Sashe 26
Sadaukarwa So Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yafada Lokaci Daya yana wucewa ya barsa a wajen Wajen Wayoyinsa ya isa ya Dauka Yana kunnawa Bayan ya Zauna da Rarrafe Mansur ya Kariso gabansa Hannunayensa Saman kunnnuwansa yana Fadin"Afuwan Yaya..Bazan karaba Insha Allahu.."Kamar bazai kallesa ba ganin ya Isheshi Da magiya ne yasa ya Sauke mai Hannuwan yana Fadin"Is ok..Ya wuce..Ammh ka Shiga Hankalinka.?
Da sauri Mansur yace"Nama shiga..Na Dade da Shiga Yaya Mastur.."Mganar sai tabama Mastur Dariya Sai da ya Murmusa yana Saka Hannu ya Dago Mansur din suka Mike Tsaye ya Rumgumesa Mansur Shima yaRumgumesa yana Murna Cikin Bubbuga Bayansa Mastur yace"Ba ina maka Fada bane..Ko ina so in ta kuraamaka ba..No..Nafi kowa Son kanina da kuma somganin Rayuwarsa ta Inganta.."
Hawaye suka Cika Idon Mansur ya Dago yana Kallon Yayanshi yace"Na yarda da Yayana..Yau ko Bayan Raina na Tabbata bazan yi kuka Rashin mai Zama Bangon na ba data ahalinmu ba."Hararansa yayi yana Fadin"Ka Shirya gobe ma muje marukan tare..Sai na Koma Jibi."Tsalle ya saka yana Fadin''Yauwa.."Mirmishi kawai yayi mai ya Dauko wayoyinsa yana Fadin "Muje Shashen su Hajja..Nasan yanzu Tagama min Tuwona.."
Mansur yace"Au daman wai kai take ma Girki.? Lalle Hajja son kai.."Mastur bai kulasa ba ya Fice yana Fadin"Ai daman kai kanka ka sani.Kullum haka kake Fadi.Alhalin kai kana Gida Ni kuma sai Lokaci Bayan Lokaci nake Zuwa.."
Mansur nabin Bayansa yace"Uhm..Ba wani nan Yaya Allah Hajja yanzu tafi sonka.."Yafada yana wani Tura baki Tsayawa Mastur yayi har yazo Suka Jera Suna Dafe da kafadun Juna kamar wasu yara In kagansu alokacin sai ka kara kallonsu Domin zasu Burgeka da ganin Irin Shakuwar Dake Tsskaninsu.
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
"Janafty...*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£3ï¸âƒ£*
Shashen Hajja suka koma,Lokacin Hajja ta gama Tukama Mastur Tuwon Dayace yana so Tuwon Farar masara Tayi mai na gargajiya ba na Garin Semovita ba Da Miyar Bushashiyar Kubewa Dataji Bushashan Kifi wanda Shi Mastur din ne yazo musu da Kifin wanchan Dawowar da yayi.
Mastur yaci Tuwon nan Sosai Wanda Rabonsu Dayacii Abinci mai yawansa Har ya manta Yana Bala"in son Abincin Gargajiya Musamman kuma wanda Hannun Hajja ya Dafa Tun Lokacin Daya Tafi Hassan Gwarzo karatu Dandanon Abincin Hajja ya Wahalar Dashi kafin ya saba Hakama Dayaje Sokoto,A porthercourt kuwa Kowa ya sani ko Takeway zai bada ayimai ko Tuwon Masara ko Tuwon Shinkafa Miyar Alaiyahu,in dai aka ga yaci Shinkafa toh Babu Wadanan ne kuma yana jin yunwa bai da mafita.
