zuwa wannan Lokacin ba wata kyakyawan alaqa tsakanin Mastur da Rumana sai dai abu Daya daya Sauya Dawowar nan har ya koma abincinta yake ci Safe da yammah Har tama Tambayesa me yake Bukata ya Fadamata kuma ya Rage zaman Daki zasu zauna afalo suyi kallo koda ba wanda zai tankama wani ahakan ma Rumana tana kallon abun awani Cigaba da aka samu.
*Shakira...*
1/1/22, 18:55 - Maryam Badmsi: *SS....28*
*Ki biya ki karanta Cikin Salama 09069067488 Mace mai aji mallakan komai nata take yi bata jiran abun sata*