Tare da Mansur sukaci Abinci kamar yadda suka Saba achan Baya ko ayanzu ma in ya Dawo Tare suke Cin Abincin Bayan sun Gama suka kara Zaman Hira Duk da Rabin Hiran Tsakanin Aiya da Mansur Sai Hajja Dake Saka musu Baki Jefi Jefi Mastur kuwa Duk da Hayaniya Lalurace garesa yau din ya Danne bai Tashi ba yana Zaune gefe Daya yana Bin Kowa da ido Baya Umh ballatana Uhm Ko Aiya ko Mansur in wani ya Sakosa Cikin Zencen baya mgana Sai dai yayi yake kawai Ya Lumshe ido basu Damu ba Sanin Hallinsa Haka kurum yake ji aransa Dama Shine Mansur fa Yana son ya zauna ya Dinga Hira da Mutane yana Sakin Jiki Dasu ammh Kwata kwata Baya iyawa ko yana so ya Daure ya Rika Shiga Cikin Mutane sai ya kasa Daya Shiga sai yajisa wani iri da an Fara Hayaniya da Surutu zai ji ya Tsani Zaman wajen Yau din ma Saboda Cikin Ahalinsa ne kuma ya Dade baya Gida Shiyasa ya Daure kawai ya Zauna yana Jinsu kuma yana Kallonsu Daya Gaji ne ya Tashi ya Shige Dakin Hajja ya kwanta,da kallon suka Bisa Sun Tabbata yayi kawaicin ne ya gaji ya Tashi ya Gujema wannan Hiran ta Mansur da Aiya wacce Duk Rabinta Gaddamane da Labaran da bai ma Shafesu ba,yana Shiga ba Dadewa Shiima Mansur ya Fita Sagir ne yazo bayan ya Fita sunyi mgana ya Dawo yace su Hajja zasu Fita da Sagir in Yaya Mastur ya Tashi Ta gayamai ba Dadewa Zai yi ba tace toh.
Mastur barci yayi akan gadon Hajja bai tashi ba sai da aka Kira Sallar La"asar kana ya Tashi ya koma Shashensu ya Dauro alwala ya Tafi masallaci Bayan ya Dawo ne ya Koma Dakinsa ya kunna System dinsa ya Fara Duba Sakonnin Muhimman Bayanan da aka Turomai ta Email Dinsa,Jefi Jefi kuma yana amsa waya Hajja ta gayamai Fitan Mansur ammh yana ta Tsumayin Dawowarsa Shuru.
Diza kuma Bayan La"asar ta baro Wajen aikinta Zuwa Gida Tana Dawowa Zumudin ganin Mastur yaki barinta Ko Abinci Bata iya ci ba tayi wanka tayi Sallah Tayi Shigan Wata Ubansu Jallabiya Red Colour mai kyau da ita ta yane kanta da Mayafin Jallabiyan ta Saka Wani Takalminta mai Tudu Ja Mai kyau Dashi Wayarta ta Dauka acikin Jakanta ta Haura Sama Dakin Mommy Ta isketa Tana Lissafi kusa da ita ta Zauna Tana Fadin"Mommy barka da yammah.."
Mommy Ta Dago Tana kallon yar nata Tana Fadin"Yauwa..Diza yaushe kika Dawo..?Diza tace"Ban dade da Shigowa ba..Wanka kawai nayi sai nayi sallah.."Kai ta kada Tana Fadin"Oya tashi kije Fadime ta baki abinci kici ki Huta nasan Kin gaji.."Mirmishi Tayi Tace"Mommy bana Jin yunwa Fita ma zan sake yi.."
Sai Lokacin Mommy Ta Lura da Kayan Dake Jikinta Cikin mamaki Tace"Ina kuma Zaki Daga Dawowarki ko Hutawa bakiyi ba .?ko Fita zaku yi da Mansur ne Nasanku Sarakan yawo kamar kafarku taci kafar kare.."Dariya ta saka ta Mike Tana Fadin"Kai Mommy kema Idon kika Sama na kamar yadda Aiya ta Riga ta sakamana.."
Mommy tace"ai gaskiyanta ne..Bakwa Zama waje Daya..Kune Chan kune chan Kamar wasu Sabbin Aure.."Diza ta Murmusa Tana Fadin"To ba inda Zamu Tunda an sakamana Ido..Gidan Hajja zan Leka in yi ma Yaya Mastur barka da Zuwa.."Mommy tace"Mastur.! ? Yaushe ya Dawo ? Tafada Cikin Farinciki Diza Tace"Yau da Safe Dazu mukayi waya da Mansur yake gayamin bai Shigo bane..?
Mommy Tace"A"a kila sai anjuma In Daddynki ya Dawo..In kinje kice ina mai Sannu da Zuwa Ina nan ina Jiransa Ban yi Fushi ba..Ki gaida Hajjan da Aiya.."Diza Ta Juya Tana Fadin"To Mommy Zan Fadamusu.."Daga haka ta Fice ta Sauko kasa kenan suka Hade da Mama Fadime tagaisheta ta amsa Tana Tambayanta ya aiki tace ba Dadi Tayin Abinci Tayi mata Tace Sai anjuma bari ta Shiga Gidan Hajja Mama Fadime ta Bita da adawo Lafiya.
Lokacin Data Shiga Gidan Aiya Tagaji Da Hiran Ta Shigo Ciki Tunda Ta Shiga yin Sallah Hajja ne aharaban Gidan Tana kwashe Shanyan kayan Aiya Data Wanke mata da Safe,Diza ta Duka ta gaisheta ta amsa Cikin Fara"a Tana Tambayan ta Mommy Tace Tana gaishesu ita da Aiya Mikewa Diza Tayi ta Karbi kayan Hannun Hajja Tana Fadin"Hajja Ina Aiya ne Banji Motsinta ba.."Tafada Lokaci Daya Tana kallon Motar Mastur Dake Haraban Gidan Daman tasan yana Gida in yazo garin Baya Zuwa Ko"ina Daga Gida sai kuwa in ya Shiga gaida su Mommy ko ya Leka Gidan Balaraba Gaishe da Kawu Usman.
Hajja Ta bata amsa da Fadin"Aiya Tana Ciki..Suna nan Zaune Tun Wajen azahar ita da Mansur da Babban Mutum..Babban Mutum ya Gaji da Hayaniyarsu kinsan Halinsa ya Tashi ya Shiga Ciki ya barta Ita da Mansur Shima dai ba"a Daden ba Abokinsa Sagir din yazo Suka Fita yacr bazai Dade ba Shuru dai Har yanzu..Shine Ana kiran La"asar ta Shiga Daki Tayi Sallah bata Fito ba Kila Ta Dan Kishingida ne.."
Diza na Bin Bayan Hajja Zuwa Falon tace"Ayyah..Yaya Mastur din Fa Hajja..? Hajja tace"Yana Shashensu Bayan ya Dawo Sallar La"asar yace min zai Shiga yayi wani aiki ne.."Diza Ta Zauna kan Daya Daga Cikin kujerun Falon Tana Taya Hajja Ninke kayan Take Fadin"Bari na Shiga mu gaisa..Mommy ma tace nace Tana nan Tana Jiransa Batayi Fushi ba.."
Hajja na Dariya Tace"To Daman Ta ina uwa ke fushi da Danta..Zai shiga inajin Sai Zuwa Dare Lokacin Baban nashi ya Shigo da Alhaji.."Diza tace"Hakane.."Hajja Tace"Kinga Hadiza Ijiye Kayanan ki Tashi kije ku gaisa..Bana komai Zan karisa Dakaina kin Dawo Daga wajen aikin ki kin gaji bazan kara Sakaki wani aikin ba..'Diza Tace"Kai Hajja Don Allah ki barni na kusa karisawa.."Dole Hajja ta kyaleta suka Karisa Ninke kayan ita ta karbi kayan Tayi sallama Dakin Aiya Ta ganta Akan Abun Sallah Tana ta Barci Azaune Dariya ya kamata aranta Tace Dole kiyi Barci Aiya..Ko Gajiya da Surutu Bakyayi.Kan karamin gadonta ta Ijiyemata Kayan ta Fito Tace ma Hajja Bari ta Shiga ta Fito Daganan ta Fice Zuwa Shashensu Mansur din Lokaci Daya Taji gabanta na Faduwa Wanda Inda ZataTunkari inda Mastur yake Haka Zata Rika Fama da wannan Faduwar gaban,wanda in Zata Shiga Wajen Mansur bata jin irin Haka kanta Tsayr ma take Shiga Sanin Mastur din Baya nan sai Mansur din shi Kadai.!
Cikin Sanyin Jiki ta Fara Knooking a kofar Falon nasu ammh kuma Shuru Har tsawon wasu Mintina Sai kawai ta yanke Shawaran Tura kofar sai gashi ta Bude,Sai ta sawo kanta Falon da Karamar sallama abakinta Sanyin Ac Dake Falon ya Daketa Ta Lumshe kafin ta Fara Taku zuwa Cikin Falon Dakin Mastur Take kallo Data gani adan Bude Sabanin Dakin Mansur Dake Rufewa Tana Takawa Zuwa Dakin Gabanta na Faduwa kamar Ta jiya Haka takeji ammh ta kasa.
Da sauri Mansur yace"Nama shiga..Na Dade da Shiga Yaya Mastur.."Mganar sai tabama Mastur Dariya Sai da ya Murmusa yana Saka Hannu ya Dago Mansur din suka Mike Tsaye ya Rumgumesa Mansur Shima yaRumgumesa yana Murna Cikin Bubbuga Bayansa Mastur yace"Ba ina maka Fada bane..Ko ina so in ta kuraamaka ba..No..Nafi kowa Son kanina da kuma somganin Rayuwarsa ta Inganta.."
Hawaye suka Cika Idon Mansur ya Dago yana Kallon Yayanshi yace"Na yarda da Yayana..Yau ko Bayan Raina na Tabbata bazan yi kuka Rashin mai Zama Bangon na ba data ahalinmu ba."Hararansa yayi yana Fadin"Ka Shirya gobe ma muje marukan tare..Sai na Koma Jibi."Tsalle ya saka yana Fadin''Yauwa.."Mirmishi kawai yayi mai ya Dauko wayoyinsa yana Fadin "Muje Shashen su Hajja..Nasan yanzu Tagama min Tuwona.."
Mansur yace"Au daman wai kai take ma Girki.? Lalle Hajja son kai.."Mastur bai kulasa ba ya Fice yana Fadin"Ai daman kai kanka ka sani.Kullum haka kake Fadi.Alhalin kai kana Gida Ni kuma sai Lokaci Bayan Lokaci nake Zuwa.."
Mansur nabin Bayansa yace"Uhm..Ba wani nan Yaya Allah Hajja yanzu tafi sonka.."Yafada yana wani Tura baki Tsayawa Mastur yayi har yazo Suka Jera Suna Dafe da kafadun Juna kamar wasu yara In kagansu alokacin sai ka kara kallonsu Domin zasu Burgeka da ganin Irin Shakuwar Dake Tsskaninsu.
_Albishirunku Masoyana wannan karan na bude muku wani Shashi na musamman Saboda ku..Ina masu Bukatan Atalla musu Hajarsu Ko wani iri ne Domin samun costumer ta ko"ina..? Ku garzayo kakarku ta kusa yanke saka Zan Tallata muku Hajarku a Duka Shafukana Domin inganta Sana"arku da kuma Samun Cinikaya mai Tsabta da kuma kara Hada hada wajen Masi siye da Siyarwa mai Bukatar A tallata mata Hajjarta Zata iya min mgana kai Tsaye ta wannan Lambar Tawa 09069067488 domin karin Bayani...Sai kunzo Kunsan dai mai kasuwa Shi ke da Riba.._
*Domin zama Daya Daga cikin wadanda zasu karanta Labarin SADAUKARWAR SO..! Zaku Biya kudin karatunku kamar haka Masu amfani da Banki Zasu Tura â‚?300 ta wannan asusun banki 0552179550 Jamila umar gtb,Masu Katin waya kuma zasu Turo â‚?400, ta wannan lambar wayar 09069067488 Adauki Hoton katin sai aturo kai Tsaye mutanenmu na Niger kuma zasu Tuntubi wannan lambar kamar haka +22794775574 domin karin bayani,Insha Allahu mutum zai tsinci kansa a paid group ina maraba da ku masoyana Nagode*
"Janafty...*
1/1/22, 18:53 - Maryam Badmsi: *SADAUKARWAR SO..!!*
_(Labarin Yan"uwantaka,Soyayyah Tare da Sadaukarwa)_
*Wattpad:@Jamilaumar315*
*Mallakar:Jamilaumar(Janafty)*
*Page1ï¸âƒ£3ï¸âƒ£*
Shashen Hajja suka koma,Lokacin Hajja ta gama Tukama Mastur Tuwon Dayace yana so Tuwon Farar masara Tayi mai na gargajiya ba na Garin Semovita ba Da Miyar Bushashiyar Kubewa Dataji Bushashan Kifi wanda Shi Mastur din ne yazo musu da Kifin wanchan Dawowar da yayi.
Mastur yaci Tuwon nan Sosai Wanda Rabonsu Dayacii Abinci mai yawansa Har ya manta Yana Bala"in son Abincin Gargajiya Musamman kuma wanda Hannun Hajja ya Dafa Tun Lokacin Daya Tafi Hassan Gwarzo karatu Dandanon Abincin Hajja ya Wahalar Dashi kafin ya saba Hakama Dayaje Sokoto,A porthercourt kuwa Kowa ya sani ko Takeway zai bada ayimai ko Tuwon Masara ko Tuwon Shinkafa Miyar Alaiyahu,in dai aka ga yaci Shinkafa toh Babu Wadanan ne kuma yana jin yunwa bai da mafita.
Tare da Mansur sukaci Abinci kamar yadda suka Saba achan Baya ko ayanzu ma in ya Dawo Tare suke Cin Abincin Bayan sun Gama suka kara Zaman Hira Duk da Rabin Hiran Tsakanin Aiya da Mansur Sai Hajja Dake Saka musu Baki Jefi Jefi Mastur kuwa Duk da Hayaniya Lalurace garesa yau din ya Danne bai Tashi ba yana Zaune gefe Daya yana Bin Kowa da ido Baya Umh ballatana Uhm Ko Aiya ko Mansur in wani ya Sakosa Cikin Zencen baya mgana Sai dai yayi yake kawai Ya Lumshe ido basu Damu ba Sanin Hallinsa Haka kurum yake ji aransa Dama Shine Mansur fa Yana son ya zauna ya Dinga Hira da Mutane yana Sakin Jiki Dasu ammh Kwata kwata Baya iyawa ko yana so ya Daure ya Rika Shiga Cikin Mutane sai ya kasa Daya Shiga sai yajisa wani iri da an Fara Hayaniya da Surutu zai ji ya Tsani Zaman wajen Yau din ma Saboda Cikin Ahalinsa ne kuma ya Dade baya Gida Shiyasa ya Daure kawai ya Zauna yana Jinsu kuma yana Kallonsu Daya Gaji ne ya Tashi ya Shige Dakin Hajja ya kwanta,da kallon suka Bisa Sun Tabbata yayi kawaicin ne ya gaji ya Tashi ya Gujema wannan Hiran ta Mansur da Aiya wacce Duk Rabinta Gaddamane da Labaran da bai ma Shafesu ba,yana Shiga ba Dadewa Shiima Mansur ya Fita Sagir ne yazo bayan ya Fita sunyi mgana ya Dawo yace su Hajja zasu Fita da Sagir in Yaya Mastur ya Tashi Ta gayamai ba Dadewa Zai yi ba tace toh.
Mastur barci yayi akan gadon Hajja bai tashi ba sai da aka Kira Sallar La"asar kana ya Tashi ya koma Shashensu ya Dauro alwala ya Tafi masallaci Bayan ya Dawo ne ya Koma Dakinsa ya kunna System dinsa ya Fara Duba Sakonnin Muhimman Bayanan da aka Turomai ta Email Dinsa,Jefi Jefi kuma yana amsa waya Hajja ta gayamai Fitan Mansur ammh yana ta Tsumayin Dawowarsa Shuru.
Diza kuma Bayan La"asar ta baro Wajen aikinta Zuwa Gida Tana Dawowa Zumudin ganin Mastur yaki barinta Ko Abinci Bata iya ci ba tayi wanka tayi Sallah Tayi Shigan Wata Ubansu Jallabiya Red Colour mai kyau da ita ta yane kanta da Mayafin Jallabiyan ta Saka Wani Takalminta mai Tudu Ja Mai kyau Dashi Wayarta ta Dauka acikin Jakanta ta Haura Sama Dakin Mommy Ta isketa Tana Lissafi kusa da ita ta Zauna Tana Fadin"Mommy barka da yammah.."
Mommy Ta Dago Tana kallon yar nata Tana Fadin"Yauwa..Diza yaushe kika Dawo..?Diza tace"Ban dade da Shigowa ba..Wanka kawai nayi sai nayi sallah.."Kai ta kada Tana Fadin"Oya tashi kije Fadime ta baki abinci kici ki Huta nasan Kin gaji.."Mirmishi Tayi Tace"Mommy bana Jin yunwa Fita ma zan sake yi.."
Sai Lokacin Mommy Ta Lura da Kayan Dake Jikinta Cikin mamaki Tace"Ina kuma Zaki Daga Dawowarki ko Hutawa bakiyi ba .?ko Fita zaku yi da Mansur ne Nasanku Sarakan yawo kamar kafarku taci kafar kare.."Dariya ta saka ta Mike Tana Fadin"Kai Mommy kema Idon kika Sama na kamar yadda Aiya ta Riga ta sakamana.."
Mommy tace"ai gaskiyanta ne..Bakwa Zama waje Daya..Kune Chan kune chan Kamar wasu Sabbin Aure.."Diza ta Murmusa Tana Fadin"To ba inda Zamu Tunda an sakamana Ido..Gidan Hajja zan Leka in yi ma Yaya Mastur barka da Zuwa.."Mommy tace"Mastur.! ? Yaushe ya Dawo ? Tafada Cikin Farinciki Diza Tace"Yau da Safe Dazu mukayi waya da Mansur yake gayamin bai Shigo bane..?
Mommy Tace"A"a kila sai anjuma In Daddynki ya Dawo..In kinje kice ina mai Sannu da Zuwa Ina nan ina Jiransa Ban yi Fushi ba..Ki gaida Hajjan da Aiya.."Diza Ta Juya Tana Fadin"To Mommy Zan Fadamusu.."Daga haka ta Fice ta Sauko kasa kenan suka Hade da Mama Fadime tagaisheta ta amsa Tana Tambayanta ya aiki tace ba Dadi Tayin Abinci Tayi mata Tace Sai anjuma bari ta Shiga Gidan Hajja Mama Fadime ta Bita da adawo Lafiya.
Lokacin Data Shiga Gidan Aiya Tagaji Da Hiran Ta Shigo Ciki Tunda Ta Shiga yin Sallah Hajja ne aharaban Gidan Tana kwashe Shanyan kayan Aiya Data Wanke mata da Safe,Diza ta Duka ta gaisheta ta amsa Cikin Fara"a Tana Tambayan ta Mommy Tace Tana gaishesu ita da Aiya Mikewa Diza Tayi ta Karbi kayan Hannun Hajja Tana Fadin"Hajja Ina Aiya ne Banji Motsinta ba.."Tafada Lokaci Daya Tana kallon Motar Mastur Dake Haraban Gidan Daman tasan yana Gida in yazo garin Baya Zuwa Ko"ina Daga Gida sai kuwa in ya Shiga gaida su Mommy ko ya Leka Gidan Balaraba Gaishe da Kawu Usman.
Hajja Ta bata amsa da Fadin"Aiya Tana Ciki..Suna nan Zaune Tun Wajen azahar ita da Mansur da Babban Mutum..Babban Mutum ya Gaji da Hayaniyarsu kinsan Halinsa ya Tashi ya Shiga Ciki ya barta Ita da Mansur Shima dai ba"a Daden ba Abokinsa Sagir din yazo Suka Fita yacr bazai Dade ba Shuru dai Har yanzu..Shine Ana kiran La"asar ta Shiga Daki Tayi Sallah bata Fito ba Kila Ta Dan Kishingida ne.."
Diza na Bin Bayan Hajja Zuwa Falon tace"Ayyah..Yaya Mastur din Fa Hajja..? Hajja tace"Yana Shashensu Bayan ya Dawo Sallar La"asar yace min zai Shiga yayi wani aiki ne.."Diza Ta Zauna kan Daya Daga Cikin kujerun Falon Tana Taya Hajja Ninke kayan Take Fadin"Bari na Shiga mu gaisa..Mommy ma tace nace Tana nan Tana Jiransa Batayi Fushi ba.."
Hajja na Dariya Tace"To Daman Ta ina uwa ke fushi da Danta..Zai shiga inajin Sai Zuwa Dare Lokacin Baban nashi ya Shigo da Alhaji.."Diza tace"Hakane.."Hajja Tace"Kinga Hadiza Ijiye Kayanan ki Tashi kije ku gaisa..Bana komai Zan karisa Dakaina kin Dawo Daga wajen aikin ki kin gaji bazan kara Sakaki wani aikin ba..'Diza Tace"Kai Hajja Don Allah ki barni na kusa karisawa.."Dole Hajja ta kyaleta suka Karisa Ninke kayan ita ta karbi kayan Tayi sallama Dakin Aiya Ta ganta Akan Abun Sallah Tana ta Barci Azaune Dariya ya kamata aranta Tace Dole kiyi Barci Aiya..Ko Gajiya da Surutu Bakyayi.Kan karamin gadonta ta Ijiyemata Kayan ta Fito Tace ma Hajja Bari ta Shiga ta Fito Daganan ta Fice Zuwa Shashensu Mansur din Lokaci Daya Taji gabanta na Faduwa Wanda Inda ZataTunkari inda Mastur yake Haka Zata Rika Fama da wannan Faduwar gaban,wanda in Zata Shiga Wajen Mansur bata jin irin Haka kanta Tsayr ma take Shiga Sanin Mastur din Baya nan sai Mansur din shi Kadai.!
Cikin Sanyin Jiki ta Fara Knooking a kofar Falon nasu ammh kuma Shuru Har tsawon wasu Mintina Sai kawai ta yanke Shawaran Tura kofar sai gashi ta Bude,Sai ta sawo kanta Falon da Karamar sallama abakinta Sanyin Ac Dake Falon ya Daketa Ta Lumshe kafin ta Fara Taku zuwa Cikin Falon Dakin Mastur Take kallo Data gani adan Bude Sabanin Dakin Mansur Dake Rufewa Tana Takawa Zuwa Dakin Gabanta na Faduwa kamar Ta jiya Haka takeji ammh ta kasa.